Breaking News

Bamagujiya 23-24

BMGJY 23-24

TaÆ™abbalallahu Minna Wa Minkum… May Allah subhanahu wata’ala Allah accept all our Ibadah forgive our sins and purify our souls…Ameen Eid Mubarak…


*FOR SALLAH PROMO*

Don ci gaba da karanta wannan littafin ki biya ta 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank, ko hoton kati MTN ta WhatsApp number 09013718241 idan a Niger kike zaki tura katin Airtel na 400CF ta wannan number +227 95 04 58 22 sai kiyi screenshot ki turomin nasaki a group.

★★★~~~★★★~~~★★★

Tsabar gajiya basu iya samun damar tashi a daren nan ba haka suka kwanta tana lafe a ƙirjinsa kuka takeyi masa sosai tana narkewa shikam banda aikin shafa bayanta da hura mata iska a kunnenta babu abinda yakeyi da haka ya samu baccin wahala ya ɗauketa ya zubanta idanu yana sauke ajiyar zuciya wani happy yakeji shima ya cika cikakken namiji.
A hankali yakai hannunsa ya kwashe mata gashinta daya zubo ya rufe mata fuska ya gyara mata kwanciya yaja masu blanket tare dayi musu addu’a shima bacci mai cikakkiyar ni’ima da bawa Æ™waÆ™walwa hutu ya É—auke shi, kiran sallar assalatu ne ya tasheshi ya miÆ™e yana gyara mata kwanciyarta ya nufi bathroom ya tsarkake jikinsa ya fito ya nufi masallaci zuciyarsa taf da wani sabon zulumin da sai yanzu yazo zuciyarsa, tabbas duk da al’adar batayiwa ruhinsa daÉ—i ba amma yasan tanada muhimmancin da akanta komai zai iya faruwa.
Ƙyallen budurci gabansa ne ya faɗi yanzu a duniyar aurensa waye zai tunkara ya sanar dashi wannan lamari wanda yake da tabbacin ko gaba zai zame masa tsani wajen bayyanar gsky? Jakadiya ce ta faɗo masa ya sauke Gwauron numfashi tabbas jakadiya ce kaɗai zata iya zame masa tsani a wannan lokaci domin dama ita ce me zartarwa a wannan fanni ita takeda ikon gyarawa kaiwa da karbowa na duk wani abu daya shafi ƙyallan budurci.

 

Koda aka idar da sallah bai bari sun haɗu da Mai martaba ba ya wucce ɓangaren bayin gidan ya samu wata hadima ya aike ta ta kira masa jakadiya, tunda taji kiran na wanene jikinta na tsuma ta yayumo mayafi tayo waje bai tsaya mgn da ita ba yayi gaba ta biyosa Saida suka shiga ciki har ɗakinsa har zuwa lkcn Beebah bacci takeyi, Jakadiya ta dafe ƙirji ganin mace kwance a gadonsa inda shi kuma ya juyo ya zuba mata idanu yanaso ya fahimci yanda ta ɗauki lamarin.
Numfasawa yayi yace nemi guri ya zauna saman stool ya haÉ—e Æ™afa É—aya kan É—aya yace “Harira!” Zubewa tayi da sauri tace “Allah ya taimakeka wannan fah?” Lumshe idanunsa yayi yace “Nasan kinsan fuskarta ba wata bace Habeebatullah ce inaso ki bata kulawa ki kuma riÆ™e min sirrina duk duniyar gdannan babu wanda yasan matsayinta a gurina saike idan kika kuskura wannan sirrin ya fita tabbas zakisha mamaki don zan iya datse sauran iskar data rage kike shaka a wannan duniyar saboda haka taking care kiyi gaggawar gyarata ta samu Æ™arfin jikinta kafin na dawo….”

