Breaking News

Acikin Gidana 14

 ⚡️A CIKIN GIDANA ⚡️

(SEX ,ROMANCE,RUNS)




       📝FATIMA ZAKARIYYA 



EPISODE 1️⃣4️⃣


Yana shiga gidan yaji yanata kamshin turaren wuta ,can kuma  daga kitchen kamshin girki ne Me dadi yake fita ,shiru gidan babu kowa sama ya wuce ,ya dade a dakinsa mh sanin shatu taji motsi ,lekawa tayi taga Aliyu yana shiryawa har ya fito daga wanka ,Sannu da zuwa tace masa ta wuce ta koma dakinta ,bayan ya gama saka kayansa ne ya fito ya nufi dakinta ,Tana ganinsa kuwa ta maida hankalinta kan wayarta ,dan dagowa tayi ta kallesa ,Akwia abun da kake bukata  ne ? Bata rai yayi yace mata ,Aisha tashi zamuyi magana ,yanda taji Yau ya fadi sunanta kai tsaye ya bata mamaki ,hmm tace a zuciyarta  ,zama ta gyara ,Ina jinka ,zo nan ,ya nuna mata  gabansa ,nan kuwa taje ta zube ta sunkuyar da kanta ,magana zamuyi,Akan abun da yake faruwa ,Ko ince Akan abun da kika gani,Mene yake faruwa ? Ta tambaya , Abun nan fah yanda kike  tunanin ba haka yake bh wace kika ganni da ita ba komai bace a gurina,Wace kenan ?ta sake tambaya ,yanrinyar da kika ganni da ita ,wannan yarinyar ta dade Tana bibiyata ,na rantse da Allah shatu banyi haka Wai dan bana sonki bh Kodan na rasa wani abun a gurinki,ranar da kika ganni naje ne nayi cutting ties Dina da ita ,sbd yarinyar ta fara zuwa min office ,so inason na dakatar da ita ,tunda ya fara maganar kan shatu na kasa babu abun da tace ,shatu indai kin yarda da Allah ki yarda dani ,I swear to god ni A yanzu idan da wace na tsana ya biyo bayan wannan yarinyar ,shatu dan Allah dan sonki da Annabi ki yafemin ,ki tausaya min ,ki taimakeni kiyi understanding Dina ,wlh shatu nayi  regretting ,and am not like dat ,abun da kika gani kuma is not what it looks like ,nine dai  mijinki me sonki Wanda bayason ganin damuwarki,ki duba girman Allah ki yafemin ki bani secound chance ,nasan nayi ba daidai bh and  I don’t knw wat got into my head ,Amman Ina me rokon ki dan darajar Allah ki yafemin ,jarabawace ta ubangij shatu ,babu bawan dayafi  karfin Allah ya jarrabesa,sai yanzu Shatu ta daga Kai ta kallesa,dan tayi mamaki dayace jarrabawa ce , ganin ta kallesa batace komai bh yasa ya cigaba da magana ,sugar ya fada yana  sakowa daga kan bed ,hannunta ya rike ya shiga kuka,dan Allah dan Annabi ki yafemin,sugar idan Anyi duniya dan Manzon Allah wlh bazaki Kara kamani da irin wannan abun bh,I beg you my love ki kalleni ,ki saurareni,i deserve a second chance ,pls drln ,kanta ya rike   yakai  bakinsa kusa da nata zaisha,Anan ne tayi sauri ta tashi   ,naji tace ,Allah ya rufa Asiri,Bari na shiga toilet,ta wuce toilet ta barsa,tashi yayi da sauri ya riketa,bakiji me nace bh sugar ,I don’t like it dis way ,say something,pls sugar ,murmushi tayi masa karka damu fh ,ai namiji ne Kai ,mijin mace hudu ,zandai so Ace ka tsarkake relationship Dinka next time ,zuwa hotel gurin mace I don’t think it’s a good idea baban Amir ,kanada yara kodan  sbd su ka dinga rage wasu abubuwan ,yanzu Amira macece,kuma kasan fadar Allah ne ,duk abun da kayiwa dan wani  Definitely