Breaking News

Acikin Gidana 9

 ⚡️A CIKIN GIDANA ⚡️

(SEX,ROMANCE,RUNS)




      📝FATIMA ZAKARIYYA 



EPISODE 9️⃣


Wajan karfe 3AM ta tashi tayi wanka tayi Alwala,ta dauko prayer mat dinta ta fashe da turare ,ta dauko wani hijab dinta data ware sah na sallah kawai ,kullum sai an turare hijab dinnan indai anzo turara Kaya ,sbd tace zakaje ka gana da ubangijinka gwanda ka tafi tsaf tsaf kana kamshi ,saida ta fara karatun  Alqurani Sannan ta shiga sallolin,ta dade Tana sallah tana gayawa Allah bukantunta ,tanata rokon Allah ya kare mata mijinta da Aurenta da yaranta,Allah ka doramu Akan tafarkin  Addinin musulunci ,Allah duk abun da zaisaka mu Saba  maka Allah kar ka kaimu nan dagani har mijina ,Allah ka saka mana tsoron ka a cikin zukatanmu,Allah ka mallaka min mijina ,Allah ka dorani  akansa ,Allah kasa kullum yayita kara sona yayita Kara kwana ta,Allah ka bani ikon yi masa biyyaya ,Allah kar kasa inji na gaji wurin farantawa mijina ,Allah ka ganar dashi ,kasa duk abun da zanyi masa ya gane yaji dadinsa ,ya Allah duk abun dayake so yake da buri yakeda bukata a gurin mace Allah kasa ya samu a gurina fiya da abun dayake so mh ,Allah ka karamin dadi ,Allah ka bani dawamamiyar Ni’ima ,ya Allah kasa kada na bude ,Allah ka rabani da ciwon sanyi ,duk wani Abu da mijina zai kyamaceni ya Allah kamin tsari da wannan abun ,Allah kasa yaji duk duniya babu gurin da zai dinga Jin dadi ,gurin dayake basa dadi  me dadi bayan gurina,Allah ka bani ikon gamsar dashi ta Ko wani fanni,Allah kasa na ishe duk wata bukatarsa ,Allah Albarkacin Aure da girman Alqurani Allah ka gyaramin aurena ,Allah ka tsaremu kah tsare gabanmu da bayan mu  ,Allah ka iya mana abun da bazamu iya bh,Allah ka tsaya mana Allahu ka shige mana gaba ,Allah ka bani iko da juriyar tashi sallar dare ,tayi wa mijinta Adduoi sosai Sannan tayiwa kanta aurenta duka ,Aliyu ne ya juya yana bacci ya shafota yaji bata side dinta,dubawa yayi  dakin mh duka bata nn ,tashi yayi ya fita nema ta ,motsinta yaki daga dakinta ,yana lekawa yaganta akan sallaya ,ya dade yana kallonta bata gansa bh ,dawowa yayi ya kwanta yana Jin  kwanar matarsa har cikin ransa ,Tun safe da ta tashi taketa Jin wani freshness a jikinta tah ,wow tace haka sallardare take da Rahama ,kawai ji tayi Tana cikin farin ciki kaman batada wata damuwa, Sama’ila ne yazo yake fada mata Malami yazo da Almajiransa ,dama shatu ta shirya musu  komai da suke bukata, boy’s quarters  aka saukesu  ,bayan sun gama sauka aka kawo musu lafiyayen abinci lemo da ruwa ,sunci Sunsha sunji dadi Sannan ta dauki  kudi ta basu na sadaka ,bayan sun fito ne ta tsaya da Malamin tanason suyi magana dashi ,Malam Nagode sosai Allah ya saka da Alkhairi,Sannan irin wannan saukar kaman yaushe da yaushe akeyinsa ,malamin ne ya Amsa mata da ,A shekara Ko sai biyu Ko daya duk za’a iya miki ,kedai naki ki tsarkake zuciyarki sosai Allah ubangiji ya bada zaman lfy ,Allah ya kwada fitina,Sannan Akwai wasu Adduoi dazan yi miki na mallaka wannan sai dare ake yinsu ,Wanda da yardar Allah zai Doraki Akan mijinki ,Yauwa mallam Sannan inaso ayi masa Adduoi sosai shima ,kaga shi  aiki sunyi masa Yawwah bashida time  din irin wannan ,to dan Allah a taimaka masa ,a kara saka mishi tsoron Allah ,ayi masa Adduoi A karewa daga sharin Masu Shari ,babu komai Hajiya insha Allahu Yau cikin dare aikinki zanyi,bakida wata matsala ,kedai ki cigaba da Addua kema ,a rage  bacci ,a kuma dinga saka Allah A farkon komai,Sannan A daina wasa da sallar dare  insha Allahu Malam Nagode sosai a sauka lfy ,bayan gida ta wuce inda ta bar  jummai tanata aikin abincin sadaka ,tayata ta shigayi tare sukayi komai ,Jollof rice sukayi da salad sai Nama da ruwan sanyi daga gefe ,da  zobo da suka daure  a ledo,den sukayi packaging,sama ta hau ta saka hijab dinta ta sako ,jummai Kiramin sama’ila kice masa an gama yazo ya fitar dasu ,sama’ila ne ya taho da wani suka dauki abinci na Wajan 50ppl suka fita dashi ,wata makarantar Almajirai suka tafi suka rabawa Almajirai  harda Malamin ,Almajirai sai murna suke suna tsalle ,Allah ya karba Allah ya saka da Alkhairi Allah ya biya bukatu kawai suke cewa ,kowa kaga face dinsa murna yake ,mallamin makarantar mh yaji dadi sosai sbd haka yace Almarijansa su dawo su zauna ayi wah Wanda yayi abincin nn Addua ,haka suka zauna sukayi Adduoi aka shafa harda su sama’ila,Allah ya karba aketa fada ta Ko Ina


