Breaking News

Duk karfin Izzata Book 1 Page 27


Episode 2️⃣7️⃣*

 

……Ammi, Ammi ina kike yaya Ahmad ya mutu, a sukwane Yusuf ya miÆ™e yana faÉ—in “kai haidar ka dawo cikin hankalin ka, wani Ahmad É—in? “wlh yaya Yusuf ina chikin hankalina yanzun nan muna zaune dashi a fada kawai ya fara tari, jini na fito kafin kache me ya faÉ—i, ai tun haidar bai kai karshen maganar ba Khalid ya saki hannu Zahra ya juya har suna karo da Yusuf wajen fita da gudu, Haidar kuwa ya nufi betroom É—in Ammi, mikewa diyana hiyana zahra lamrat amrat sukayi suka bi bayan su Yusuf, tare Ammi da haidar suka fito suma suka nufi fada

Koda su Ammi suka isa fada gaba É—aya family sun haÉ—u awajen suna tsaye chirko chirko da kaga fiskokin su kaga alamun tashin hankali musamman Khalid da Aiman na su tashin hankali banne,

BGS daune a tsakiyar fada ya É—ora kan yaya Ahmad kan chinyar sa yana zura hannun sa chikin rigan Ahmad, Abba Aryan Fahad Umar suna tsaye a kansu, Aiman da Khalid kam sun ma kasa kariso wa wajen saboda tashin hankali daga baya suka tsaya

, shiru gaba É—aya su kayi suna sun zubawa BGS ido suna sauraron suji me zai che

.. Almost 5mnt san nan BGS ya É—ago green eyes nashi da suka sauya launi izuwa jaa sosai chikin wata iriyar voice mai kama da mara lfy ya furta “bai mutu ba suma yayi,ku bani ruwa mai sanyi sosai gaba É—aya fada ta É—auÆ™a da alhamdulliah san nan Khalid ya juya da sauri ya nufi katuwar freij dake cikin fadan ya É—auko ruwa mai sanyi ya dawo ya miÆ™awa BGS, tsabar tashin hankali har ya manta ma ana buÉ—e robar ruwa..

…Ansan ruwan Aryan yayi da sauri ya buÉ—e bakin roban san nan ya mikawa BGS, hannu BGS ya mika wa Aryan alamun ya zuba masa ruwan, zaba masa kaÉ—an Aryan yayi a hannun nashi, a hankali BGS ya shafawa Ahmad ruwa a fuska

wani atishawa mai karfi gaske Ahmad yayi, ya fara tari da karfi karfi kamar makogoran sa zai fashe yana kokarin miÆ™ewa, da sauri BGS ya rikosa yana faÉ—in “kubani ruwan, a hanzar che Aryan ya miÆ™a masa roban gaba É—aya, ansa yayi ya ka fawa Ahmad a baki amma ina Ahmad yaki sha sai kokarin mikewa yake, gaba É—aya ya sauya lokachi guda ya rame ya fita hayyachi sa,

Da karfi Ahmad ya fisge jikin sa daga na BGS zai mikewa, a’sukwane BGS ya tamke sa ya mai dashi ya zaunar gaba É—aya fada hankalin su ya tashi ganin halin da Ahmad ke chiki

faÉ—a ne ya kaure tsakani BGS da Ahmad dan Ahmad ya dage sai ya tashi, shi kuma BGS ya hana shi,da BGS ya ga dai Ahmad ba zai sarrafu ta lalama ba sai ya mike, yasa karfi ya danne Ahmad a kasa ya haÉ—a hannayen sa dukka biyi ya taka da kafa É—aya ya damki gashin kan sa ya É—ago da fiskar’sa ya kafa masa robar ruwan mai sanyi a baki, dan ruwan zata tai maka masa sabo da tarin da yake,