za’ayi wa naka ,it’s like you’re giving your daughter out,so baban Amir ni ban isa na hanaka dukannin abun da kakeso bh,Amman kasani kaji tsoron Allah ,this life is nothing ,yanzu kana fita zaka iya Jin  ance na mutu Ko ka mutu ,Yau kaine gobe ba Kai bane ,bamu da guarantee din zamu Kai gobe ,Now asked yourself idan ka mutu a hotel dinnan Dana ganka ,in a way Dana ganku ,me zakaje ka cewa Allah ,Yau Ko ba komai kukeyi bh ,dat girl I saw babu Kaya a jikinta,hakane ??,kai ya gyada mata ,to Ko  wannan kallon jikin matar da ba taka bh haramunne a musulunci,kuma Allah saiya kamaka ,talkless  of ace kana riketa,ni yanzu baban Amir babu abun da zance maka tunda dai ba haifar kah nayi bh ,Yau da Amir ne sai inda kardina ya kare ,Amman Ina masa fatan Allah ya tsare shi da irin wannan rayuwar ,insha Allahu mh matar da zai aure bazata ragesa da komai bh kaman yanda na rageka da abubuwan da ban sani bh,ni bansan all dis years Ashe bana maka yanda kakeso ,mayb I don’t taste good ,am not good  in bed ,ba sona kake bh or ba haka kakeso a gurina bh ,kayi hakuri for not been yanda kakeso ,I thought I was trying ,I thought am pleasing you ,but since am not kayi hakuri,ni zan wuce  naje nayi sallah, Rike ta yayi  sosia yana jin zuciyarsa Tana masa zafi Akan abubuwan da take fada  ,shatu wlh ba haka bane Ko kadan ,ban taba ganin mata irinki bama in my entire life , Ure morethan enough,Ina sonki kin sani ,I love you wholeheartedly,babu abun danake kwana sama dake da yarana ,komai nakeso kina min ,babu abun Dana nema na rasa agurinki , hmm tace ,ba haka bane baban Amir ,Dana isheka da bazaka dinga bin wasu matan bh ,Da Ina maka dadi  da bazaka dinga bin wasu matan bh ,da Ina maka yanda kakeso da bazaka dinga zuwa gurin wasu matan bh ,inda kawia da Baka min Adalci bh da bakazo ka sameni ka gayamin akwai abun da kakeso bh Wanda bana maka bh , Nasan  Allah ya Baku damar ku auri mata hudu ,but Aliyu ba’ace Kubi  mata kuyi iskanci bh,Yau idan bana maka yanda kakeso ne zaka iya gayamin idan banyi complying bh zaka iya karo Ko wace kakeso but bin wata a waje is so scary ,yanzu idan kaje ka kwaso  wata cutar fah ? Ni ina nn bansani bh kazo ka sakamin ,Sannan  babbar cutar mh ure indirectly hurting my daughter,kai idan Baka sonta ni Ina sonta ,kuma kodan sbd ita Ina rokon zaka Canza ,ka tuba duk abun da kayi wlh sai anyi mata,har yanzu zuciyar Aliyu tafasa takeyi,ya kuma riketa  yaki Bari ta tafi ,kinsan Allah duk abun nn da kike fada ba haka bane,nifa  komai kinamin ,Allah Ko shatu tace ,ai naga Alama ,sakeni zan shiga toilet Allah ya rufa Asiri ,kin sakin ta yyi ,yanzu me kike nufi a gama Dani?,me kika daukeni?,me kike tunani?, babu komai tace tana kokarin  kwace kanta ,wani rikon  ya sake mata da karfin gaske ,wlh saikin fadamin ,can’t you see ,I can’t sleep fah shatu ,bana iya bacci ,bana iya komai ,nayi regretting life Dina ,I regret every inch pls understand mana ,murmushi shatu tayi ,Aliyu Bangane bh ,ni mene nace maka ,Ko Akwia abun da kakeso ne ?, No shatu ya fada da karfi dis is not how