Breaking News

Auren Shehu Book 2 Page 8

*Khadija Sidi*
Auren Shehu 2

 

8

Yanda kowa ya ke kallan ta ya sanya Zainab shakkar irin shigan da ta yi a kara na farko. Matan sun yi tsit in da masa yara ke kokarin rufe idanun yaran su gudun kar su ga tsairaici.


‘Mata da yara kenan su ka shiga dimuwa saboda shigar da ta yi ina ga maza matasa da dattija da ke zaune fadar Shehu? Lalle babu maras daraja kamar wanga Kado’

Cewar Rahila cikin ran ta tana mai adduar Allah ya sa Zainab ta tabbata ballagaza ta taka har fada. Ganin Zainab ta dauki kafa tinkis tinkis ta na shirin fita Iyalle da ta kasa jurewa ta sha gaban ta cikin tsawa ta furta

“Waiyazubillah! Ina za ki fita haka tsurara? Wannan wani irin rashin daraja ne!”

Tafa hannu Zainab ta ke jin hausa radau bakin Iyalle wacce dimuwar ganin Zainab ya sa ta manta ta yiwa Zainab hausa.

“Ikon Allah da kin iya hausa shi ne da ki ka min kunne uwar shegu?”

Sai a sannan daga Iyallen har sauran matan gidan su ka ankare da subul da bakan da Iyalle ta yi. Cikin wayencewa ta na mai sosa kyeya ta karya harshe ta koma fulatanci. Hakan ne ya batawa Zainab rai ba tare da ta yi la’akari da shekarun Iyalle ba ta furta

“Dakin uwar ki zani! Na san kin ji wannan ma!”

Kuka Iyalle ta sa, ta na mai tafa hannu in da sauran matan gidan su ka shiga bata baki, Rahila ce mai ruko Hansai wacce ta ke kokarin damko Zainab da niyar bata kashi.

Cikin wannan hali ta sa kai ta fice daga gidan. Kamar yanda shigar Zainab ya girgiza ahalin gidan Shehu, haka ma sauran jama’ar Rugur, musammam maza domin kuwa shiga irin ta Zainab ko da wasa ba su taba ganin irin ta ba, dan a wajen su ba ta da maraba da tsirara. Babban abin da ya ke jan hankalin jama’ar rugur kuwa jikin Zainab ne, dan kuwa Rugar Shehu kaf babu mai irin shi, yawanci yara mata da sun fara dirgen dangin, mama ya dan tasa a kirjin su ake mu su aure, haka kuma maman ba ya zuwa koina daga sun haihuwa daya sun shayar sai ya zube sharkaf, dan haka akasalin Rugar daga wanda na su ya dan fara tasawa haka kuma duka an mu su baiko, sai na matan aure da ya zama silifas.
Wasu matasa da su ka kasa hakuri bin ta su ka ke yi a baya, Zainab kuwa ba ta fasa nufar Fadar Shehu ba. Bello wanda ya baro fadar kenan da niyar kai sako gidan Shehu ne ya fara ganin ta, ganin haka yayi ba shiri ya juya da saurin sa domin yiwa Usman gargadin masifar da ta dumfaro shi.

Cikin tashin hankali Usman ya bar fadar, abin ku da dogo nan da nan ya cimma Zainab tun kafin ta karasa fadar.
Ganin yanda ya tunkaro ta kamar zakin da ya shekara dari be ci abinci ba ya sanya matasa juyawa da sauri, ita kan ta sai da gaban ta ya fadi, Amma hakan be sa ta fasa tunkarar sa ba. Wani irin damka ya kai wa hannun ta har sai da ta saki kara, be kula ba haka kuma be iya duban ta ba gudun abin da zai iya aikatawa nan bainar jama’a matukar be danne zuciyar shi ba, ya soma jan ta kamar leda ba tare da ya ce mata uffan ba.

Duk yanda ta so ta cije ta ki bin sa abin ya gagara, ta na ji ta na gani haka su ka wuce sashin Shehu da sauran bukkoki, Zainab na waige waige cikin neman doki amma ganin yanda kowa ke dauke kai sanadiyar fushin Shehu ya sa Zainab saduda ta mai jiran tsammani. Ganin ya kutsa da ita dokar daji ya sa Zainab farin ciki, hakin ta ya cimma ruwa Usman yayi fushi gashi zai fitar da ita hanya…..wata boyayyar bukkar da ta hanga ne ya sanya murnar ta komawa ciki, musammam da ta ga sun nufi bukkar bilhakki. Cikin kokarin kwatar kan ta Zainab ta ke fadin

“Dallah malam ka sake ni! Ka sake ni! Ina ka ke ja na!”

Idan Usman ya tankawa Zainab toh dutse ma ya tanka. Bukka ce kwallin kwal sai garken Shanu wanda tsayawa fadar adadin su ma bata lokaci ne. Daga dayan gefen kuma yar karamar gona ce, sai kuma bishiyon kayan marmari da su ka hada da mangoro, leman tsaki, ayaba, fasadabur da dai sauran su.
Maimakom kufar karar da ta saba gani, kofa garwa ce jikin bukkar wanda duka daya Usman ya mata da kafadar sa ta bude, ya na mai jan Zainab su ka shige bukar sannan ya sake ta ta fadi kasa. Juyawa yayi ya jawo kofar ya rufe ta hanyar sanya mukulli da kwado ya datse.