Shi dai Mubarak bai tabajin kunya dayaji irin na Yau bh,ganin hameeda naked ga karima akanta da belt yasa yaji dama bai dawo bh ,hameeda ce ta tashi da gudu Zata tafi gurinsa ,Mubarak ka taimaka min matarka Zata kasheni tun dazu take dukana ,Zata kasheni Mubarak ka mata magana dan Allah ,bin ta  tayi ta kuma rikota ,Mari ta kuma sharara mata ,don’t you ever call my husband name again a gabana kinji ko,hameeda dai duk ta kideme Mubarak kana gani bazakayi mata  magana bh,Baki ya bude ya fara magana ,karima tsaya kiji inyi miki bayani,ki tsaya kiji ki natsu ,wani kallo da take masa kasa karasa maganr yayi ,juyawa yayi kan hameeda ,Ke yanzu kije ki saka kayanki kizo ki tafi ,karima ce tace wlh tlh Mubarak yanda kaganta a haka wlh a haka Zata fita,Yau idan kaga ta koma cikin gidan nn ,toh Saidai idan mutuwa nayi ,munafuki Mara tsoron Allah mazinaci,yan wuta ,dakai da ita kuji tsoron haduwar ku da Allah ,wlh Mubarak Ina tausayin lahirar kh ,haske a lahira banajin zaka gani ,Zina !!,kuma A CIKIN GIDANA ,A CIKIN dakina ,A kan gadona ,kuka ne ya kwace mata ,wlh Mubarak nayi dana sanin aurenka ,dakai da babu duk daya ,na tsane kah ,na tsaneka mubarak,to hell with you ,go to hell !! Wane Kai ? A cikin mazan mah wane Kai ? Nawa kake dashi ? Kafin kai anyi Masu kudi dayawa Yau suna ina? Yan iskan mh anyi Wanda suka dameka Yau suna ina ? Me nake maka ? Yau idan wani abun nake maka ka taba gayamin na daina ban daina bh ? Mubarak kana tsayawa  mh kayi min magana bare in gane inda ka dosa ,kaidai kawai ka kawo abinci ka bani kudi ka tafi shknn ,kwanciya dakai inason yi many times haka nake hakura sbd juya min baya da kakeyi ,Ashe  Akan wannan yar iskar ne ,ta nuna hameeda da hannu ,yin kanta tayi ta kuma doketa ,Ke wlh mh saikin fita a haka ,kowa sai  yasan daga Kai har ita yan iska ne ,yan iskan banza ,wlh Mubarak na barka har duniya ta tashi sama ,indai gidanka ne da kudinka idan Ana Ci ka hada ka cinye ,Allah zan iya hakuri da komai Amman wannan abun yayi yawwah ,kwana nawa nayi amman har ka kawomin mace cikin gidana,Ure very stupid to think dat zan zauna dakai sbd wani Abu naka ,Jan hameeda tayi har gate Tana fita da ita ,hameeda tirjewa tayi tanata ihu tana kallon Mubarak ,shikam Mubarak bai San Akwai sanda zaizo ya kasa magana bh sai yau ,gabaki daya Kansa ya kulle ,ya kasa magana ,jikinsa yayi sanyi ,Yau duk isknacinsa yaji kunya da karima taga mace a gidanta  ,gashi shi bai San mh haka take batada kyau bh sai yanzu daya ganta babu Kaya taci uban duka anyi mata jina jina ,taci  kuka  ta koshi , haushin ta mh ya fara ji ,gani yake mh kaman duk ita ta jawo masa Ashe mh haka take batada wani class ,sex din kawai ta iya ,ohh Allah meya kaini ya fada a ransa ,shiru yayi gumi duk keto  masa  ,hular Kansa ya cire ya fara