I want it ,ba irin wannan Answer din nakeso bh ,tell me something,spit it out ,Aliyu ai duk abun da zan fada na gama fada ,Allah ya kyauta nace Ko ,to me zance ,ki cemin kin yafemin ,kin gane kinyi understanding and dat zaki bani second chance,dariya tayi ,hmm Aliyu kenan,wani secound chance Wanda ya wuce gani a cikin gidanka,am still here been your wife ,so wat else ,to Naji Aliyu yace ,kin yafemin?, kallonsa  tayi sosai ,in gaya maka Gaskiya ?,wlh I don’t knw,bansan mene nakeji akanka bh ,bansani bh ,bansani bh ,ta fada tana cire hannunta daga nashi ,riketa yyai sosai y matseta a jikin bango ,ka barni na wuce Aliyu tanata fizge fizge ,ka barni na wuce ka daina tabani ,Meyasa zan diana tabaki ya fada da karfi kaman Wanda yake mata fada ,Meyasa ? Ya sake tambayar ,mamaki mh abun yake bata yanda duk ya canza yanata magana da karfi,bakinsa ya sake kaiwa nata shi a dole saiyayi kissing dinta ,coz before sunayin fada aka danyi kiss aka kwanta an wuce gurin ,so bakinta ya shiga nema ita kuma  kanta ta dinga juyawa  dan ya rike hands dinta ,duk yanda yayi da yayi  kissing dinta taki yarda ,gajiya yyi ya saketa ya wuce ta shiga toilet ,tap ta kunna dan karya ji sound din kukanta  ta zauna tanata kuka,dama ta rike kuka tun dazu takeson sakinsa  Amman ta daure,harga  Allah batasan me takeji Akan Aliyu bh,Haushinsa ne ko tsanarsa Ko sonsa ,ita kanta bataji dadin wannan rayuwar Amman tayi Alkawarin Zata cigaba da gayawa Allah har Allah ya saukaka mata zuciyarta ,Aliyu kuwa wucewa yayi daki shima ,ya rasa mai zaiwa  shatu ta dawo yanda take ,sunyi maganar mh he want her to cry but she end up yi masa wa’azi,he still wants her to blast still cikin sanyi take magana ,shi ba haka yakeso bh ,yanason ta fitar da komai a zuciyarta ta  samu sanyi Ko zasu dawo daidai,ta dawo  nrml her ,ta cigaba da masa hira da tsokanarsa,yanzu duk ta canza ,babu wani fun time ,babu wani love time ,but duk abun datake masa na gida bata fasa bh saima sake salo  da tayi ,yanzu ya zaayi ya dawo da matarsa shine abun dayake tunani 


Yau yini yayi a gida sbd haka shine yaje ya dauko su Amir da Amira daga islamiyya,duk wani wucewa na  shatu yana gani yana kalla amman bata shiga harkar sa ,kiranta yyi parlour tazo ta tsugunna ,Yama rasa abun fada sai kakale yakeyi dan ta kulasa ,ruwa ya kare ne ?ya tambaya shatu ,A’a tace ,Owk mene ya kare ?,babu komai ,kin tabbata ?,ki dai duba ,toh tace  ta tashi ta wuce ,ohh god ya fada ,Zata kulani Amman babu wani farin ciki ,mene hakane ,maganar da ake cewa nayi mata nayi ,so me kuma zanyi again,abinci ta gama hadawa ta wuce sama tayi wanka ta saka wasu Kaya,hijab ta saka ,tazo ta taya su Amir homework ,jummai a kula dasu ni zan wuce gurin babansu ,to tace mata ,bayan jummai ta tafi taje ta cire hijab dinta ta fara sintiri a parlour,News Aliyu yake kallo baisan sanda idonsa  suka Kai kan shatu bh data tsiri yin mopping ,wasu  hot sexy Kayane a jikinta  Wanda gabaki daya kan nonuwanta suna waje ,butts dinta kuwa Gashinan Ana Ganinsu ,mopping take Tana wani juyawa kasa Tana