ba shiri Ahmad ya fara haÉ—iye ruwan, dan dole, kawar da kai Ammi da Ummi su kayi daga kallon Ahmad suna kwalla, da gudu Aunty mardiya ta juya ta bar fada tana kuka, bazata iya kallon halin da Ahmad ke chiki ba, kuka Aunty salma keyi sosai rungumeta Aunty farida tayi tana É—an bubbuga bayan ta alamar rarrashi,ita ma dai Aunty farida hawaye take, shi kansa Khalid daure wa yake amma ji yake kamar zai yi kuka, sosai hiyana ke kuka kamar ranta zai fita daman ita sarkin tausayine, haidar Umar duk kwalla suke, Fahad ma idon sa ya chika tab da kwalla amma basu zubo ba, Abba kuwa idon sa ta sauya tayi jaa sosai, ga tashin hankali nan karara a bayyane a kan fuskar sa, Aiman kam ba’a magana dan yafi kowa shiga damuwa saboda tare suke komai da Ahmad ko Aryan da suke yan biyu bai shaku dashi kamar yadda ya shaku da Ahmad ba

Ganin yadda BGS ya taka hannun Ahmad yayi yawane dan har hannun nashi sun chanza izuwa jaa sun fara kunbura abunku da farar fata, yasa Aryan É—ukawa kasa yasa hannun’sa ya dan bubbuga kafar BGS alamar ya sassauta takun da yawa hannun, chire kafar sa yayi gaba É—aya tare da chire roban ruwan daga bakin Ahmad din, ya zuba masa ido,

shiru Ahmad ya kwanta a kasan kamar mai tunani,wani abu hannu Aryan yasa ya ɗan tattaɓa kuma tunsa yana kiran su nan sa, shiru Ahmad bai amsaba kuma idon sa a buɗe ya na kallon su, ganin hakan yasa BGS mikewa tsaye sosai ya ɗauki Ahmad ɗin ya saɓashi a kafadar sa ya fiche dashi, daga fadan gaba ɗaya family suka bi bayan su

Kai tsaye É—akin da suke jin yar duk wan da bai da lfy a gidan ne, dan in dai ba sun koma London ba, to ba wan da ake kai wa asibiti su suke duba kowa na gidan, dan babu abun da babu na jinyar ma jinyata a É—akin

akan katafaren gadon da aka tanada dan marasa lfy BGS ya kwantar da Ahmad, har lokachin idon sa biyu yana bin su da kallo amma ya kasa magana, kayan aiki BGS ya É—auko ya fara duba shi,

almost 30mnt BGS na kan Ahmad yana É—uba shi,

Slowly ya juyo ya kalli su Abba da su kayi chirko chirko suna jiran suji meke damun Ahmad “Abba ni fa banga wani abun da yake damun Ahmad ba, nayi iya bin chike na banga komai ba . Amma Aiman Aryan kuma kuzo ku gwada mugani, ya karisa maganar yana kallon Aiman da Aryan dake tsaye waje guda, da kyar Aiman ya iya buÉ—e baki yace “bazan iya ba bazan iya ganin Ahmad chikin chiwo ba shiyasa na kasa karisawa inda yake, gaba É—aya mutanen É—akin sun tausaya wa Aiman dan kowa yasan duk inda kaga Aiman to fa Ahmad na wajen tare suke komai .

a hankali Aryan ya tako izuwa wajen gadon Ahmad, ya karbi na urorin dake hannun BGS ya fara nashi gwaje gwajen, shima almost 30mnt ya É—auka san nan ya juyo a hankali yana kallon su Abba har bai san haÉ—a ido dasu “Aryan ka gano wani abu ne Abba ya tambaya a ruÉ—e, girgiza kai kawai Aryan yayi alamar a’a, dan ya kasa magana, jin hakan yasa Aiman juyawa da sauri ya bar É—akin

shiru gaba É—ayansu su kayi kowa da abun da yake tunani almost 1h, san nan BGS ya juya ya É—auki alluran barchi ya yiwa Ahmad, yana zare alluran ya ajiye ya fita dakin da sauri dan ji yake kamar zuchiyar sa zata fashe, dan yana matikar kaunar yan uwansa mu samman Aryan Aunty farida Khalid Aiman Ahmad Yusuf Son da yake musu na da ban ne “Abba muje mu kyalesa alluran barchi aka masa mu barshi ya huta chewar Aryan yana gama faÉ—in hakan ya nufi waje shima, gaba dayan su suka bi bayan Aryan su ma