 

Binsa tayi da kallo cike da tsoro wannan kuma wani sabon tashin hankalin ne to Meye ya faru fyaÉ—e yayi mata…. Saurin rufe bakinta tayi daidai lokacin da Beebah take motsawa wata masifar azaba ta ziyarceta ta rintse idanunta tare da furta “Innanillahi wa inna ilaihirraji’un wayyoh Kilishi wayyoh Jumme wayyoh Jimo da kinsani kin hanani zuwa wayyo bayana wayyo kwankwaso na innanillahi…..”
Rufe mata baki akayi ta buÉ—e idanunta da suka rine suka kankance saboda kuka taga Jakadiya duk da azabar da take ciki Saida tayi yunkurin miÆ™ewa tayi saurin dafeta tare da É—aukar hijjab É—inta ta zura mata saboda fahimtar da tayi babu komi a jikinta tace “Kiyi hÆ™r Allah yana tare dake saiya saka miki wannan zalunci har ina kawai don rashin imani yaro yaki aure amma yazo ya keta Miki alfarma…..”
Saurin katse mgnr tayi da cewa “Wa…wa…waye?” Daga waje taji ance “nine ina me É—akin?” Da sauri ta nufi Æ™ofar ta murÉ—a mata key tace “aifa to bayanan yo ya zauna wannan abin tur daya aikata….” “me kikace?” Da sauri tayima bakinta linzami tace “Aa cewa nayi bayanan ya fice gyaran kaya akeyi masa kuma yace kada abar kowa ya shigo”

 

Bataji Meye me taɓa kofar yace ba ta juya ta shiga bayi ta dawo ta kamo hannun Beebah tana zuba mata sannu suka shiga bayin duk kunya ta ƴa mace budurwa itakam Beebah yanayin azabar da takeji yasa bata iya tuna komai ba so take kawai taga an taimaketa ta dawo normal so ganin batayi mata gardama ba yasa Jakadiya dagewa ta gasata sosai suka dawo a ɗan tsorace Jakadiya takai dubanta ga Kilishi dake tsaye jikin ƙofa ta buɗe baki zatayi mgn ta danganta hannu tare da matsawa kusa da Beebah da har zuwa yanzu hawaye baibar zuba a idanunta ba ta kama hannunta tana ɗaga ƙafarta daƙyar suka fice daga ɗakin kai tsaye ta wata siririyar hanya tabi dasu sai gasu a part ɗin nata suka haura saman har wani haki Beebah takeyi saboda tsabar gajiya ƴar tafiyar bata kirki ba kai tsaye bedroom ɗin ta takaita ta buɗe wardrobe ta dauko mata wata doguwar riga ta mika mata tare da bra da pant itadai doguwar rigar kawai tasa Kilishi ta juyo tace.
“Bakisa pant da bra din ba” idanunta ne ya kawo ruwa tace “Banaso ciwo….” Sai kuma tayi shiru tare da É—ofana É—uwawunta a gadon ta kishingiÉ—e tare da jan duvet ta rufe jikinta da yake É—aukar rawa saboda wani zazzafan zazzaÉ“i da yake yima jikinta Æ™awanya.
Fita Kilishi tayi bata jima ba sai gata da wata hadima da kayan abinci hadimar ta fita ita kuma ta ɗauko wani X-Boss ta buɗe ta dauko wata allura da pan-relief ta aje a gefenta ta haɗa mata tea da kanta ta rinƙa bata tanasha kamar tanashan maɗaci daƙyar da takurar Kilishi tasha da ɗan dama ta koma zata kwanta ta ɓalli maganin ta bata tasha sannan ta barta ta kwanta bacci ya fara ɗaukar ta.