tashi ,duk wani juyi  jikinta ne Ke motsa wa ,ga wani kamshin tah  duk ya cika masa kunne ,Wayyo Allah Aliyu gabaki daya ya nema sukuni ya rasa ,dadin shatu yake tunawa da yanda take kashe sa  Akan gado ,gabaki daya tsigar jikinsa ce ta tashi ,baisan sanda yakai hannunsa saman wandonsa bh ya rike yanata binta da kallo kaman Yau ya Saba ganinta,matsowa kusa dashi tayi Tana wani durkusawa Tana mopping ,sai juyi take kaman Waina Tana juya Albarkatun jikanta ,yanzu ya zaiyi ? Ya tambaya Kansa ,wucewa  tayi taje ta ajiye mopper din ta dawo ta zauna a parlour ,wayarta ta shiga dannawa  minti kadan saita fara Mika ita A lallai ta gaji,Mika take Tana wani Hamma me style na yan gayu ,Mika ta sakeyi Sannan ta dawo ta shafa boobs dinta ,hannu takai kan nonuwanta da suka fito Tana dan karka dasu wai susa suke mata ,tashi tayi tsaye Tana tafiya a hankali ,Baban Amir saida safe ta fada ta wuce sama ,bata rai yayi yace  mata ta dawo ,zuwa tayi ta rusunna ,gani ,Yawwah ki sameni a daki ,toh tace ,saman ya wuce shima yaje yayi wanka ya saka turare  ,tsayawa yayi jikin mirror yana kallon Kansa ,motsinta yaji yayi sauri ya zauna a bakin gado ,gani nazo  tace , gurin  zama ya nuna mata kusa dashi  ,?da Wai haka kikeyi Sugar ehmm ?kizo nan ki kwanta yau ,ya wani bata rai ,sallah zanyi tace masa ,kizo nan ki kwanta sai kiyi sallah Anan din ,Ai  kar in dameka baban Amir,nace kizo nn Ko ,toh tace ta koma ,inje Ko kar inje tayita tunani ,yanke shawarar taje  din tayi ,yan gyare gyare th tayi , ta canza wani half vest daya fito da nonuwanta duka ,sai dan boxers ,ta tafi da hijab dinta da prayer mat ,shima boxers din ya saka ya shige cikin blanket ya kashe light din dakin ,shiru karar Ac kawai akeji ,harda fesa freshener yanda yaga tanayi ,siliently ta shiga itama blanket din ta shige ,shiru dai kowa yana tunani ,Addua taketa yi cikin ranta ,har bacci ya dauketa ,Aliyu kam ya kasa bacci tunda yaga nonuwanta abude dazu ya kasa samun sukuni ,he loves sex ,and shatu mh loves sex ,kuma ta batasa da hot sex, but tunda sukayi case dinnan take acting kaman mh batasan sex yana existing bh ,shima kuma bashida natsuwa amman Yau dai  he wants to feel her , matsawa yayi kusa da ita ya shiga shafa jikinta ,half vest din yajakasa ya fara tsotson nonuwanta ,bacci take kaman a mafarki taji aka Shan nonuwanta ,da sauri ta tashi ta turesa Tana rufe boobs dinta ,mene haka Aliyu ?cikin dashashiyar murya yace mene haka dai kikeyi ,kanta ya sakeyi ta tashi da sauri ,stop dis Aliyu pls am not in the mood ,da karfinsa ya tashi ya rikota ,kar miyi haka dake ,I don’t want to force you ,kizo mu kwanta sugar ,Aliyu pls banson kana cemin sugar ,and maganar kwanciya kuma mene Amfaninsa ? Baka samun abun da kakeso a gurina to mene Amfanin kwanciya Dani ,Wane ya ce miki bana samu dan Allah ? Shatu inaso samu ,am Always satisfied with you ,seriously? Gaskiya banga Alama bh  Aliyu ,bazan hanaka yin dukanin abun dagaka  dama bh Amman my body Noo pls , Noo kuma ?? Kinsan mene kike cemin  kuwa ,mene haka ,shatu na rantse miki da Allah