Cikin faduwar gaba Zainab ta ke duban kofar, kafin daga bisani ta bi bukkar da kallo, bukkar na da girma sosai dan ta ma fi bukkar Shehu girma kadan, Amma idan aka dauke tabarmar kaba da ke shimfide tsakar dakin babu komai ciki. Da sauri Zainab ta tashi ta na mai fadin

“Da ka kawo ni nan uban me za ka….”

Yanda Usman ya juyo ya sanya ta zuke zancen ta, idanun ta cikin na sa da su ka yi jajur tamkar garwashi Zainab ta ja da baya a hankali ta na mai fadin

“Usman……”

Hannu biyu ya sa ya cire rawanin kan sa a saukake, karo na farko da ya bayyana mata fuskar shi hakan me ya sanya Zainab ruke numfashin ta. Ta sha ji ana cewa kyawu kamar mutum shi yayi kan sa, kokuwa ace kyawu kamar aljan ba ta taba gasgata akwai irin wannan kyawun ba sai a yau. Lokaci guda Usman ya rikide mata ya koma mata tamkar balarabe.

Ta san Usman fari ne, haka kuma ko ina ta ga manyan idanun Usman da kuma bakin gashin gira da na idanun sa za ta gane Usman din ne, haka kuma tun asali ba ta rena tsayin hancin sa ba, bakin lallausar gashi da ya taho tun daga kan sa, ya bi layin saje haka kuma ya sauka ta bakin sa ya na mai zagaye bakin ne ya kara kawata fuskar shi, ta zaci duk duniya babu gemu da shaje da zai kai na Sudais mijin Halitta kyau ba, ashe ba a banza Usman ya ke boye fuskar shi ba.
Ganin Usman ya sa hannu ya cire rigar jikin sa, yayinda faffadar kirjin sa wanda ke rufe ruf ruf da lallausar gashi ya bayyana, ga kuma kaunji nan duka hannayen sa ya sanya Zainab ja da baya. Yanayin bacin ran da ya ke ciki, wanda ya hadu da kyawun sa ya mayar da shi tamkar hatsabibi mai hatsabibin kyau.

“Usman…..me ka ke yi?”

Cewar Zainab cikin rawar murya ta na mai fitar da idanu.

“Hakkin ki zan baki Abu! Na ga kin fara fita hayyacin ki har ki na fitowa tsirara nema na….”

Cewar Usman yayinda ya nufota ya na kokarin kwance tazuge. Ganin haka haka Zainab ta fara ja da baya tana fadin

“Kar ka zo kusa da ni! Wallahi kar ka zo kusa da ni! Da na hada jiki da kai gwara na hada da kare! Kar ka zo…!”

Ina tuni ya kai ta makura, ta yi saurin gocewa ta na kokarin arta a na kare Usman ya cafko ta, sai gasu duka a kasa, ta na ihu, yayinda ta ke kokarin kai masa duka da yakoshi, Usman fe fasa hada jikin su ba yayinda ya sa hannun sa daya ya ruke duka hannayen na ta biyu cikin nuna mata karfi.

Duk yanda ta so kwatar kan ta abin ya gagara, tun tana zagi da tsinuwa, ganin da gaske Usman ya ke hakkin na sa ya ke kokarin karba har ya kai ga raba ta da tufar jikin ta, Zainab ta shiga hada sa da Allah, fadi ta ke

“Dan Allah Usman kar ka min haka! Dan Allah Usman…..dan Allah…..”

Sam baya hayyacin sa bare ya san abin da Zainab ke fadi har sai da ya karbi hakkin na sa, Zainab ta tabbata matar shi ta sunna. Cike da mamakin kasancewar ta budurwa ya ke duk lalacewar ta da nuna tsairaici, ba kamar tsohuwar matar shi Cangwai ba. Yanzu shi ne namiji na farko da ya fara sanin Zainab a matsayin ta na diya mace! Abin da ya ke nanatawa cikin ran sa kenan yayinda ya ke jin zuciyar sa cikin wani irin yanayi da tun da ya zo duniya be taba jin irin shi ba.

A hankali ya kai kallan sa gare ta a karo na farko tun bayan da ya iya sakin ta, in banda ajiyar zuciya babu abin da ta ke, hawayen ke fita daga lumsasshen idanun. Takan yi wasa da komai amma ban da budurcin ta, ta yi tattalin sa duk da takan ji kunyar kasancewar ta budurwa duk sanda abokan huldar ta su ka sako ta gaba da tsokana, cewar su har yanzu ba ta da yancin kan ta, haka kuma an so kakarin raba ta da shi ba sau daya ba sau biyu ba amma Allah na bata nasarar tsallakewa sai yau, babban takaicin ta shi ne a rasa wanda zai aikata mata hakan sai Usman…

“Dan Allah dan annabi ka raba ni da rai na kamar yanda ka raba ni da martaba na, dan Allah ka kashe ni, idan ba ka kashe ni ba ni zan kashe kai na…..”

 

No comments