Breaking News

Acikin Gidana 18

 ⚡️A CIKIN GIDANA ⚡️

(SEX ,ROMANCE ,RUNS )



  

       📝FATIMA  ZAKARIYYA 



EPISODE 1️⃣8️⃣



********

Abinci suka gama ci sunata wasa da dariya, karomin abincin nn baby  ,karima ta fada tana kallon idon Mubarak ,zaro ido yayi ,A karo kuma baby ?,kinga abincin da kikaci kuwa,auu Ashe fah na tuna ,yanzu abincin mutum 100 kikeci  Ko ,ya fada yana tsokanarta,murmushi tayi masa naji karomin tuwon nn ,tashi yayi ya karo mata yazo ya zauna a kusa da ita ,kanta yake shafawa Tana cin abinci ,baby Ina fa sane da time dinnan yau 3days ya wuce ko ?,kai ta  daga masa ,Yawwah baby nah yace yanata zumudi,bayan ta gama ci ne ta wuce sama  taje tayi yan gyare gyarenta ,Mubarak ne ya hawo yana gaya mata munyi bakuwa ,wace tace ,Guess ?,ni ka gayamin wace ,toh Auntyynmu ce ,Da sauri tace Aunty Huda ?,yes ,Ko gamaji batayi bh ta tafi da saurin ta,aunty Huda Sannuki da zuwa Bari na zubo miki abinci ,ikon Allah dawo ki zauna daga zuwa ,zo nan Nima sauri nake kinsan mijina Nima yana gari ,ragowan kayanki naje na hado miki ,Masha Allah karima har kinyi Kyan gani ,ince dai babu wata matsala ko ? Kai ta daga mata tana rufe ido ,Alhamdulillah aunty kaman bah Mubarak din Dana sani bh ,jiya mh da yammah wani abokinsa yazo suka tafi islamiyya ,dariya aunty Huda tayi auu harda su islammiya,toh ai haka ya kamata ,ya birgeni gaskai ,Allah ya karbi tubansa ,Allah ya zaunar daku lfy ,Allah ya saukeki lfy ,kar kuma  kiji dadin aure ki manta  da sadaka da Addua kinji Ko ,kinajin dadi kina tunawa da Allah kina gode  masa kina bawa bayin Allah  mabukata Dan sadaka da dan Abun da Allah ya hore miki ,kibi  mijinki sau da kafa ,kiyi biyayya kuma kiji tsoron Allah ,shima mijin naki ki dinga masa Addua sosai ,duk Adduar da zakiyi ki dinga sakashi a ciki ,babu Wanda yafi karfin  Allah kinji Ko ,kuma ki dinga kyautata masa dan gift dinnan bawai miji ne kadai zai dinga bawa  matarsa bh ,kema ki dinga siyan Abu kina basa ,it’s like kina  nuna masa hanya ne ,kin dan Tara kudinki indai bazaki takura kanki bh siyawa mijinki abun shima ki basa ,su links dinnan ,su prayer mat a dinga canza musu,su perfume da dai duk abun da kikason yanaso indai zaki iya ,if me son wrist watch nema haka ,har ring mh fah karima ,phone case mh duka zaki iya dinga siyawa mijinki ,ki dinga pampering dinsa pls bawai ki zauna kina jiran kullum ya miki bh kema ki dinga masa ,wannan halin naki kuma dole ki ajeyisa a gefe ,idan yahau kiyi hakuri koda ba haka kikeso bh Ke ki sauka ,mayb mh yana fada kina kayi hakuri Allah ya huci   zuciyarka,Allah karima Ko shaidan ne sai ya lafa,kuma ki dinga masa kalar tausayi idan yana miki fada ki daina nuna irin Ke dinnan big time ,wannan yana tunzurasu,Amman if kikayi acting kalar tausayi koda na pretending ne zaki iya shawo Kansa plus kina hadawa da Dan