Fir fita ,karima naji duk  abun da zaki fada ki fada ,duk abun da zakiyi kiyi Amman dan Allah Ina rokanki ki rufamin asiri Karki gayawa mama ki ta gayawa mamana ,dan Allah karima do dis for me ,you can go Amman pls keep dis as a secret ,wani kallo ta masa ,kan uba!! I can go ,Amman kar na gayawa kowa ,toh Kai ubanka mh yayi kadan Mubarak ,Baka isa bh kaji ko ,before kayimin nayi tolerating but Banda yanzu ,bakada wani ryt akai na daga Yau ,mazinaci irinka don’t have space in my life , Allah daya hadani dakai shine zai hadani da Wanda ya fika  da komai ,and for your information I never marry you because of your wealth,Allah ya Rubuta ya kaddara zan aureka  na kuma aureka Amman Mubarak wlh na barka koda kuwa kaine Autan maza ,Jan hameeda tayi ta cilla ta da karfin gaske ,ihu take Tana hadata da Allah ta mata hakuri ta barta  Amman Ina karima ranta yayi mugun baci ,saida ta cillata waje Sannan ta samu sukuni,hameeda hannayenta ta rufa akan kirjinta ,tanata raba ido Tana kuka cikin tashin hankali ,Allah yaso Layin ba mutane sosai so babu Wanda yaga fitowarsa daga gidan ,Amman tana  zuwa bakin tati mutane suka tsaya sunata kallonta bbu kaya,wasu mh sun dauka batada hankaline,Jama’ah ta Ko Ina kallonta suka harda masu  mata videoe, watace ta taho da gudu ta cire hijab dinta ta saka mata ta jata sukayi wani lungu ,lafiya ta tambayeta itadai kuka taketa yi Tana ta shiga uku ,dan Allah baiwar Allah ki taimaka min da Kaya ,Ina zan hau motar  kaduna ta fada tanata kuka hannu ta rike mata suka tsallaka suka  shiga cikin wani ghetto har gidansu ,kaya  ta ara mata ,hameeda babu komai a gurinta duk tabarsu gidan mubarak,wayar Amra kuma ta fasa ,ATM cards dinta duka suna gidan kaman wata Almajira ita bama tasan ta inda zata fara bh ,Dana sani ta shigayi data sani bata zoba,Tana zaman tah a gaban mamanta  ta taho chilling yau ga chilling akanta ,tunani yanda aka dinga mata video takeyi tanata kuka cikin tashin hankali,Batasan inda  za’a Kai video dinnan bh wane zai gani ,Addua kawai takeyi  kar dangin babanta su gani da mamanta ,dan mamanta Ko Alqur’ani aka kawo mata zata dafa Akan hameeda batasan namiji bh ,gabaki daya ji tayi duniya ta Mata zafi ,data  sani bataje  gidan matar aure bh, karima kuwa tunda ta cilla hameeda ta koma cikin gida ,dakinta ta tafi tanata hada wasu pappers dinta a wata karamar  jaka ,kana ganinta kasan tana cikin tashin hankali Amman tama kasa kukan,a yanzu idan ka tambayeta zatace babu Wanda ta Tsana irin mubarak,batasan soyayya Tana zama kiyayya bh sai yau ,mubarak yana kasa ya kasa shiga yanata tunaninta inda zai bilowa abun ,shi damuwarsa kawai kada mamansa taji shine kawai matsalarsa da other part kuma shiya rasa mene yasa yakejin babu dadi a ransa 


