Breaking News

Amatulmaleek 64

 YouTube channel and Meerah Herbs present you the sweetest story#




AMATULMALEEK

Mamuhgee

#ZafafaBiyar




64

*INA MATA,MANYAN MATA,MATAN DASUKA SAN KANSU,MATA MASU DARAJA,MATA MASU BUQATAN GYARA DA KULAWA DA KANSU???*

*SHIN KUNSAN SHAHARARRIYAR ME MAGANIN KUSAN DUKA MATSALOLIN MATA DASUKE FAMA DASU HARMA DA WASU DAGA CIKIN NA MAZAN WATO MEERAH HERBS* 100% Natural herbs💯🔥👍

*Amarya,budurwa,uwargida,bazawara da duk ma macenda take buqtaan gyara da ingantattun kaya karki wuce kayan Meerah Herbs sbd mun tabbatarda ingancinsu kafin tallata muku💯👍*


MAGANIN SANYI 

MAGANIN NONO 

MAGANIN HIPS 

MAGANIN SLIMMING 

MAGANIN NANKARWA

GYARAN AMARE

SET MAIJEGO

MALLAKA 

SUBULU DA MAYUKA NA GYARAN JIKI

TURAREN WUTA

MATSI

MAGANIN NI'IMA

BACK TO VIRGIN SET

INFECTION FLUSHER


08142800199

07068558096



************

Katseta yayi Kai tsaye a natse Yana share fuskan Abeedan da handkerchief dinsa me qamshi yace


"Ba buqatan Hakan sbd Baki Riga kin fada mata din ba she's ok"


Maamah ce ta fice dakin daidai Amatu na Sako Kai a dakin Yana zaunawa a hankali gefen Abeedan tareda kama hannunta Daya da nasa Yana kallanta cikeda kulawa ya furta mata sannu a natse da sauti me taushi na kulawa.


Anty Farha datake kallansa juyowa tayi a sace ta Kalli fuskar Amatu wadda ke kallan Madame Abeedan a natse tareda Bude bakinta cikin sanyi da kulawa ta ambaci sunanta da mum Abeeda kafin ta Dora da mata sannu da fatan samun lafiyanta.



Baisan da shigowansu ba Saida tayi magana yaji saukan muryanta cikin kunnensa ya dago idanuwansa ya zuba a inda take tsaye tana Maida kallanta kan fuskan mum Abeedan data dago ta zuba mata nata idanuwan tana kallanta.


Mum Aisha da Husnah ma Amatun suka zubawa idanuwa Dan ganin yanayinta da suka kasa karanta,

Anty Farha kuwa ASH din ta sata kallo kafin ta Maida kallanta kan hannunsa Dake riqe Dana madame Abeeda a sarke.

Dawo da kallanta tayi kan Amatu datake sake kallan mum Abeedan cikin kulawa tana mata sannu.


Har lokacin Madame Abeeda idanuwanta na kan Amatu datake kalla a natse duk da Bata iya magana kowa na iya ganin kallan mamaki ne takewa Amatun Wanda suke alaqanta Hakan da kallan mamakin girma dataga Amatun tayi sosai haka tana daukan ido duba da yanda Koda ta baro Amatun tana yarinyarta.


Shiru dakin ya sake dauka Se idanuwasa Dake kan Amatun wadda taqi kallansa qarshe ma itama bayan Maamah tabi ta koma Dake qaramar palan dakin ta zauna tana kokarin Ciro wayarta daga aljihun jacket dinta Duk da layinta bayayi Kuma batada layin qasar Amma tanason duba Wani abin ne.


Anty Farha ma fitowa tayi hakama mum Aisha wadda ba haka taso ba so tayi ASH ya rikice Amatu ta samesa Yana tarairayar matarsa,.itama Husnah Hakan taso AmatulMaleek da idonta Taga yanda Dad dinta yakeson mum dinta fiyeda kowa bare ita da itace take Kai masa tallan kanta.


Zaunawa sukai dukkaninsu Babu me cewa kowa komai sai wayoyinsu dasuke latsawa,


Shi kadai ne a dakin sai Abeeda dan haka Husnah ta kira mummyn porthcrt suna magana ta sanar mata da abinda likitoci sukace gameda dakatar da duk Wani abin dazai daga hankalin mum dinta zaa iya samun babbar matsala kafin ta Dora da yanda Dad dinta yake kulawa da mum din tana qarawa da duk abinda tasan zai quntata zuciyar Amatu daga qarshe Kai tsaye ta sanar da mummyn porthcrt din da suyiwa Dad magana Dan Allah ya aje maganar aurensa kwata kwata har sai mum ta samu lafiya da qarfin da zata iya karban zancen.


Dayake tana sane ta isar da sakon zancen a gaban maamah da Amatun harda hawaye ta ringa hadawa dasu tana rokon mummyn da su roki ASH din Shima a bari mum dinta ta samu lafiya.