Allah kayi hakuri ,ki rage saurin hawa kina mace saurin fushi  da hawa wlh ba naki bane indai kinason rike miji ,dole haka zaki danne ki daure kinji Ko ,Allah ya miki Albarka ni zan wuce ,Yawwah aunty Huda na gama trreatment na infection duka nayi Amfani da komai ,to yaya kikeji?,wlh Alhmd,ni a haka ko bansha Kayan mata bh jini na yawo a jikina  enough sosai Banda wata damuwa,am feeling very Owk ,na ajiye panties Dina mh ni yanzu bana wani saka pants ,ruwan Ni’ima har wani fito min yake da kuwa kullum a bushe indai ba unhealthy discharge bh but wannan very clean babu wani odour irin na lafiya dinnan ,Masha Allah aunty Huda tace ,Ai mace saida gyara karima ,ina zakiyita zama haka kullum jiya E Yau ,Haba mana upgrade yourself ,if kinason kiyi keeping mijinki intact in safe place ,sai kinyi keeping kanki intact in safe place ,kowa yanason sabon Abu kuma abu me dadi ,toh aunty Huda Amman inada tambaya ,Ni yanzu da nakeda  ciki me zan dinga using mijina ya dinga Jina very Owk ,Aunty Huda ce ta gyara zama ,ai karima indai kanada ciki dadinka is different,kawai dai kifi  maida hankali gurin maganin infection,indai bakida infection kinashan fruits ,kinacin  veggies da abinci Masu Kara lafiya bakida damuwa ,kada dai kibar infection a jikinki kodan saboda babynki kar ya fito shima da infection din ,Akwai nrml infection da Masu ciki sukanyi,su kyakyayin gaba da discomfort a gaba ,it’s nrml due to pregnancy but shima bawai zama zakiyi haka kina ai cikine dake bh shiyasa ,ki dinga kula ,a cikin Kayan infection dincan Akwai VAGINAL WASH ,ki  dinga tsarki dashi Ko yin sit bath duk wanann kyakyayi da odour da wani kumbura bazakiyi bh ,ki daina zama sbd kinada ciki ki zama kazama ,kar ciki ya zama backup dinki na rashin gyara ,shi miji anason at any cost indai zai kusance  kh kada yaga kazanta Ko datti Ko wani Abu ,maza  babu ruwa su da wani ciki ,sai kiga kina fita a ran miji sbd wannan kyakyayi da kike Bari Ko odour ,dan Allah karima a kula ,toh aunty Huda Wancan Kayan matan fah zan iya using ,Eh zaki iya using mana ,Amman idan suka kare dole ki tafi Hutu ,ba’ason me ciki tanashan Kayan mata koda yaushe ,ba’aso Gaskiya ,you get me ?Ni zan wuce, Rakata  tayi ta dawo ta sake shiryawa  ,duk Kayan da aunty Huda ta bata Yau saida tayi using ,direction of use kawai tayi following tayi Amfani dasu ,wani karfi ta faraji a jikinta me dadi ,she was like wow!,me nakeji haka ,lekawa tayi taga Mubarak yanata aiki a System dinsa ,dama 2days ba wani fita yake bh kullum yana gida ,daki ta koma ta fara tunani,ikon Allah ni karima na gama shiri shi kuwa naga mh aikinsa yake ,Gaskiya abun danake ji bazan iya jira sai ya gama bh ,lemme go to my husband ,Yau ni zan kai kaina ,bayan ta gama tunanin ita da kanta saida tayi dariya ,Wai Yau ni karima zan kai kaina gurin mubarak ,chabdi 