Lips dinta pink very attractive,kasa dauke idonsa yayi daga kanta ,gashi gabaki daya ta sauke nauyin jikinta akansa ,magana ta shiga masa a kunne,ka budemin in tafi mana ta fada cikin wata murya me sanyi ,kamal ya Daure iya dauriya ya kasa motsi  ,kaji ! Ta fada tana wani matso da face dinta kusa da nashi, he can’t helped it lips dinta kawai  yake kalla babu abun dayake so irin yasha lips dinannan ,Rabi kuwa duk ta kidime Allah Allah take ya tabata koda mene kuwa ita dai taji hannunsa a jikinta ,ta gama tsumuwa shi kawai take jira ,kasa hakuri tayi ta fara shafa face dinsa ,hands dinta ta zura ta tallafo kansa ,harshenta ta fito ta fara lashe lips dinsa ,saida ta gama lashewa Sannan ta fara  sha , ta dade tanasha bai motsa bh ,at this point ya nema Kansa ya rasa ,da  karfinsa ya riko kanta ya fara replying all the kisses da take masa , wani deep kiss sukeyi kaman basu taba kiss bh ,Rabi wani Albarkatun dadi ne suka fara sauka a jikinta ,ta rasa inda zata saka ranta ,hannu ta fara shafawa a jikinsa ,shima hannunsa ya Kai kan boobs dinta yanata Matsala da karfi kaman zai cire mata nono ,duk ya gigice,wani karfi ne yaketa Kara taso masa ,Rabi kam rigars ta sauke  daga sama ,Wayyo Allah kamal tunda yaga boobs dinann a waje ya fita hankalinsa da sauri yakai baki ya fara sucking ,kowa dai dadi yakeji ,da sauri ya fito da joystick dinsa ya fara Mika mata wai tasha ,Kai takai Dan Sarai tasan yanda akeyi ,bakinta ta dingayin sama da kasa dashi tanayi a hankali a hankali Tana Kara volume,tanayi Tana tsotse dick dinnan Tana kasa Tana wani wasa dashi ,shi dai gabaki daya ya dauke ,kanta  ya rike ya shigayi da Kansa ,Rabi dai duk yanda take da iskancinta saida ya kusa yaga mata baki ,jar amai taji kaman zatayi Amman ta daure ,ta gaji kaman ta gudu ,shi kuwa kaman Doki  so yake kawai ya kawo ya samu sukuni ,tun tanayi tana Jin dadi saida jikinta ya gaya  mata ,Tana Neman guduwa yana riko kanta ,Yau taga aikin maza bai barta bh saida ya kawo ,zama tayi ta Shanye sperm dinsa tas ,dan taji Amrah na gaya mata ita ta tsani mh Masu Shan sperm abun kazanta ,shine ita kuma ta baje baki ta tsotse ,wata iska ya fitar Sannan ya maida dick dinsa cikin wando ,su rabi dankwali ya fita gashin nn duk ya hargitse ,kallon  kallo suka tsaya ,Sannan kuma tahau gyara jikinta , hannu tasa ta bode kofa dama  can kofar babu abun da tayi , tunda ta fita ya kasa tashin mota ,Adduoi ya shigayi sosai ,so haka akeji ya tambaya Kansa , Meyasa ya kasa controlling Kansa ,Meyasa bai hana bh ,meyasa yayi haka da Kawar matarsa ,Subhanallah, tunowa yayi yama barta gida ita kadai so da sauri ya tada mota ya tafi