na  rabu da yarinyar nan na manta  da ita ,I blocked all of her contacts,I don’t have anything to do with her ,wlh ni dama bawai dan ta fiki da komai bane ,Jarrabawace ta ubangiji and babu Wanda yafi karfin jarrabawa ,dan Allah Karki min irin wannan treatments din ya fada yana matsawa kusa da ita ,pls drln help me ,I want to feel you ,I miss you ,am so sorry ,wucewa tayi ta fita da sauri ta koma dakinta  ta rufe ,da gudu ya biyota yanata knocking taki ta bude ,har ya gaji ya koma ,kuka takeyi a daki ita Zata iya komai Amman batajin Zata iya kwanciya dashi ,tunda har yana iya kwanciya da wasu matan ita ta hakura tabar musu ,Allah ya saka mata ,kukan ta gama ta tashi ta shiga toilet ta fito ta fara sallah ,Dama tunda abun ya faru raba  dare takeyi Tana sallah 


Safiyya dai duniya tayi mata zafi,Su Ruky da nabeela babu irin abun da basu fada mata bh Amman taki hakuri da Aliyu ,sun koma gurin mallami yafi sau uku kullum zai karbi kudi yace yana aiki sosai ,last zuwan da sukayi yace tayi hakuri dakansa zai nemeta ,Ruky ce ta shigo ta shirya an hada Appointments,safiyya ki rage tunanin dan Allah,ki rufawa kanki Asiri ki bar komai a gurin Malamin nn dan aiki fah yana miki aiki me kyau ,raba dare yake Akan aikinki , wayar ruky ce ta fara Kara Tana dubawa kuwa taga Malam na kiranta ,Yawwah kin gansa nn mh yana kirana ,Sa a speaker tace ,bayan sun gaisa ne ya shiga fada musu abun da Ke faruwa ,” Matar wannan yaron a tsaye take da Addua ,shiyasa aikin yake tafiya a hankali,dan Ko cikin dare na tashi aiki sainaga yana tafiya yana  dawowa ,aikin ne kaman baya zuwa Ko Ina , Amman zanyi iya kokarina Ko Aljanu  ne zan tura  mata su kwada tunaninta daga Addu’a da sallah sbd a samu aikin yayi da wuri “safiya ce tace mallam dan Allah duk yanda za’ayi kawai ayi ,nidai indai Aliyu zai dawo gareni kawai ayi “ “ za’ayi fah karki  damu ,yanzu idan akace zamuyi da karfi abun zai iya dawowa kanmu ,Saidai mu jira sanda tayi sanyi sai ayi aikin ,Amman ki kwantar da hankalinki nayi miki Alkawarin yaron nn zai dawo gareki “, toh tace dan Allah  a taimaka min Ko nawane zan bayar ayimin aikin nn ,bayan ta gama wayar ne Ruky  tace to kinji ,shegiyar matarsa ba’a gayun kawai ta tsaya bh hardasu Addua ,hmm safiya tace ,duk a bincikenta da nayi  Saidai  a cemin yar gayu ce kullum ka gabta fes fes ,kuma anata cewa Wai Tana son mijinta kuma yana sonta ,Ashe yar iskar harda Addua ,munafuka ,ni wlh Dana san matarsa ce tazo dinnan da saina mata duka ,ta cuceni na gama shiri nah  fah Ruky saura kiris wlh da tuni an wuce gurin ,na gama cusa abun nn komai na gama Amman lokaci daya ya birkice a dakin fh yabar hular sa ,ban Taba ganinsa a irin wannan mood na tashin hankali bh,Wai dama Ruky mace Zata iya saka namiji a wnanan tashin hankalin ,kuma abun haushin babu fah abun da tace masa ,shiyasa mh ni wlh ban dauka matarsa bace ,Kuma naganta fes kaman dai yanda zaki gannin da Abaya haka take nrml ,naji ance yaransa biyu na dauka zan ganta gajarabil,but she is very Owk ,Ruky ce tace Ke irin wannan matan masifa ne ,kafin ka kwace mijinsu sai kayi dagaske ,shima munafuki ,Amma ki kwantar da Hankalinki Aliyu zai dawo gurinki ,Ai Ruky Ko bai dawo bh wlh saina sake zuwa office dinsa , yace min tafiya zaiyi Amman zanje inyi bincike inji yayi tafiyar,Ruky ce ta gama Shan tsumin th ta wuce ,to ni na tafi yanacan  yana jirana ,new catch ne Naja ta hadamu dashi ,sai kudi in gaya miki,safiyya ce tace shi kuma me yafi so ? Wai Doggy style ,wace ta kware a doggy ,shine take fadamin nace a bani deal din indai zai biyani da tsoka ,sai na dawo ta tafi ta barta ,wani driver ne yake jiranta dan Alhajin da zataje gurinsa driver yake aikowa ya dauke mace ,da mamakinta ba hotel aka kaita bh wani guest house suka shiga ,Katon guest house ta gani cike da bodyguards,Ko wani part suka shiga da mutane suna gadi ,wani daki aka kaita komai white a dakin ,ta dade Tana jiransa kafin ya karaso ,motsi taji a bayanta Tana juyawa tagansa wani katoto ,saida ta dan tsorata ,Amman dakewa tayi dan dis is not the 1st time ganin irin wannan ,zama yayi yana kallonta ,kice Rukkayya?,eh tace masa ,Owk dance for me ,dance tace ,rawar kuwa ta  fara masa tanata wani kwarkwasa kaman Zata Karye ,Kansa tayo Tana ta tabbasa Tana Kai hannunsa kan boobs dinta tura shi tayi kan gado ta cire masa kayansa ,ta fara shafa dick Wanda da ta gani saida ta tsorata ,katota ne bata taba ganin irin wannan  bh,haka dai ta shiga wasa dashi Tana tsotse wa ,wani Tom  Tom dinta da tazo dashi ta dauko ta saka a Baki ,Tana sha tana sha masa dick dinsa Alhajin nn har Kansa yaji dadin wannan ,ta dade Tana sha masa kafin ta kwantar dashi ta hau Kansa,Tana hawa Kansa  ya tashi ya saukar da ita, juya  yace mata ,ta kuwa juya tayi masa style na doggy ,dan dama an gaya  tasan doggy ne yakaita ,bata an kare bh taji yana kokarin  zuba mata  zabgegiyar gindinsa cikin Anus dinta da sauri ta juya  ta kallesa ,A’a bana Anal sex fah ,doggy aka cemin,mayar  da ita yyai ya danne kanta ya cigaba da kokarin  zura dick dinsa ,ihu take Tana rokansa daya tsaya yaki jinta ,Dan Allah ka tsaya kaji abun da zan gaya maka ,toh ka tsaya muyi a hankali ,dan Allah  ka tsaya ,Wayyo Allahna da zafi ,wlh da zafi ka tsaya kaji ,zan maka duk abun da kakeso Amman dan Allah Banda Anal wlh ban iya bh ban tabayi bh,Kafin ta sake magana har ya Samu ya shiga ,Ruky tsabagen Azaba saida ta kusa Suma ,gurnaninsa  kawai takeji taji   kaman an watsa mata Attaruhu,bata  tabajin Azaba irin wannan bh ,tanajin yanda takashinta yake yagewa Amman haka yake zura wa da karfi yana cinta ,ta kasa motsawa sbd yanda ya danne kanta kan pillow yanata cinta ta baya ,saida ya kawo Sannan ya tashi yanata nishi kaman wani doki ,Ruky  kasa motsowa tayi Yau taga ta kanta ,tayi kuka kaman ranta zai fita,ita a barikin tah ba’a taba mata irin wannan cin mutuncinki bh ,Ina Laifin mh ya Bari ta shirya ayi a hankali ya saka a hankali Amman sai kawai ya Dane ya Yagata ,wanka ya shiga ya fito ya kalleta ,ki tashi kiyi sauri za’a maida Ke ,idan kin fita ki tambaya wane Sagir zai biya ki kudinki,ya fita yabarta,tashi tayi jiki babu kwari dakyar take tafiya haka ta tashi Ko wanka batayi bh ,dakyar ta iya saka kaya tah fita ,bata manta da kudinta bh  saida ta tsaya ta karba ,transfer aka mata ta fita driver ya maidata hostel