YOLA

Dawani matsanan chin ihu buba ya farka daga doguwar sumar daya faÉ—a, har sai da ya tsorata su inna dake zaune awajen kowa ya miÆ™e zai gudu, ban da yaya bello dake zaune ko motsi bai yiba, zubur buba ya miÆ™e yana ko karin fita waje, da sauri malam yace “ku riÆ™e sa

a guje inna habiba da innar bubu su kayi waje saboda tsoro, yaya bello ne yayi ta maza ya riko buba sai kokarin fiskage buba keyi, malam daya ga abun tayi yawa sai ya che da yaya Bello “a É—aure sa da igiya domin kuwa tun lokachin da kuka kawo sa na fahimchi ya bugu a kai sosai kuma hakan ya taÉ“a masa Æ™waÆ™walwa gaskiya, yanzu dai sai dai a barshi a É—aure ana masa magani idan da rabon samun sauki to Allah ya sauwaka, idan ku kache zaku sa kesa to ina tabbatar muku bola bola zai fara bi, wasu hawayen masu zafi na tausayin É—an uwan sa yaya Bello ke yi, haka nan ya nufi wajen da malam ke É—aure mahaukata ya sa karfi ya danne buba ya É—aure sa, a zuchiyarsa yana tunanin “duk abun da ya faru da kai buba kai kaja ma kan ka, da kan ka, ka kun tatawa marayu, bayin Allah basu jiba basu gani ba basu maka komai ba ka takurawa rayuwar su ka addabe su ai daman alhakin su bazai taba barin ku ba,

Sosai ya É—aure buba, sai ihu buban ke yi yana surutai, miÆ™ewa malam yayi ya nufo su hannun sa riÆ™e da kwarya mai É—auke da magani, “kai bello riÆ™emin kanshi mu bashi maganin nan zata tai maka masa chewar malam, da kyar suka iya É—urawa buba maganin san nan yaya bello ya sake sa ya fito daga bukkar, a bakin kofa ya samu inna habiba da innar bubu sai sare ido suke “kai bello ya ake chiki? innar buba ta tambaya tana É—an leÆ™a É—akin, haushi kamar yaya Bello ya shaÆ™eta ta mutu ya keji wai É—an da kika haifa a chikin ki, ki ke gudu dan ya kamu da wata laluran ba duk ku kuka É—orasa a kan gurÉ“atattiyar hanya ba

banza yaya Bello yayi dasu bai tanka suba dan haushi, chikin tsiwa inna habiba tace “kai mara kunya, mara albarka ba da kai muke magana ba ne da zaka mana shiru, zaka faÉ—a mana ya jikin bubane ko sai na kwakkwaÉ—a maka mar

rabawa ta gefen su yaya bello yayi ya wuche ba tare da yace da su komai ba, wani dogon salati inna habiba tayi tana faÉ—in “a lallai bello ka girma to ko zaka yiwa innar bubu rashin kunya ai ni ba zaka min ba ko? tun da ni kanwar uban ne, shi dai yaya bello tafiyar sa yayi yana jin inna na surutai amma ko ajikin sa yanufi hanyar gonarsa chikin zuchiyar sa yana tunanin diyana “ya take shin chiwon nata ya warke ne Allah sarki bayin Allah, É—ayan ban garen zuchiyar sa kuwa tunano masa irin kyan da diyana tayi yake, tayi wani fresh da ita daman diyana ba baya ba wajen son kwalliya wow ga kyanta ya kara fitowa, sosai yake tunanin ta oh ni Bello Allah ka bani diyana a’matsayin mata aure, da sauri kuma ya kawar da tunanin damun diyana a matsayin mata dan yasan yanzu kam tafi karfin sa

Zama yayi chikin gonar tashi sai tunani yake yama rasa meke masa daÉ—i

Kano

gaba É—aya family Abba suna zaune a babban palon sa sunyi jugum jugum daka gansu kaga alamar tashin hankali a kan fiskokin su