Yau busy day ,so Aliyu was very busy A office dinsa ,Jennifer ce ta shigo Tana gaya masa yayi bakuwa ,who? yace mata ,sir she said her name is safiyya ,maimata sunan ya sake yi ,sai kuma ya shiga dubawa ta CCTV din office dinsa nan yagano safiyya anci Kyau anata basarwa ,toh meya kawota kuma abun daya fada a ransa kenan ,let her in kawai yace mata ta fita ,tunda ta shigo taketa masa wani kallo ,irin kallon dauke hankalin namiji ,shi kuwa tunda ya tashi Yau he feel  wata   natsuwa sosai ,zama yayi ya nuna mata wani chair itama ,zauna safiyya ,y kk ,lafiya?duk ya jero mata wannan tambayoyin ,Alee saiba lafiya zanzo na ganka , kawai kana rainane ,ji nayi inason in ganka ,dakai na kwana a raina , Nima naje weekends gida so ga wanann mh  na tsaya  

 maka ,wani basket ya gani Tana nuna masa ,mene a ciki ya tambaya ? Bude mana ka gani ,breakfast ne nayi maka ,murmushi yayi ,yanzu safiyya nace miki banyi breakfast bh ,Aida kin gayamin da ban Baki wannan wahalar bh ,Am full very full ,kuma kinsan ni Banda cin abinci sosai ,tashi tayi  ta kuma matsowa kusa dashi ,Alee yanzu dai komai koshin dakayi sai Kaci wannan ,kalli fah kagani ,sandwich ne da fish roll

Da meat roll, tun Asuba na tashi naketa aikin nn, kaima kasan sai kaci,bazan bar gurin nn bh sai Kaci abincin nn ,seriously safiyya na koshi Amman Nagode miki sosai ,Sannan banso kina zuwa office Dina ,idan kinason ganina ki kirani idan inada free time zanzo na ganki,har ranta bataji dadin wannan abun daya gaya mata bh ,mene haka Yau yaketa wani basarwa ,hmm tace tasan halinsa duk yanda yakai da basarwa tasan me zatayi masa ya shiga hankalinsa ,Thom Alee yanzu ya zaayi ,inason ganinka Yau ,Sannan Allah sai Kaci ko sandwich dayane ,if yaso sai ka bada ragowan ,Amman fah sai Kaci,Aliyu ji yayi abun wani iri kuma bai burgesa bh  ,yanda take wani commanding dinsa kaman wata matarsa ,who is she ,shiya koshi kuma ko shatu bata masa dole ,kawai tsayawa yayi yana kallonta ,tashi tayi ta fara serving a plate ,ta cire bottle din gaban rigarta dan yaga boobs ta dauko plate ta zoba gabansa ,Mitzi kadan sai ta hau kada duwawu,