Shiga tayi dakin  Kai tsaye ta zauna gefe daga bayansa ,system yake dannawa Amman saida yadan  juyo ,kiss  ya mata a goshi baby wannan kamshin fah ,itama kiss din ta masa a kumatu duk nakane ,hannu ta saka a shoulders dinsa Tana  massaging bayansa a hankali,baby bari nayi maka tausa naga ka gaji ,massage take  masa in a romantic way Tana shafa bayansa ,ya farajin dadin massage din sai kuma ya fara Jin dadi All over his body,ajiye system din yayi ya juyo ya Kama kanta ,bakinsa ya bude gabaki daya ya saka nata yana sha mata ,itama replying takeyi ,wuyansa  ta sauka Tana sucking Tana kissing ,shima wuyan nata yake sucking yana kissing ,rigarta ta shire da sauri shima ya cire nasa ,kwantar dashi tayi kan gado ta fara sarrafa jikinsa yanda ya kamata ,kafafuwansa ta daga gabaki daya irin yanda yake mata idan zai cita  ,gindinsa ta kama tanata sucking Tana licking ,juyasa tayi   da sauri ta hau Kansa ta juya masa pussy dinta itama ta Kama dick dinsa tanasha ,shima Shan pussy din yake yanata mata surutai ,babu your pussy is so wet ,”Beb pussyn ki dadi ,baby pussyn ki zaki,Beb pussy dinki ruwa “ itama moaning ttake,baby gindinka dadi ,I love your dick ,tanasha yanasha haka duk suka jike ,juyasa yayi ya rike nonuwanta yanata sha da karfin gaske ,yanasha yana shafo pussy dinta ,kwantar da ita yayi  ya saka dick  dinsa a bakin gindinta yadan  bubuga mata ,Saidai tayi Kara dan dadi ,kafarta ya daga mata ya bankareta,itama a sannan ta matsu ya shigeta,a hankali ya tambayeta in ciki ? Kai ta daga masa da sauri ,kokarin  shiga ya fara yana turawa ,Mubarak baya iya shiru ,tun Annan ya fara mata ihu yana sunbatu ,tunda ya shiga ya rikice  ya rasa abun da yake masa dadi a duniya ,Wayyo karima dan Allah mune ,karima Ina zan skaa kaina,karima Karki kasheni ,karima zan haukace ,Wayyo Allahna  gado yaketa bubuga wa yana kara karfinsa da gudu ,kasa changing style din mah yayi dan  bayason  ta motsa Ko yaya ,Abun nan dayake ji yakeson yayita Jin,Mubarak ya rasa inda zaiyi dagata yayi sama ya riketa yanata cakar  ta a haka ,itama ihun dadin takeyi duk sun rikece,karfin ihunta ta Kara sbd ta kusa kawowa wani slow motion dadi taji yana shigarta ,a haka ta kawo a jikinsa a tsaye yana jinta jikinta very weak ta rikesa ta barsa ya cigaba ,shima kawowan zaiyi ya maidata gado da sauri ya cigaba da cinta  haka  har ya kawo ,kwantawa yayi relax itama kuma bayanta ta rike dan taji ya fara mata ciwo ,dan irin cin da Mubarak ya mata bai taba mata irin wannan cin bh ,kaman bazai barta bh ,kafarta da bayanta ciwo ,duka ta daka masa a baya ,a hankali take magana kaga ka sakamin ciwon baya ko, Mubarak ya rasa me zaiyi dan wata sabuwar kaunarta ce ta shiga ransa ,tashi yayi A hankali  ya rugumeta ,ta dade a haka tana kokari fita mh Amman ya kankameta, Karki barni karima ya fada mata a kunne,bayana tace masa yanda tayi maganar saida tsigar jikin mubarak ta sake tashi ,bayanta ya fara matsa mata yana hugging dinta ,a haka wani  sabon dadin ne ya sake taso mata ya tashi da sauri ,karima zoki shamin ya Mika mata burarsa ,zaro ido tayi Mubarak wlh na gaji dan Allah bayana ta marairaice ,kiyi hakuri kinji ,dan Alalh na karshe karima ,dan Girman Allah ya shiga rokonta kaman wani Almajiri yanata kada kai , duk ya fita hankalinsa,har ranta karima ta gaji Amman bazata iya hanasa bah ,kamawa tayi Tasha masa sosai ta sake kumbura da sauri ya juya ta ya mata doggy ,Mubarak kaman bai  ci karima bh sabon karfi ne yazo masa ,ga wani ruwa dayake fitowa daga gabanta Wanda wannan kadai Mubarak cant resist,gani yake idan za’a barsa ya shekara yanaci karima bazai  gaji bh ,yaci yaci yaci har ya sake kawowa ,karima saida ta kusa suma,bayan ya huta ne yaganta a kwance Ko motsi batayi bayanta yaje  ya ffara shafa mata ,Allah ya miki Albarka yake fada ,baby in Kara ya tambayeta ,da sauri ta juya Tana  kokarin guduwa ,riketa yayi sosai  tanata Shure shure ,kuka ta saka masa dan Allah Mubarak kamin rai ,kiss  ya mata a baki Sannan ya dauketa kaman baby yaje ya mata wanka ya saka mata kaya ya kwantar da ita ,saida ya dade yana mata massage har yaga tayi bacci Sannan ya barta Dan ita dan gajiya mh Ko magana batayi 