Amrah Tana Asibiti da yan gidansu ,babyn tah kuma yana intense care unit  anata kula dashi ,Kamal kam kullum  yana Asibiti minti kadan zai tambaya nurse Ko zai iya lekawa ya ga baby ,kullum yana kusa da babyn sa  yana masa videoes ,ya saka mishi suna Muhammad dan yanason sunan ,Yan gidansu Amrah ne suke tambayar tah basuga Rabi bh ,kasa fada musu abun daya Faru tayi dan itama har yanzu bata gama Jin sauki bh ,Amman ta rantse duk sanda taji sauki saita Zane rabi,dan kamal mh har  yanzu bata masa magana ,ita A dole he cheat on her ,fitowa yayi ya musu sallama ya tafi gida ,yana zuwa kuwa yan unguwa sunata masa barka ,Yusrah ya gani Zata shiga gida ,itama kallon nasa tayi tadan  masa murmushi ta wuce ciki ,bayan yayi parking yayi wanka ya huta ya zauna  duk ya turawa frnds dinsa message dat Matarsa ta haihu an samu baby boy ,Mubarak ne ya fara kiransa yana masa murna ,saura mu muna hanya y ,Allah ya raya sukayi sallama ,Allah ya bata lafiyar shayarwa ,kamal dai ya rasa farin cikin da yake ciki ,yaji dadi sosai  an haifar masa baby boy ,the other part of him kuma yanata tunanin Amrah tanajin haushinsa ,dan yasan Akwai  pending case a kasa ,yusrah ce taketa  fado masa sbd haka fita yayi ko zai ga fitowarta ya dade a kofar kuwa yana  sintiri bai ganta bh ,baban ta  ne ya fito da jarida yana karantawa,zuwa yayi ya gaidashi yake fada masa shima an samu karuwa ,yayi masa murna sosai ya masa Addua ,zan saka suzo su dubata ,Ai Baba bata nn Tana Asibiti ,babyn is 7month kuma itama CS akayi mata ,Allah sarki yace to Kaci abinci ,Naci Baba ,A’a dai ban yarda bh ,Bari zan saka a kawo maka abinci zauna anan  Ina zuwa ,cikin gidan ya koma ya saka a kawo masa Abinci ,baa dade bh kuwa sai ga yusrah da flakes a hannu,Mika masa tayi ta wuce ta koma yanata satar kallonta ,Abbah ne yace Allah yasa dai kanacin tuwo ,dan tuwo nasaka sukayi mana Yau ,Nagode yace ya wuce ya tafi gida ,harga  Allah sun taimakesa dan tunsafe snack kawai yajeci Amman bai samu solid abunci bh ,tuwo ne miyar kuka amman yayi masa dadi  sosia ,da Kansa yaje ya wanke flask din ya saka a bag ya fita ,Abbah dai baya kofar gida so yaro ya nema,Kai shiga gidan nan kace yusrah tazo ,ba’a dade bh kuwa sai gata ta fito ,Ina yini ta gaidashi ,Mika mata yayi gashi ,yayi dadi Amman nasan bake ce  kika dafa bh ,Da sauri ta kallesa nice mana ,Ai nice nake dafawa  Abbah tuwo ,yanda yaga ta dauka serious ne ya dinga janta dan ta kulasa,A’a bakice kikayi wannan girkin bh ,Meyasa Abbah zaice kice zaki masa girki ,Allah dagaske ni nayi tana fada tana wasa da hannunta ,Ababba yace yafi son tuwo ne ,Yanzu dai kina nufin Tuwon ki yafi dadi kenan ,shiru tayi masa dan kunya ce da ita kuma batason magana sosia ,wani kaninta ne ya fito yaya Yusrah Wai me kikeyi ance ki shigo gida,toh tace sai anjima ,tsaida ta yayi wait ,jiya kin hanani number