 

Sarai tasan batason allura shiyasa ta shammace ta tayi mata a hannu aikuwa Saida tasa Æ™arfi sannan allurar ta yuwu taja ajiyar zuciya tace “ki kwanta ki huta nace da Æ´an uwanki anan kika kwana saboda bakida lfy ki kiyaye abinda zaisa su fahimci wani abu zanje asibitina na dawo ba jimawa zanyi ba”
Cikin kasala tayi mata fatan dawowa lfy ta fice ita kuma bacci yayi gaba da ita sai yanzu ta samu baccin rahama na daren jiya duk na azaba ne a ranta tana gasÆ™ata cikar Habib matsayin mugu bayan biyu tunda take bata taba tunanin akwai azaba kwatankwacin wacce ya shayar da ita daren jiya ba itakam tama yanke hukunci indai wannan ne auren to tagama aurensa, cikin baccin taji ana wasa da gashin kanta taja wata ajiyar zuciya me Æ™arfi tare da yin miÆ™a gabobinta na amsawa ta buÉ—e idanunta gabanta ya yanke ya faÉ—i ta zabura zata miÆ™e yayi saurin danne ta tare da kai hannunsa Æ™irjinta yace “Ina bra É—in ko bazata saku ba?” Lumshe idanunta tayi kawai sai hawaye zirrrr ya janye hannunsa daga Æ™irjin nata yace “meye kuma na kukan?”
Cikin hayayyaÆ™owar masifa na wanda akayiwa laifi tace “Kadaina taÉ“ani karka Æ™ara cemin matarka na daina auren ka na sakeka saki hamsin ai dama mu a garinmu mace na iya sakin miji, ni bazan zauna da mara tausayi ba kawai kata tdotsemin nono kasa Æ™asana sai ciwo yak….” Kwantar da kansa yayi saman shafaffen cikinta yana murmushi ya juya yana facing fuskarta yace “Au haba? Da gaske? Kice kin daina auren nikuma gashi yanzu na fara É—anÉ—ana garÉ—insa ma yanzu na tabbatar da baiwa da ni’ima da nutsuwar dake cikinsa Beebah kinsan me?”

 

Kawar masa dakai gefe tayi har lkcn hawayen takeyi ya ɗan miƙe kaɗan ya haura saman ta ya ranƙwafa ya ɗora lips ɗinsa a kuncinta yana tsotse ruwan hawayen batare datayi aune ba ya haɗe bakinsu guri ɗaya ya fara tsotsar lips ɗinta da harshenta kamar yana tsotsar alawa itakam rike kansa tayi tana son ƙwace bakinta shi kansa lips ɗin nata tsotsar da yasha jiya yasa zafi yakeyi mata shikam ya riƙe kam yaƙi saki saima wani lumshe idanu da yakeyi yana yawo da hannunsa a jikinta ya direshi a boobs ɗinta ya kama nipples ɗin ta cikin rigar yana wani mulmulawa da wani salo na rikita juna itakam azabar da taji tasata buɗe baki zatayi masa ihu yayi saurin ƙara haɗe bakinsu daidai lokacin aka fara taɓa ƙofar ashe tun shigowarsa yayi mata key.
Bai damu da taÉ“a Æ™ofar da akeyi ba yaci gaba da sharafinsa har Saida ya samu nasarar zare mata rigar dama kuma bayan rigar babu komi a jikinta ta rintse idonta da Æ™arfi tace “Innanillahi Habeeb ka bari a É—akin Kilishi ne fa….” Bata ida karasa ba saboda cafkar da taji yayima boobs É—in nata da bakinsa jikinta banda rawa ta tsananin firgici babu abinda yakeyi inda shi kuma yake ninka salonsa yana narkewa a jikinta tare da Æ™oÆ™arin ya saukar mata da kasala da yanayin zumar da yake bata wadda tafi wuta zafi a gurin Beebah.

