Breaking News

Bad Boys 30


030
___________________
Suna cikin kakabin batar sayyada gida ya cika maƙil,Adnan ya rashe a tsakar gida yaƙi tafiya ,ana magana sai sharɓe.

Tuni an baza rahotanni a wajen en sanda an kai sanarwan É“atanta masallatai don a sakasu a addu’a .

Dangi kuma sunyi jugun a É—akinta ana ta kakabi.

Kamar an jehota sai gata ta shigo a furgice da gudu ,gudu tayi bana wasa ba da ƙafafuwarta tun daga guest house din da suka kaita har gidanta ,ƙafarta duk ya farfashe sau uku tana fadi duk ta tutturje fuska .

Adnan ya fara ganin shigowarka ya tashi da sauri “Salima na😭😭😭”

Tana ganin ta iso gida taja wani mugun ajiyar zuciya mai shashaƙe ka wanda ya tafi da nunfashinta gabadaya ta zube anan .
Babbar tashin hankalinta da wani ido zata kalli mutanen gidan da suka cika tace iskanci sukaje sukayi??

ÆŠagota yayi yana kwarara mata kira ,amma ba numfashi ba dalilinsa

“Shikenan sun kashe mun Salima ta”
Sulmuyewa a ƙasa yayi hannunsa na rungume da kanta nan yafadi sumamme.

Ya Sheikh dake falo ƴan uwa sun tasashi a gaba ana roƙonsa yaci abinci kar ciwon yunwa kuma ya kamashi ana kwantar masa da hankali in shaAllah zaa ganta .

Cikin damuwa yake cusa abincin da Saliman ta dafa Jollop din CousCous Mai kayan lambu yasha hanta sama da ƙasa.

Yana loma yana sumbatu ,“Allah sarki salima Allah ya Toni asirin wanda suka saceki daga kanki sun gama amsan kudin jama’a da sunan garkuwa da jama’a don karfin Addu’a yafi na takobi….ko sisi bazamu basu ba ,muna daga kan darduma muna addu’a sai sunji wuya sun fito da ita”

Nasreen yayan Salima da tazo daga Canada acan take aure jiya yazo Nigerian Bata kai ga haduwa da er uwanta ba tun da suka rabu da biki ,saidai sukaji kiran Sheikh yana kuka wai an sace Salima ,da firgicin suka zo suka cika gidan .

Kallon ya Sheikh tayi cikin damuwa tayi firgai firgai lokaci daya
“Ni indai ma zasu saketa wallahi ko miliyon nawa ne sai mu bada to har yanzu ma sunÆ™i kiran wayar…”

“Huhummm kiyi shiru kawai ,Yanzu fa wannan abincin duk kashe kudin da tayi ko ci batayi ba shegu maÆ™iya Allah sun gudu da ita….”

Suna cikin surutan ne sukaji ihun Adnan da sukayi sallama dashi ya tafi gidansa, amma sai sukaji ihunsa a tsakar gida yana kiran sunan Salima

Da gudu sukayo waje É—uuuuuuuu

****
***
Washekari Monday tushen aiki ko Bature na tsoronka ,iyayen gidan duk sun tafi aiki Aiman bai ƙare hutunsa ba da ya ɗauko,amma abokinsa ya juya NDA ,Lili tana da lectures Amma sai 11 na safe gidan yayi shiru ,kowa yana ɗakinsa ,ga dama dai ya samu na cin junansu saidai kwazin ɗinsu Nazeefa tazo daga Abuja zata kwafsa masu ,Nazeefa takai 26years ƴar gayuce sosai tayi degree dinta na farko akan home management yanzu ma ta ɗaura degree dinta na biyu duk dai bata sauka a hanyar ba saboda Nazeefa Foodie ce akwai son abinci kuma tana kaunar zama house wife shiyasa kullum tana kicin in Bata kicin to tana gyaran gida gyaran nan juya nan ƙalƙale nan .

Aiman kiran wayar Lili yayi tana zaune a falo sanye da mini skirt da er shimi tana kallon tv gefenta remote ne da wayarta ,itakuma Nazeefa na zirga zirga tsakanin falo da kicin tana haÉ—a masu abinda zasu ci.

“Hello Zuma ta ya howfa?”
“I dey”
“Kinajin daÉ—in gidan kuwa ?”
Waigawa tayi ta kalli Nazeefa dake sanye da abayanta tana goge dinning table
Ta kuwa turo baki
“Not too bad”
“Ina wannan shegiyar baÆ™ar yarinyar wai bazata tafi yawo bane ko gidan en uwa? Tabar mu mu shana? ”

“Hum wane ? Girki ma takeyi ai mayar yarinyar nan ,ko naje fa Abuja bata yawo titir tana gida ,itafa tace tana karatune saboda tasan yanda zata kula da gidanta”

Dariya Nazee ta fashe dashi
“Ke da waye kike gulmata”

”Au har kin jiyo mu? Sai kace mai kunnen maciji?” Æ™asa Æ™asa take hararanta ba tareda ta kula ba.