“my daughter jirgin ku fa karfe 4:30 zai tashi yanzu kuma 4 tayi ya kamata ki tafi chewar Abba yayi maganar yana kallon Aunty farida “aa Abba ba zan iya tafiya ba sai naga yadda zata kasan che zan jira farka warsa, mugani “aa my daughter ya kamata ki koma tun da akoi waya zamu kira ki idan ya farka koma me ake chiki zaki ji “Abba Allah bazan iya tafiya na bar É—an uwana a haka ba wlh Abba idan na tafi nasan zuchiya ta zata iya bugawa pls my Abba ka bari dai zuwa gobe, ta karisa maganar kamar zata fashe da kuka “to shike nan my daughter Allah ya kaimu Allah yasa idan ya farka ya dawo dai dai, gaba É—aya palon suka amsa da amin, shiru palon yayi bakajin komai sai shesshekar kukan hiyana dan ita ta kasa yin shiru, tana da tausayi sosai, bare ma idan ta tuno lokachin da BGS ya haÉ—e hannun yaya Ahmad ya take a kasa sai ta sake rushe wa da kuka

……alama Ammi ta mata da hannu akan tazo da sauri ta miÆ™e ta nufi Ammi riko hannunta Ammi tayi ta zaunar da ita saman sofar da suke zaune ita da BGS, hiyana da BGS su ka sa Ammi a tsakiya kwantar da hiyana Ammi tayi kan chinyar ta tana É—an bubbuga bayan ta kasa kasa tafara magana “kiyi shiru hiyana kukan ya isa haka kinji zai samu lfy ki masa addu’a,

jin Ammi na magana kasa kasa ne yasa BGS É—an wai gowa ganin yadda Ammi ta kwantar da hiyana a kan kafar tane, yasa shi sauri kawai da kai yana jan tsaki a zuchiyarsa yana faÉ—in “nikam ban san ya Ammi take san mai da yaran nan ba, yanzu wan nan abun zata wani kwantar da ita a kan kafar ta, gaskiya ni dole ma yaran nan su bar gidan nan ko kuma ni na koma gida na Abj dan bazan iya kallan abun haushi ba “BGS time É—in farka wan Ahmad yayi fa chewar Aryan

Gaba É—ayan su, suka mike da sauri suka fito suka nufi É—akin da Ahmad ke kwanche,

Koda suka shiga already Ahmad ya farka, idon sa a buÉ—e dan ya kai 5mnt da farkawa, da sauri BGS da Aryan suka kariso bakin gadon, hannun Ahmad BGS ya rike kasa kasa ya kira su nan shi “Ahmad, shiru bai amsa ba kuma dai idon sa a buÉ—e, kariso wa wajen gadon Aiman yayi cikin dashewar murya ya fara magana “Ahmad pls wake up ba zan iya juran ganin ka a haka ba, wlh idan baka tashi ba zuchiya ta zata iya bugawa pls my blood, kuka Aiman yake kamar karamin yaro yana Magana, ko motsi Ahmad bai yi ba kuma dai still many manya fararen idon nan nashi a buÉ—e, jijjiga shi Aiman ya farayi da karfi karfi yana faÉ—in “Ahmad pls wake up, ko motsi Ahmad bayyi ba ganin Aiman zai iya illata Ahmad yadda yake jijjiga shin nan yasa BGS riÆ™e hannun sa yana girgiza masa alamar ya dai na jijjiga shin, rungume BGS Aiman yayi chikin kuka yace “why, why, chiwon bata kama Ni ba takama Ahmad pls kuche chiwon ya dawo jiki na ya kyale min dan uwa na,ganin Aiman fa ya fita hayyachin surutai kawai yake hakan yasa.

….BGS juyowa ya kalli Aryan,ba tare da yayi magana ba, chikin sauri Aryan ya juya ya É—auko allura ya haÉ—a ba tare da Aiman ya Ankara ba Aryan ya tsira masa alluran nan take yayi shiru difff kamar an É—auke wuta sai kuma ya sake wa BGS dukkan jikin sa alamun yayi barchi, É—aukan sa BGS yayi chak ya saÉ“a sa a kafaÉ—a ya nufi waje da shi

Hannu Aryan yasa ya É—ago Ahmad daga kwanchiyar da yake ya zaunar dashi ya sa masa fillo a bayan da ya jingina shi da jikin bango yana kallon face nashi, ban da ido ba abun da ke iya motsi a jikin Ahmad, juyawa Khalid yayi ya bar É—akin dan zuchiyar sa ta gama karaya dab yake da fashewa da kuka