 

Lasheta yakeyi da tanÉ—eta ta ko ina kamar wani maye ita kuwa sai tureshi takeyi tana ce masa “Please Habeeb kada ka kasheni wlh jiya saura Æ™iris na mutu idan ka kuma yi nasan nima bin Yaya Tani zanyi don Allah kaji Æ™aina ka tausaya min inason kafin na mutu na nemi yafiyar iyayena akan bijire musun da nayi…..”
Ihu ta saki me ƙarfi ta ƙanƙameshi jikinta yana karkarwa ta zaro idonta sai kuma tayi baya luuuu saboda masifar da taji ta ratsa HQ nata ashe penis ɗinsa ya tura a gurbin ta da ƙarfi kuma wannan ya sabbaba mata sumar da bata shirya ba.
Shikam baisan ma me take cewa ba kawai pomping ɗinta yakeyi slow motion don yasan tsaf zai yagata idan yace zaisa ƙarfi ya jima matuƙa sannan ya kwanta jikinta ya ƙanƙameta ya saki sperm ɗinsa yanajin wata kasala ta musamman na ratsa shi kafin wane wannan gumi ya fara karyo masa yayi luf a jikinta yana shafa sumarta yana sauke mata kiss a dokin wuyanta.
Saida ya nutsu sannan ya fahimci ashe bama a raye take ba aikuwa da sauri ya zare jikinsa daga ita ya ɗagota yaga yanda idanunta suka kakkafe komanta ya daina motsi da sauri ya ɗora kunnensa saitin zuciyarta ya sauke ajiyar zuciya tare da kwantar da ita ya nufi bathroom ya haɗa mata ruwa me zafi ya zuba wasu magunguna daya siyo saboda rage zugi a cikin ruwan ya fita ya ɗagota yazo ya tsomata a ciki kusan 5 minutes zafin ruwan ya ratsata ta ja wata ajiyar zuciya me sanyi sannan ta fara buɗe ido a hankali ta saukesu cikin nasa shiɗin ma idanunsa akanta ƙurr ta kuwa saurin mayar da nata ta rufe hawaye ya ɓalle mata a ranta tana ayyana itakam wanne irin mutum take aure?

 

Cikin taushin murya da tausayi ya kira sunanta bata buÉ—e idanunta ba kuma bata amsa ba ya sake karyar da murya yace “Kiyi hÆ™r zan daÉ—e ban sake nema ba yau da dare jirgina zai tashi zuwa Japan banso tafiyar nan a daidai wannan lokacin ba saidai babu yanda zanyi umarnin Mai martaba ne Habeebatullah inasonki banason nisa dake dole ce kawai don ban isa ince a’a ba kiyi hÆ™r Idan mukayi hakuri komai zai dawo daidai daga karshe muddin bai dawo daidai ba to karshen sa ne bai zo ba”
Gwauron numfashi ta sauke hakan ya bashi tabbacin kalamansa sun hudata ya ci gaba da taimaka mata ta wanke jikinta dakansa ya rinÆ™a saÉ“a mata sabulu tana tureshi yana mata dariya tare da rera mata yan baitocinsa masu kashe mata jiki, Saida ta gama wankan sannan shima yayi ya saÉ“o abarsa kamar jaririya ya sauketa a gefen gadon suka kalli bedsheet din a tare suka kalli juna tace “Hero shima ya É“aci da jini ina wancan na jiya?” ÆŠagata yayi ya janye bedsheet É—in ya buÉ—e wardrobe É—in ya É—auko wani dakansa ya shimfiÉ—awa Kilishi a gadonta da suka tumurmusa ya É—auki waya ya kira wayar Sarkin gda yabashi umarnin turo masa Jakadiya yanzun nan.
Bata É“ata lkc ba kuwa ta iso ta kalleshi ta kalli Beebah ta sunkuyar dakai ita fah wannan abun ya fara buga mata kwanya musamman lkcn daya miÆ™a mata zanin gadon yace “ki haÉ—a da wancan kiyi musu ajiya me kyau zamu bukacesu idan lkcn hakan yayi”

 

_Idan kika karanta min littafi baki biyani ba ban yafe Miki ba, idan ka/ki karantamin littafi a YouTube batare da izinina ba Allah ya fitarmin da haƙƙina a kanki/kanka da gaggawa_
[5/2, 7:34 PM] AM OUM HAIRAN:

No comments