dinki,Meyasa ,babu komai tace masa ,ki tsaya mana ,tambayarki nayi meyasa ,Banda waya tace masa ta tafi ta barsa ,yayi mamaki yarinya kaman wannan Wai batada waya ,yarinyar da take zuwa university kuma batada waya ,how comes ? yaya take communicating da school mates dinta ,haka dai yaketa wannan tunanin ya koma gida ,yana kwance yana tunanin abubuwa dayawa ,Yusrah ya fara tunawa ,I don’t believe in love at first sight ,but how comes yarinyar nn ta shiga Raina haka ,he loves everything about her and tace batada waya ,he have to figure out Gaskiya 


Mubarak ya dade a kofar gidan aunty Huda Amman sun hanashi shiga ,ya buga gidan yafi sau nawa Suna jinsa sunki kulasa ,Aunty Huda ce tace karima Dan Allah ki sakawa ranki salllama mu gwada barinsa  ya shigo muji me zaice ,in bah haka bh zai  taramin   mutane a kofar gida ,bata jira answer dinta bama ta fita ,shigo kawai tace masa ya biyota da sauri,sitting room ta kaisa zauna anan Tana zuwa ,karima ta dade a daki kafin ta fito , gurinta samu ta zauna ta hade rai Tana kallonsa,kanaji  nah Mubarak  ,ka kwantar  da hankalinki inda mummy ce bazata sani bh ,bazan gaya mata bh ka tashi ka tafi ka daina zuwa mana gida ,Jin ta fara magana yayi sauri ya tashi ya matso gurinta ,tsugunnawa yayi a gabanta wlh tlh karima niba wannan ne ya kawoni bh ,karima Ina sonki Ina kwanaki wlh ,kin tuna sanda muke kwana muna soyayay,kin tuna sanda nake kwanciya Akan cinyarki,kin tuna sanda kuke kwanciya Akan cinyata ,karima wlh bazan iya rayuwa babu Ke bh ,ki duba girman Allah ki yafemin ,kinga yanzu gashi mun samu baby ,karima zamu zama iyaye ,danAllah karima , give me last chance na rantse miki da Allah babu wace nake kulawa yanzu karima ,karbi wayata duba kiga ,wayarsa ya Mika mata tayi wani murmushi takaici,me zanyi da wayarka kuma ,daka gama gogewa munafuki,A’a wlh yace mata ,dan Allah ki daina  cemin munafuki nifa mijinki ne karima ,wlh tlh na daina na tuba ,Allah mh ya sani ,wlh duk sanda kika Kara kamani da makamancin irin haka duk abun da zakiyi kiyi ,wlh karima na daina na tuba ,ki tausaya min ni kadai a gida babu dadi,karima ce tace  A’a bakai kadai bane a gida ,duk sanda kakeso zaka iya kawo matan kah kaji dadi,so kama daina min zancen Kai kadai a gida ,banason mufurci,bakai bane kace in tafi Infi ruwa gudu ,ince kaine kace min get out ,sai yanzu zakazo kana bani wayar gulma,wato in koma yanzu ka kasheni Ko ,to wlh to hell with you ,baby kuma insha Allahu zan haifesa lfy kalau ,and I don’t need your support,kuma bazan taba regretting haihuwar babyn nn bh ,Amman Ina tausaya masa idan yasan wane babansa ,na fito ne in gaya maka gidanmu ba gidan yan tashi bane ,kar ka sake zuwa na gaya maka ,can kaje ka kare bin matanku a waje but don’t you ever come to me again,Anan gurin ta tafi ta barsa a tsugunne,jiki babu kwari ya fita harda dan hawayen sa ,baisan zai tsinci kansa a irin wanann situation din bh, yanzu wani zazzafan son karima yakeyi ,yanason ya gyara ralationship dinannan ,wata idea ce tazo masa ya wuce gurin Baban  karima

No comments