Aunty salma Aunty farida Aunty Mardiya hiyana sun fi kowa kuka a ɗakin shi kan shi Abba daure wa kawai yake, jiyake kamar yayi kukan shima ko zai samu sassauchi a zuchiyarsa, Ammi da Ummi sai sharan kwalla suke Aunty amarya kam bata wani damu sosai ba, dan ko kwallin hawaye bata yiba, sosai Aunty Maryam ma ta shiga damuwa dan itama har chikin zuchiyar ta tana son yan uwan ta, su hiyana ne dai bata so, Fahad ma daurewa kawai yake amma shima idon sa ta chika tab da kwalla, Haidar Umar sai kwalla suma suƙe dan gaba ɗaya ƴaƴan Abba suna matikar kau nar junan su, shiru Yusuf ya zauna dan shi tsabar tashin hankali ko hawayen ya gagara fita

“Hauwa’u ki tattara su gaba É—aya ku tafi kowa ta tafi ban garen ta kuyi shiru kukan ya isa haka, addu’a zaku masa chewar Abba yayi maganar yana kallon Ummi, jiki ba kwari dukka matan suka fita ya rage mazan

da sallam BGS ya dawo É—akin kusa da Abba yaje ya zauna suka zubawa Ahmad ido shima dai Ahmad É—in su yake kallon kamar zai yi magana amma ya kasa, cikin tsawa BGS yace “kai ku mana shiru yayi maganar yana kallon haidar da Umar, nan take suka goge kwallan idon su suka nitsu,

…..Dawo da kallan sa kan Abba BGS yayi kafin yace “Abba yanzu menen abun yi dogon numfashi Abba yaja kafin yafara magana “ina ganin mu fitar da shi waje kawai mu kai shi Us ko UK ko india tun da suna da kwararrun likitochi “aa Abba dan uwana ya fi karfin yaje wata gasa jinya sai dai ita kasar tazo ta same sa a nan, likitan wani kasa kake son yazo ya du bashi, zanyi waya koma wani irin likitane kake so gobe zai zo, “to ka kira likita daga India dan sunfi kwararrun likitochi chan “ok kawai BGS ya faÉ—a san nan ya mike ya nufi waje, mikewa Abba ma yayi yana faÉ—in “Aryan ka kwantar da Ahmad muje ko mu kwalesa ya huta, yana gama faÉ—in hakan ya nufi waje, juyawa Yusuf da Fahad su kayi suka bi bayan Abba haidar da Umar suka rufa musu baya

a hankali Aryan ya mai da Ahmad ya kwantar, san nan ya shafa kansa yace “Allah ya baka lfy my bro, abun mamaki gani Aryan yayi Ahmad ya lumshe ido a hankali ya buÉ—e alamar ya ji daÉ—in addu’ar da Aryan ya masa

…. A sukwane Aryan yace “Ahmad daman kana jin mu, lumsha ido Ahmad ya sake yi san nan ya buÉ—e alamar eh ina jin ku, a ruÉ—e Aryan ya zauna gefen sa ya riko hannun sa yana faÉ—in zaka iya buÉ—e bakin ka juya ido Ahmad yayi alamar a’a, “ok to shike nan bama sai ka buÉ—e baki ba tun da kana jin duk abun da nake faÉ—e, idan eh haka ne sai ka lumshe min ido idan kuma ba haka bane ka É—aga min ido sama kaji,? Lumsha ido Ahmad yayi ya buÉ—e alamar yaji “akoi in da yake maka chiwo ne a jikin ka? É—aga ido sama Ahmad yayi alamr aa “zaka chi abin chi? nan ma É—aga ido sama yayi alamar a’a bazai chiba, wasu zafafan hawaye ne suka fara bin kunchin Aryan, wai yau Ahmad ne ke magana da ido kai duniya abun tsoro, É—aga ido sama Ahmad yayi alamar Aryan yayi shiru ya dai na kwalla, fika kai Aryan yayi kan goshin Ahmad ya chigaba da kwallar sa, hawayen sa na zuba kan fiskar Ahmad,
Sai da Aryan yayi kukan sa mai isar sa sannan ya É—ago yana bin Ahmad da kallo,