Maamah Dake zaune kusan zancen shigarta ya ringa yi Kai tsaye itama Dan bama sai an roka ba abinda ya kamata ace ya faru dinne wato a kashe zancen auren kwata kwata ma sbd lafiyar Abeeda.


Amatu kuwa Sam Bata nuna alaman ma zancen ya shafeta ba duk da zuciyarta gaba Daya tayi Wani irin sanyi d nauyi lokaci Daya,zazzabinta ma taji Yana Neman dawowa Dan haka ta dago ta Kalli anty Farha a hankali batai magana ba anty Farha din ta rigata da cewa


"Muje tinda mun duba Madame abeedan anjima ko gobe saimu sake dawowa zazzabi nakeji da ciwon Kai"


Miqewa tayi itama Amatun jiki a mace ta miqe mum Aisha ranta fes take kallansu da walwala a fuskarta tace itama gidan zata suka wuce aka bar maamah da Husnah.


Suna barin asibitin Shima Yana barowa sedai Wani gurin ya tafi Se dare ya dawo gidan sbd ga dukkanin alamun jikin Abeedan da ita Kila zasu koma.



Su Amatu kuwa tinda suka dawo abinci kawai taci tayi sallah ta kwanta har bacci ya dauketa.


Anty Farha ce ta zauna Palo tana wayoyinta da sauran abubuwanta har yamma ta tada Amatu tayi sallah suka sake zuwa suka dubo Madame Abeedan acan sai dare Suma suka dawo gaba dayansu harda su maamah da Husnah da batawa Amatun magana har lokacin itama ko kallan inda Husnah din take Batayi.


Da daddare bayan kowannensu yaci abinci yayi Shirin Kwanciya duk sun shige Banda anty Farha dake Palo tana Aiki a laptop tana waya da Mr Jameel hankalinta kwance.


Shigowan ASH TALBA ya Sakata barin palon ta tattara ta koma daki duk da ya Haye sama.


Tana shiga dakin Amatu na fitowa daga toilet se alokacin tayi wanka sbd a kasalance tayi wunin gaba Daya zuciyarta ba dadi Sam.


Kallanta anty Farha tayi tace


"Yaya jikin naki?

Kinqi yarda kiga likita hakama kingi bari ASH ya Aiko likitan haka Zaki warke batareda magani ba?"


Kasa magana tayi ta shafa Mai kadan sbd sanyi da turare me sanyi ta dauki kayan baccinta Riga da wando masu Dan kauri ta Saka tana kokarin Hawa gado anty Farha tace


"Babu ruwan Shan ki na dare idan kin farko ban shigo dasu ba na manta kije ki dauko sbd ASH ya dawo Yana gidan bansan mu sake haduwa."


Kaman bazata je daukowa ba sai Kuma ta daure ko takalmi Bata Sakaba sbd akwai socks a kafarta me taushi ta fita dauko ruwan.


Fitowarta Kai tsaye kitchen ta nufa ta Bude fridge ta dauko Roba biyu ta juyo kenan Shima Yana saukowa Kuma Kai tsaye kitchen din ya nufo Yana Sako Kai tana juyowa Kai tsaye a Fili ajiyan zuciyansa ta bayyana Yana kallanta kasalan rashin Jinta yau din gaba Daya Yana sake sakinsa.


Nufota yayi sedai itama din bawai ta tsaya bane tahowa tayi zata fice din sedai Hakan be samu ba sbd Yana isowa rungumeta yayi ahankali Yana sake sauke ajiyan zuciya Yana ambatar sunanta cikin qasan maqoshinsa wanda direct cikin kunnanta maganar ya shiga.


Damqe roban ruwan hannunta tayi dakyau Jin suna Neman subucewa sbd nauyin da kirjinta yake qarawa.


Janyewa tayi ahankali tareda Dan yin baya kadan tana dagowa ta zuba masa idanuwanta dasuke kashesa da ransa zatai magana ya tareta f da tasa maganar cikin kulawa da sanyi yace


"Yaya jikinki?

Meyesa yauma kika qi bari a dubaki?

Yaya kikai bacci jiya ma bari bari naji na Farha tace kinqi fitowa Kuma bakyason karba waya,Wani abin ya faru ne?

Jikin Yana damunki sosai ne?


Ruwan hannunta ya Maida kallansa Akai tareda kama hannunta ya sake janyota jikinsa ya zagaye da hannu Daya Dayan Kuma ya shafi cikinta ahankali Yana cewa


"Kinci abinci?


Qin amsawa tayi tareda dauke kallanta daga kansa tukuna ta gyada Kai ahankali tana dan motsawa kadan cikin jikin nasa.


Lura da batason kallansa ya sanyashi sakin murmushin da bai shirya ba yana daukanta cak ya zaunar kan kitchen island din Dake bayansu ya matseta jikinsa ahankali Yana kallan fuskanta Yana Saka hannunsa Daya cikin rigarta Yana shafa cibiyanta ahankali yana Kai fuskarsa daf da tata ya shaqi numfashinta Dake fita cikin sanyi da murmushi akan fuskarsa hancinsa na gugan nata yace


"ASHRAF yayi lefi ne??