Kamal ya kasa dago Kai ya hada ido da baban karima ,Cigaba yayi da magana ,Alhmdl komai yayi munji kuma mun yarda zamu Baka auren Yusrah Allah ya mana jagora Amman kamal inaso ka sanar da iyayen kah wata  daya yayi  mana kadan sbd shiri ,Amman a saka wata shida ,sai a sanann kamal ya iya bude Baki ,Dama Abbah nace inaso zan fada maka wata magana indai babu damuwa ,Toh inajinki fadi ,Dama nace ni zan dauka nauyin  Kayan daki da komai da komai ,kawai dai itadin,sai kuma yayi shiru ,fadi ina jinka Abbah yace ,Kawai dai dama ita din indai za’a bani insha Allah ,Abbah ne ya danyi dariya ,toh kamal hakane ,Amman gaskia nafison nayiwa yarinya ta komai da komai da kaina,Amman tunda naga kanaso ayi da wuri ,zan ga yanda za’ayi sai ayi din,Sannan ka bude kunnenka  da kyau ,zan baka yusrah Amana,kuma ni na yarda da tarbiyya Dana bata ,kuma nasan Zata bika sauda kafa ,yusrah kamal sai yanda kayi da ita ,Amman ina me  rokonka kayi Adalci a tsakaninsu kuma kaji tsoron Allah ,akace dan Yau baa shaidarsa ko ,toh idan tayi maka wani Abu ba daidai bh kazo ka gayamin ,Allah ya muku Albarka ,kaje ka gayawa iyayen naka an saida wata Dayan Allah ya nuna mana da rai da lafiya ,kamal ne ya Mika masa wata jaka mene wanann Abbah yace ,kasa magana yayi dan nauyin maganar yakeji ,Dama Abbah kudi ne na kawo maka nasan na tasheku  tsaye sbd haka nace ga wannan Ko za’a rage da wasu abun ,dan Allah Abbah kar kace A’a ,shiru yayi can kuma toh shknn ,Allah ya saka Albarka Amman ka sani  komai ni zanyiwa yarinya tah  insha Allah ,kaima karka wahalar da kanka ,sallama sukayi ya tashi ya wuce yaje ya gayawa su Baba dauda an tsaida magana an saka rana ,shima Addua yayi masa yace Allah ya kaimu lokacin,gurin Wata auntynsa ya wuce ya bada kudade Masu Yawwah yace a hada lefe me kyau nan da 1week ,Sannan idan an gama ayi min magana Akawia key din mota  da zan bayar ,sai ku saka rana akai ,itama murna ta masa dan dama sun taba zuwa gidansa  Amrah ta ajeyisu tanata kallo ,hakadai suka Karaci zamansu suka wuce suka tafi sunata mamakin tah ,kayi Baki kuma  kana kallo,waya sukayi da Mubarak da Aliyu suka hadu a wani park da suke haduwa su danyi hira ,kwana biyu kowa busy ya masa Yawwah ,eh wlh kamal yace ,Mubarak ne yace Aliyu kasan kamal aure zai Kara kuwa ? Aliyu ne yayi murmushi haka kake gayamin Allah ya sanya Alkhairi, Ameen kamal yace saura ku,Wah!!? Ina!! Suka hada Baki a tare ,Aliyu ne ya fara magana ai ni daka gannin nan Alhamdulillah ina rokon kada Allah ya daura min son Karin aure ,ina rokon kada Allah ya jarabceni da son Karin aure dan Wlh a duniya shatu ta isar min kuma ina Rokon  Allah ya hadamu A Aljannah har Acan ta zama matata,tayimin hallici tayimin komai a duniya ,ni yanzu bansan ma da me zan saka mata bh,Allah ya kare min ita Allah yabarmu tare ,Mubarak ne yayi dariya yace dan banza an mallake kah Ko yana fada yana tsokanarsa ,shima dariyan yayi ai Mubarak ni da nasan inda  ake mallakewar mh Kai kaina zanyi dakaina a mallake mata ni kadai ,ai jiya na gaya mata ,Dan Allah ta mallakeni tanata dariya ,but guys wlh am serious ,I want to be with her alone ,she is my safe zone ,my secret keeper my everything ,she deserves to be loved in any way ,Allah yabarni da shatu Allah ya karamin son matata ,Kai ku tafawa love ,RAF !Raf !Raf!,suka  tafa masa suna tsokanarsa ,dariya sukeyi sosai shima Mubarak ya fara ,ai mutumina wataran Baka sanin baiwar Da Allah ya maka sai ka rasa ,wato karima itace ta maidani