…hawaye kwanche a chikin idon Ahmad É—in ga wasu na bin gefe gefen idon sa alamar dai shima kukan yake, girgiza kai Aryan ya shiga yi yana faÉ—in “No bro No bai kamata kayi kuka ba kaga baka da lfy lunshe ido Ahmad yayi alamar yaji, hannu Aryan yasa ya goge masa hawayen, san nan ya miÆ™e ya koma saman sofa daÆ™e chikin É—akin ya zauna yana kallan Ahmad, shiru sukayi dukkan su har bar chi ya É—auki Ahmad, ganin yayi barchi ne yasa Aryan mikewa ya fiche daga É—akin daman ya zauna ne dan bai san ya bar Ahmad shi kaÉ—ai.

Misalin karfe 9 na dare zaune Aryan yake a bakin katafaren gadon sa yana latsa waya, sanye yake chikin kayan barchi riga da dogon wando Sky Blue masu kyau da tsada, yayi nisa chikin abun da yake a wayar tasa, yaji wani fitinannen kamshin perfume ta kai mai karo a hanchi kan ya ɗago kai, sai yaji tafiya kwas,kwas,kwas, ai bai ma san san da ya saki wani cool murmushi ba tun bata karisa shigowa ɗaƙin ba,

ba ko sallama diyana ta shigo hannun ta É—aya rike da cup mai É—auke da coffee, É—ayan hannun nata kuma rike da jakar da ya bata amatsayin tsaraba, from head to toe yake kallan ta,

Sanye take chikin wata dan ƙareriyar lace Blue colour da ratsin fari, ɗinkin riga da sket kayan sun zauna a jikin ta sosai, yau ba ta yi make up sosai ba iya powder ta shafa sai man baki, tayi kyau kamar ita tayi kanta, ga ɗaurin dan ɗaurin ɗan kwali ture kaga tsiya da ta yi, yau kam ta rufe kan nata, gawani high heel fari da tasa a kafar ta sai wani fitinannen kamshin turaren humra dake tashi a jikin ta zubawa, a hankali take takawa tana wani rausaya ta kariso chikin ɗakin

…..gaban shi tazo ta duka har lokachin bai dai na kallan ta ba, yama kasa É—auke idon sa daga kanta “ina wuni yaya Aryan, wani dogon numfashi ya ja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya, kasa amsa gaisuwar nata ma yayi, jin bai amsa ba yasa ta É—ago kai a hankali, karaf blue eyes nata ya sauka chikin ash eyes nashi da sauri tayi kasa da kanta,

“yaya Aryan dan Allah ka ansa mana wlh chinyata na min zafi kayan sun matseni sosai ta karisa maganar kamar zatayi kuka, slowly yasa hannun ya ansa cup É—in ita kuma ta miÆ™e, tana faÉ—in yaya Aryan ga jakar ka buÉ—e min ta karisa maganar tare da miÆ™a masa jakar, batare da ya ansa ba yasa É—ayan hannun sa ya mata nuni da kan drawar gefen gadon alamar ta zauna, ba musu ta zauna ta ajiye jakar a kasa a gefenta

“Bana hanaki kwalliya da daddare ba, yayi maganar yana É—aure fuska turo dan karamin bakin nan nata tayi a shagwaÉ“e tace “to ai Aunty farida che tache nayi kwalliya nazo na kawo maka coffee, shiru yayi bai sake magana ba ya É—ago da cup É—in sai tin É—an bakin nasa ya fara sha coffee É—in yana kallan ta, juyo da kallanta itama tayi kan sa, kallo É—aya ta masa ta É—auke idon ta kasan chewar yana kallon ta

“yaya Aryan me yasa kayi kuka kuma meyasa naga ka rame, a’sukwane ya chire cup É—in daga bakin sa ya kara waro manya manyan ashe eyes nashi yana kallan ta, batare da ta kallesa ba ta chigaba da magana “ko É—azun fa da yaya Ahmad ya fara rashin lfy kowa a palon yayi kuka har da ni, nima nayi amma kai da wan nan mai kama da hiyana da kuma Abba ba kuyi kuka ba to yanzu kuma…..ba shiri ta ja birki bata karisa maganar ba saka makon hannun da Aryan yasa ya rufe mata baki, É—ago ido tayi tana kallansa zaro mata manya manyan ashe eyes nashi yayi ya É—aure fuska sosai da kakkausar murya yafara magana