 ,bude bakinka tazo ta tsaya a Kansa , bai San mh sanda yayi wani murmushi takaici bh  ,Wai Ke bakisan ni bah ko ,seriously Ko zanci  sandwich dinann toh not now ,gabaki daya yaushe nayi breakfast din ,kyale shi tayi yana magana ta dauko takai bakinsa ,kofa sukaji an bude ,duka suka juya ,Zee ce ta shigo ta tsaya Tana kallonsu ,Aliyu yayi  mamakin ganin Zeey har cikin office dinsa dan shi   gabaki daya mah ya manta  da ita ,shi dama haka yake indai ka fita a ransa shknn kuma ,tun randa  tazo office dinsa tace yayi unblocking dinta ta tafi bai Kara bi takanta bh  ,kullum sai ta Kira wayarsa still bata shiga ta gama jan class  din taji  bazata iya rayuwa babu shi bh , sbd haka ta yanke shawarar ta sake dawowa,dan fakar idon guards dinma tayi ta shigo kaman Barauniya,Haidar wace wannan kuma ,nasan dai wannan ba shatu bace ,who is she ?ta tambaya Aliyu,Safiyya ce ta Ajiye sandwich din hannunta a plate  ,ta kalli Aliyu ,Alee wace wannan kuma ? ,what a mess ,Aliyu ya fada a aransa ,zauna toh ya shiga nunawa Zeey kujera ,matsowa tayi kusa  dasu ta wani hade hannu ,haidar Ashe replacing Dina kayi no wonder ,Ure done with me ko? Sannu ki Ke kuma tsigai,ta fada tana kallon safiyya ,Yau ga Romeo and Juliet ,wato abinci kike basa a Baki a office dinsa,lallai bah shakkah , Kai haidar baka tsoron Allah ko kadan wlh, so after all the ups and down ,ka manta sanda kake kirana nazo ka kwanta Dani ka cini Ko ,ka manta yanda nake kwanciya na bude maka kafa kayi yanda kaga dama dani,Toh kaje dan kanka ,safiyya ce ta zaro ido ,me kikace,Alee me naji tace ,ta kwanta ka hau kanta? wanann low class bitch din ,what !!Zee tace, Nice low class bitch ,sannu  high class bitch ,who do you think you’re? look at you da wani duwawunki a sama ,karamar kuruwa,Ashawo of the high class ,hayaniya suka fara masa a office Wanda har yan waje saida suka fara Jin maganganu kadan kadan ,tabble ya buga musu ya nunawa Zeey kofa ,Get out yace mata ,haidar ni kake kora?ita bazaka koreta bh  ta nunata da hannu ,kai ta gyada masa zan tafi haidar amman kasani zanyi lokacinka ,Ke kuma kalleni nn,tunda haidar ya gujeni zai barki ne , ta juya ta fita ranta duk ya baci,safiyya kam kasa magana mh tayi,kanta ya daure,Wai wato bayan ita wato Alee yana zuwa yaci wata kenan,masifa !!! Juyawa Kansa tayi ,Kai Alee in gaya maka Gaskiya ,if tambaya tah akayi bazan ce zaka iya cheating bh ,so you’re cheating on me and with dis stupid girl ,having sex with her while muna tare ? Wait Alee mene bana maka ?, gabaki daya ji yayi kunya ta kamasa su ba matansa bh Amman duk sun daga masa hankali , yaji babu dadi har ransa ,tashi yayi yaje ya bude kofa ,Beb zoki wauce ki tafi school zamuyi magana anjjma,me kace !! Ta fada ,babu inda zani sai ka bani Amsa tah ,wato dama kai mayaudari ne ko Alee ,I hate you ta fara magana Tana buga tabble,yasan halin safiyya indai ta hau sai yayi dagaske zai iya calming dinta ,so riketa yayi ya  zaunar da ita harda bata ruwa ,karba tayi Tana kuka tanasha ,kinaji nah safiyya, ki tafi school pls, zan bar komai nazo muyi magana ,zan gaya miki abun daya Faru ,but trust me wannan yarinyar EX  dinace,yes nasan we have a good times da ita ,but I never cheat on you ,coz ban nemeta sanda muna tare bh ,kinga dai yanda na koreta Ko ,Kai ta daga masa toh baby tashi ki tafi zamuyi waya ,dakyar ya lalalabta ta tashi badan komai bh dan kawai bayason mh wasu su gane wani Abu na faruwa,shikam mene yake faruwa dashi ya tambaya Kansa ,yaushe yaran nn suka maida office dinsa gurin zuwa

No comments