mutum ni banma sani bh ,ku naji Ko shawara guda daya dazan Baku,idan kunyi fada da matanku ,Ko idan matanku sunyi wani Abu ba daidai bh Ko Wanda ranka bayaso ,ku samesu kuyi communicating bawai ku barsu haka bh,mayb su wannan abun it’s nrml to them to  kunga babu zancen gyara kenan ,Amman idan kuga fada musu calmly sai kaga idan me gyara  ce ta gyara an zauna lfy kuma kun koya  musu duk sanda Sukaga wnai abu ba daidai bh su dinga gaya muku calmly,idan kuna  haka abubuwa dayawa zakuji dadinsa,idan wani abun kakeso gayawa matarka,matanmu yanzu are very ready so mana Ko me mukeso wlh indai mun basu dama ,coz na fuskanci in the first place we lake communication in our marriage shiyasa muke ta samun problem da karima ,ita abun da takeyi daban Wanda nakeyi daban ,so Amman yanzu we talked about komai ,na gaya mata abubuwna da nakeso ta gayamin nata ,karima yanzu har tambaya tah  take me nakeso a gurin mace ,kuma ban boye mata bh na gaya mata ianson inci mace da ruwa da Ni’ima inji dadi ,dariya suka saka ,mubarak ne ya cigaba ,wlh Ina gaya muku kwana biyu kasheni  ne kawai batayi Akan gado ,in gaya muku gaskia?Naci Bahaushiya,Naci bafulatana,Naci bayerabbiya,nace christain,Naci baturiya Amman a jiya karima ta goge min hadarsu gabaki daya,babu Wanda ya Kama kafarta ,Ashe matata duniya ce ,dariya suka saka masa ,kamal ne yace shegen Kaya kaidai Kaci mace kaji dadi mubarak,ehh toh kaga laifina kowa da abun dayake so ai ,ni yanzu wannan hirar mh Allah Allah nake mu gamata  na wuce gurin matata,dariya suka karayi Aliyu yace jinka fah kawia nakeyi Amman shatu I can’t even explain what I am feeling mehn !!, she is extraordinary super hot ,wato Rahamomin  dadi dayawa bansan dasu bh sai a gurin shatu ,kasheni take da dadi in and out ,nifa a cikin days dinnan bansan sanda na canza mata mota  bh ,kawai gani nake abubuwan da nake mata sunyi mata kadan ,sbd irin abun da take  bani da dadin da take  jiyar  dani na rasa mh me zanyi mata itama taji dadi ,ni kuma shawarar da zan bamu is mu zama Masu sakin hannu ,mu dinga bawa matanmu kudi suna gyarawa ,ni wlh Ko nawane zan bawa shatu indai zan dinga jina NAMIJI!!,dariya suka masa kamal Yayi abun tausayi Allah sarki yace ni yanzu mh bayan nan gurin Amrah zanje ,inaso zan fada mata zancen Karin auren nn ,auu bata sani bah Mubarak ya tambaya ,Inafa ,taki  bani time kullum naje fah saita gama abun da take  Zata kirani,Amrah babu call ,babu text me dadi ,babu kana Ina ?ya kake ?me Kaci?,duk wanann bai dameta bh itadai a bata kudi ta saka Masu kyau ta rike waya me kyau ayita flexing cikin yan uwa ,kuma wlh inason ta Amman bansan yanda zanyi da ita bh ,lokaci daya wannan yarinyar ta shigo min Rayuwata,tunda naga ina mafarki da ita nasan wannan there most be something,hakuri suke ta  basa ka kwantar da hankalinka insha Allah kaima zakaji abun da muke fada maka dama haka abun yake ,wani a auren fari Allah zai basa duk abun dayake so wani saiya Kara wani sai ya Kara karawa,Allah ya Baka ikon yin Adalci,Aliyu ne yaci ni Bari na tafi matata Tana can Tana jirana ,bai gama fada bh kuwa phone dinsa ya fara ringing ,kun gani Ko ,ya nuna Musu my wife is missing me ,tashi sukayi kowa na sauri ,shima mubarak wayarsa ya duba yaga Ashe karima ta dade da masa text ,”Beb your palace is waiting for you tonight,very wet and tight,can’t wait to fuck you ,I want you to eat me up completely,take care” ,AURE DADI ya kwala ihu ,nifa sai anjimanku ya wuce ya barsu 