Waya koya miki kallon maza? zaro blue eyes nata tayi sosai har sai da Aryan ya zame hannun sa daga bakin ta ba shiri, dan ganin idon nata yayi data zarosu waje kamar ta kara musu haske ne har wani kyalli suke, zuba wa kwayar idon ta ash eyes nashi yayi sosai yana kallan su abun ma mamaki ya bashi, ganin haka yasa diyana ta turo É—an karamin bakin nan nata tafara magana “ni bana kallan maza ni ba maza bama har mata dukka bana kallon su.

a fusache Aryan ya miÆ™e, ganin ya miÆ™e yasa itama ta miÆ™e da sauri “Ke ni zaki chewa baki kallon maza, baya baya ta fara jaa tana girgiza kai chikin tsoro, binta yafara yi har suka kure bango matse ta yayi sosai da jikin bangon, a tsorache tace “Allah yaya Aryan ni bana kallon kowa ma “baki kallon kowa ya akayi ki kasan gaba É—aya mutanen dake palo lokachin da Ahmad ya faÉ—i sunyi kuka? ya akayi ki ka san nayi kuka? Ya akayi ki ka san na rame? “Allah yaya Aryan Saboda kana da mahimmanci ne awaje na shiyasa na sani kuma ai kaga kullun ina kawo maka coffee, kuma ai idan nazo kullun ina kallon ka sau É—aya, shiru yayi har chikin ranshi ya ji daÉ—in amsar da ta bashi na chewa yana da mahimmanci awajen ta, “me yasa nake da ma himmanchi awajen ki? yayi maganar yana Æ™ara matsowa kusa da ita sosai “ai saboda yanzu ka dai na yimin tsawa kuma kana sona baka buguna ka kawo min tsara ba kuma ranar kache nayi kyau, tunani ya shiga yi sosai anya yarinyar nan mutun che kuwa yar karama da ita sai Æ™waÆ™walwa yanzu duk waÉ—an nan abubuwan bata manta da suba ko wama ya faÉ—a mata ma’anar mahimmanci oho, ganin yayi shiru ne yasa tace “yaya Aryan Allah ni bana kallon kowa pls kayi hakuri kaji, “ok promise me that ba zaki rinÆ™a kallon kowa ba, da sauri ta É—ago a dai dai goshin ta bakin sa ya sauÆ™a saboda yayi kusa da ita sosai, wani irin shock yaji daga tsakiyar kansa har izuwa tafin kafar sa da sauri ya É—an ja da baya, ita kam ko ajikinta bata ma san yayi kissed na goshin ta ba ..

….Yaya Aryan Allah nama alkawarin ba zan kalli kowa ba, batare da yayi magana ba ya wuche ya koma bakin katafaren gadon sa ya zauna, san nan yace “dawo ki zauna muyi magan, a hankali ta tako izuwa kan drawer da ta tashi ta zauna “kin san me nake so dake “aa tafaÉ—a tana girgiza kai “daga yai idan munje chin abinchi a palo kai bama palo ba ko ina ne, kar na sake jin kinyi magana da kowa,sai dai idan an tambaye ki abu, kuma idan an tambaye iya abun da aka tambaya iya shi zaki amsa karki kuskura ki É—aura wani abu kinji, to kawai tace, É—aukan coffee nashi da ya ajiye yayi ya chigaba da sha

“yaya Aryan ayya bani wayar ka na buga game, batare da yayi magana ba ya É—auki wayar ya chire pin É—in ya miÆ™a mata, ansa tayi tafara latse latse “ayya yaya Aryan to ai ni banga game É—in ba “shiga play store ki É—auko dan ni kam bani da game, da murna a fiskar ta tace to
Aryan a tunanin sa diyana batasan kan waya ba shiyasa ma bai damu ba ya miƙa mata wayar