Kokuwa ASH ne yayi lefin??

Uhmmm??


Dagowa tayi ta zuba masa fararen idanuwanta tana Jin Yana kashe zuciyarta da qamshinsa da yanda yake shafa cibiyanta zuwa fatar bayanta.


Ahankali ta Bude Baki tace


"Bacci nakeji"


Kan kunnenta yakai bakinsa ya fara Sakan mata numfashinsa me dumi kafin qasan maqoshinsa yace


"Kin tabbata??


Gyada Kai tayi tana janye idonta akansa.


Murmushi me sanyi ya sake saki kafin ya girgiza mata Kai alaman be yarda ba.


Marairaice fuska tayi tana narke masa tareda basa Daman Shima shaqan qamshinta Yana susucewa da wata muryan daya Sakasa ratsa nutsuwarsa gaba Daya tace masa yunka takeji Kuma.


Apple ya dauko guda biyu daga fridge da kansa ya Saka mata a Baki ta ringa ci ahankali tana sake juyar masa da Kai Yana binta da kallo a mace hannuwansa na yawo cikin Rigarta.


Yanda yake mata ya Saka daqyar aka cinye apple din guda Daya sukai jefar da Dayan a tsakiyar kitchen din tareda ruwan yafara kissing wuyanta zuwa kirjinta da kunnuwanta tini ta manta da nauyin kirjinta akansa.


Duk wata sabuwar 'danyar soyayyarsu me zafi Saida suka baje kolinta a kitchen din kusan botiran rigarta da nasa duk a kitchen din suka watsar dasu rigunan ne kawai a jikinsu ya dauketa bakinsa cikin nata yana mata Wani irin tsosan Dayake sake kasheta suka Haye sama tana mantawa da inda suke.


Suna hayewa mum Aisha ce ta fara fitowa ta nufo kitchen abinda tagani na ruwa a qasa dasu apple da manyan botiran rigunan data tabbatarda na Amatu ne ya sata fitowa kitchen din da wuri tana kallan hanyar sama daidai Yana shigewa da Amatun a ajikinsa ya rufo kofar kai tsaye ta datse.


Mum Aisha yau dai ta tabbatarda abinda ya tabbata din Dan haka take kishirwarta ta Bace Bat kafafunta har zufa sukeyi ta nufi dakin Husnah da maamah Dake bacci ta tadosu batareda tace musu komaiba tace su zauna a palon.


Tana fadar haka Husnah hankalinta ya bata tabbacin akan Dad dinta ne Dan haka Kai tsaye dakinsu Amatun ta nufa ta Bude anty Farha na zaune tana kokarin kashe laptop dinta Dan haka ta dago tana kallanta kafin tayi magana maamah da mum Aisha ma suka shigo idanuwansu duka akan gadon dakin da Amatu bata Kai.


Kallon da sukewa dakin idanuwansu na Neman Amatu ya Saka gaban anty Farha faduwa tana kallan maamah datake kallan kofar toilet tana tsammanin fitowan Amatu.


Magana zatai maamah ta dakatar da ita Babu annuri ko Daya a fuskarta tace


"Ina Amatu??


Numfashi me sanyi anty Farha ta sauke zatai magana Husnah ta juya a fusace tabar dakin ta fito palon tareda fasa Wani irin kuka me Qarfi tana zubewa a gurin numfashinta na Neman daukewa a sume sbd zuciyarta takasa daukan Amatu na dakin Dad din suna tare bayan sunsan uwarta na garin asibiti a kwance kamanm zuciyarta ta buga.


Anty Farha na ganin Hakan wayarta ta dauka lokacinda maamah kan Husnah itama zuciyarta rawa takeyi kaman zata sume,

Numbern Mr Jameel tayi gaggawan kira ya fito daga dakinsa Dake kaman bq na gidan sbd yayi gaggawan zuwa idanma asibiti zaa kwashi Husnah din Akai.


Mr Jameel na dauka yaji abinda yake faruwa ya fito Yana Saka qatuwat jacket akan kayan baccinsa masu kauri Yana cewa su fito gaba dayansu da Husnah din batareda ASH ya saniba akaita asibiti kada hankalinsa ya tashi.


Mum Aisha zamewa tayi akan bazata asibitinba sbd sanin daga can Mr Jameel din zai iya kwasarsu zuwa airport sedai yanda maamah take kokarin rasa nata lafiyan yasa dole aka kwasosu gaba Daya suka fito.

#MAMUH#



*_AMATULMALEEK_*


By Mamuhgee 

And

*_YANCI DA RAYUWA_*

By Hafsat Rano 

Na kudi ne

For more page ku biya

500 for littafi Daya

1k for duka books din biyu

 at👇

0022419171 access bank Maryam sani

09033181070

No comments