“Eh man”

“Hummm “kawai tace ,duk hiransu Aiman naji ,saida yaji sunyi shiru sannan yaja tsaki
“Mtswww ina zuwa bari inzo falo muyi hira kawai zaman É—akin ya isheni kuma”

Dogon wandon jeans ya saka ,ya fito jikinsa da farin singlet ,ya shigo É—akin kunnensa manne da earpiece .

Tunda ya shigo ɗakin saitin ƙofa ya hango ƙafafuwan lili a ware ana hango ɗan iskan pant dinta da Bai rufe mata saƙon matsematsi ba ,bare tuwon ɗuwawu.

Wani miyau mai kauri ya haɗiye yazo gefenta ya zauna ,ya saƙa hannu gefen ƙugunta kamar zai ɗauki remote ya ɗan shafi ɗuwaiwanta ,zumbur lili tayi don ta tsorata ,sai yayi maza ya fuska

Kasa Æ™asa yace “ki gyara zama ko muyi abun kunya” sunkuyawa tayi kadan ta leÆ™a Oc É—in ta ganin kayan haja sun fito yasa ta É—an matse cinyoyinta ta juya tana hararansa

“Sa idawa”
“Naji”
“Mayen tsuliya kawai”
“Mayyan Gindin maza”
“Ka fada da ihu har da na matan ma duk wanda ya samu ci zamuyi mu tanÉ—e mu Æ™waÆ™ule na Æ™waÆ™ulewa mu zura halshe mu kwalfi ruwan madara”

Zai sake bata amsa Nazeefa ta shigo da warmern farfesun en ciki ta ajiye a table ,wannan yasa yayi shiru
“Ya Aiman good morning”
“Morning Little Melanie” Sunan da yake kiranta dashi kenan saboda kasancewarta chocolate skinned ,ko kuma yace mata Caramel ,ko black berry.

Turo Baki tayi “Ya Aiman wallahi zan fara bleaching bana son ana kirana da Caramel…ko Black berryn nan bare uwa uba Melanie”

“Dalla jibeki ,ki gode ma an kiraki da sunan en gayu ,sunayen da ake kiran kyawawan Black Americans ,to kinfi so in ringa ce maki er baÆ™a?”

Noƙe kafaɗa tayi kamar small babe ,yarinyar da bai bata shekaru uku ba ,amma take zuba shagwaɓa ,rayuwar wasu en bokon da gyara yaseen.

“Bari inje in cigaba da girkina”
“Kimun macaroni salad Mana!”
“Ok ka haÉ—u da chef baka da matsala ” ta wuce tana murna ,a duniya tana son girki.

Kallonsa ne ya dawo dashi kan Lili da ta ƙure tv da kallo ,ba sai an fada maka ba ,kishi takeyi sun yi hira da barkwanci da Nazeefa ,dawo da idonsa yayi kan rigarta da kan nonuwanta suka tsikaro nonuwan tula tula ,kan nonon kwandalele kamar ɗan yatsa ,wani tsirrrrr yaji maransa ya amsa abun cikin wandonsa ta motsa zuwuiiit kamar an mata allura .

“See har ynz in na tuna 3some Sex din mu na jiya sai bura ta ta É—aga yaseen…ko zamu bar baÆ™ar nan ne a gida mu tafi hotel muje muÉ—an ci gindi mu dawo”

Waigowa tayi ta kallesa ta kauda kai ta jawo bargon da ta fito dashi daga É—aki wanda ta ajiye a gefenta

“Amfani na kenan ko? To bazaka taÉ“eni ba”

“Come on! Me ya sauyaki ne haka ,naki ne fa Ni Aiman mai balagaggen gindi,mai kayan aiki mai iya susan tsuliya”

Juyowa tayi tana kallonsa “Kasan weak point Dina yaron nan shiyasa kullum kake irritating Dina ”

Kai hannu yayi ya shafi Æ™wandalelen kan nonon da ya turo ta saman riga ya É—an ja kan nonon kadan ya saki “Nikuwa mai Aiman zai ma zuÆ™eÆ™iyar macen nan mai manyan nono mai malamalan É—uwaiwai mai zurfin gindi?…ai ko ba’a maki ladabi don Allah ba a girmaki don kayan ruwan da kika tara ta gaba ga tafki mara Æ™onewa …malam mutum yayi noma iya noma kai toroÆ™o ka takalo ruwan daÉ—i ka tsotse maniyyi ka tsotsi nono…”

 

 

No comments