Safiyya sai kuka takeyi a gidan zaman makoki,ta rasa inda zata saka kanta kawarta  Aminiyarta an kasheta,ita abun mah dayafi tsorata ta tasan inda tace mata zataje ,Wanda daga wannan fitar bata sake dawowa bh ,kuka  takeyi sosai tanata tsoro a ranta ,maman nabeela mh tanata kuka take cewa ance Raping dinta akayi dan da muka karbo  ta a police station anyi investigation anga kaman duk an yagata  sai kuma ta saka kuka ,kowa a gidan kuka yakeyi ,wasu kuma na Allah ya kiyaye gaba ,dan nabeela dayawa An Santa da yawon Bariki ,mamanta dai Tasha kuka ,Uwa ai Uwa ce ,safiyya dai ta tattara  inata inata ta koma gida ,Mamanta take  gayawa mama bazan iya zaman hostel bh duk a tsorace nake,kinga Ruky ta haukace,nabeela ta mutu sai kuka ,maman ce ta bata hakuri tace banga kaifinki bh safiyya ,hakan mh yayi sai a dinga kaiki ,Allah yaso kin kusa gamawa ,daki ta shiga Tana ta kuka ,ita kadai tasan abun da kawayenta sukaje yi abubuwna nan suka Faru dasu ,wayarta ce  taketa Kara Tana dubawa kuwa taga mallamin da yake mata aiki Akan Aliyu ne yake kiranta ,dagawa tayi bai jira ta masa magana  bama ya fara magana ,” baiwar Allah zaki karo kudade dayawa dan aikin nan naki ba karamin aiki bane ,Matarsa a tsaye take akansa da Addua ,shima kuma bata barsa bh Addua take masa,sbd haka sai mun saka samudawan Aljannu  sunje  can bayan gari an kauda  mata tunaninta Sannan za’a iya aikin shima kuma sai an tashi tsaye zaiyi “bayan ta gama jinsa ne tace ina zuwa ,kashe wayar tayi Sannan tayi blocking dinsa duk ta tsorata,tuna  Rayyiwarsu  da Aliyu  ta dingayi yanda suke baje kollinsu Akan dakuna da katifu,tambayar kanta tayi yanzu da nice na mutu lokacin da yaya kenan ,kenan zan iya mutuwa nima ? Dama mutum yana mutuwa yana yan matan sah yana cin lokacinsa ?,Chab ,kuka ta dingayi Tana Allah na tuba Allayahu ka yafemin,wlh Allah na daina ,Allah ance Kai me karbar tuba ne Allah ka yafemin,Allah naji tsoro Allah na tuba ,wanka taje  ta dingayi Tana kuka ita a lallai tana goge najasar jikinta ,duk ta rasa yanda zatayi tama kasa fita ,Ko abinci bata shi duniya ta bata mamaki ,babanta ne ya kirata a waya kizo parlour inason ganinki ,gyarawa tayi dan batason sugane Tana cikin wani Hali ,Har gabansa taje ,Daddy gani ,Yawwah Akwai Jabir dan gidan Baba Sallau ai kinsansa Ko ?,kai ta daga masa toh ya gama karatunsa kuma ya samu aiki me  kyau ,babansa ya nema izini yanason ya ganki ,so zai farazuwa ,kema ki shirya,bazan miki auren dole bh Amman indai ya kwanta miki haka nima nakeso ,sbd kinga Abokina ne  kuma an zama kaman yan uwa ,yaron kuma yanada ilimi sosai yasan abun dayake ,bata musa  masa bah tace toh Daddy,har ta tashi yace mata ai yana garden mh kije ki gansa ,komawa tayi ta sake Kaya tadan saka turare,dama safiyya Akwia tsafta ,garden din ta wuce ya gansa fes dashi shima handsome ,yanata kamshi ,safiyya dai duk tayi la’asar batasan mh sanda ta tsugunna har kasa ta gaidashi bh,Amsawa yayi ya nuna mata kujera  ta zauna ,kin girma yace mata ,murmushi kawai ta masa ,Rabon na da ganinki tun kina karama Amman nasan ba lallai ki ganeni bh ,so y kk ? bani labarinki,murmushi tayi dan ita batada wani energy  na bada labari ,but yanda yake mata magana a hankali ya burgeta ,sai satar kallonsa takeyi ,a haka dai sukayi hira sama sama ya wuce ya tafi

No comments