“Laaaa yaya Aryan daman hoton mun nan yana nan, a sukwane Aryan ya É—ago ya ansa wayar yana kallon screen É—in “ke ya akayi ki ka ga hoton nan? yayi maganar yana mai do da idon sa kan face nata, shiru ta danyi kafin tace “kawai naga an rubuta KGA ne a jikin App É—in shine na shiga “to ai akoi pin awajen ya akayi ki kasan pin É—in?, “nima fa wlh ban sani ba kawai ni dai hannuna ya daddanna wayar ne shine naga ya buÉ—e, kara waro ido waje yayi a zuchiyar’sa yana tunani yanzu *kam zargin na ya fara tabbata koda diyana mutun che to tabbas tana da aljanu a kai* “yaya Aryan ka bani wayar mana na É—auko game É—in, pita chikin App É—in yayi ya chanza pin É—in san nan ya mika mata wayar

Game har uku ta É—auko daga play store, super killer mario subway, subway ta shiga ta fara bugawa, tani nisa chikin buga game É—in da take, sai taji an fisge wayar da sauri ta bi hannun sa zata kwache wayar dan ita tama manta a dakin yaya Aryan take ita duk tunanin ta tana É—aki kuma Zahra che ta fisge wayar, tafiya tayi gaba É—aya ta faÉ—a kan faffaÉ—ar kirjinsa, dukkan su suka zube kan gadon, kallon face nata sosai Aryan ke yi ita kuma ta runtse ido tana mai da numfashi

wani irin bakon yanayi Aryan yaji gaba É—aya jikin sa ya mutu, har wani sanyi yake ji kamar mai zazzaÉ“i, da kyar ya iya juyawa da ita a kan kirjinsa, ya mai da ta kan gadon ya mata runfa da faffadar kirjinsa yana kallon face É—in ta, sosai taÆ™ara runtse ido tana jiran taji saukar mari, chikin wata iriyar kasa lalliyar murya yace “ke me yasa kika faÉ—omin jiki? Lips nata sai kerma yake tace “wlh yaya Aryan na manta ne na É—auka Zahra che ta anshe wayar shiyasa na bi hannun… Bai bari ta karisa maganar ba ya rufe mata baki da hannun
sa sauko da kansa yayi ya haÉ—e goshin su waje guda han chin su na gogan na juna, yayi shiru yana mai da numfashi.

…ko motsin kirki ya kasa saboda wata kasala da ta saukan masa lokachi guda almost 10mnt suna kwanche haka sai da yaji diyana na kokarin suma ne ya É—ago kai da sauri yana kallon ta, da kyar take numfashi saboda danneta da yayi wan nan ma iya rabin jikin sa ne kawai a kanta, da kyar ya iya miÆ™ewa ya koma gefe ya jingina da jikin kayin gadon ya É—aga kai sama ya lumshe ido, ita kam diyana ta kasa mikewa dan har lokachin numfashi ta bai dawo dai dai ba

Sauko da kai yayi Slowly ya ware idon sa a kanta tana kwnache tana kallan sama chikin da shewar murya yace “tashi ki kawo jakar naki na buÉ—e miki ki tafi É—aki dare yayi, da kyar ta iya mikewa itama ta É—auko jakar ta miÆ™a masa ansa yayi yana faÉ—in “to jeki dressing room na kije wajen ajiye agogo zaki ga wani É—an karamin a kwati awajen na gold ki É—auko ki kawo min, a hankali ta nufi dressing room É—in

After some mnt

Ta fito rike da wani É—an karamin a kwati mai kyau sai É—aukan ido yake tazo ta mika masa, ansa yana faÉ—in “to zauna yayi maganar yana nuna mata gefen sa a bakin gadon, zama tayi tana kallan yatsun kafar ta, buÉ—e É—an karamin akwatin yayi ya chiro wasu key guda biyu, ya ajiye É—aya a gefensa yasa É—ayan kuma ya buÉ—e jakar

“É—ago to ki kalli abun da ke chikin jakar da kika damu abuÉ—e maki, ya karisa maganar yana kallan face É—inta, da sauri ta juyo, idon ta na sauka kan jakar ta mike zubur tasa hannu a baki tana faÉ—in yaya Aryan…..✍️✍️

 

💖

No comments