Breaking News

Duk Karfin Izzata Book 2 Page 16

Book 2

Page 16

……Aunty farida ta kasa magana dan ganin abun take kamar a mafarki, shi kan shi Aryan ji yake Kamar mafarki yake, kuka diyana ta farayi tana jan hanchi, chikin sauri Aryan yace
“kukan me kuma keke? Me akamiki?”


Chikin kuka tace “ni ku mai dani gidan mu wlh tsoron ku nake ji kuma dan Allah kar ku dake ni”

jawota Aryan yayi ta faÉ—a jikin sa ya rungume sosai a jikin sa, chiki sanyin murya ya fara magana

“ya isa kukan haka kinji ko? Wayan chan da kika zauna da su basune yan uwan ki ba wanchan gidan ba shine gidan kuba, nan shine gidan ku kunji ko?

Dago kai tayi daga kirjin sa chikin kuka ta fara magana “daman yaya Ahzan ya faÉ—amin ina da iyaye da yan uwa, sai dai bai san in da yan uwan nawa suke ba, Shiyasa ba zai mai da ni gida ba kenan yanzu kune yan uwan nawa? Mai da kan ta yayi saman kirjin sa ya kwantar yana shafa bayan ta ganin hakan yasa Aunty farida ta miÆ™e ta bar palon

“Kin san me nake so dake? Tana kokarin É—ago kai daga kirjin sa tayi magana ya mai da kan nata ya kwantar yana faÉ—in “ban che ki É—ago kai ba ban che kiyi magana kiyi kwanchiyar ki kawai kiyi shiru ki saurare ni”

shiru tayi ta lafe a jikin sa, tana kuka kasa kasa, chigaba da magana yayi
“daga yau karki sake zanchen wayan chan kazaman, mune yan uwan ki, nine mijin ki, kuma yayan ki, ki manta da wayanchan idan ki kayi kuskure sake yimin maganar su tofa zan hukun taki dan a yanzu duk duniya ba abun da na tsani ji da kuma gani kamar su, yanzu zamu koma asalin family hause namu mai yiwuwa idan munje chan zaki iya tuna wani abun kin ji ko?”

daka tawa yayi da magana yana ɗan shafa wuyar ta, ji yayi numfashi ta ya sauya alamar ta masa barchi a jiki nauyayyar ajiyar zuchiya ya sauke tare da sanya hannu ya ɗago haɓar ta sosai ya zuba wa face nata ido, godiya da kirari mai tarin yawa yarin ƙa yiwa Allah, ji yake sabuwar son ta da kaunar ta na ratsa shi kasa jure kallon face natan yayi, ya rankofo da kan sa dai dai sai tin face nata, Slowly ya kawo ɗan bakin sa kan nata sai kerma lips na shi keyi, sumbatar ɗan ƙaramin bakin nata yayi chikin sauri ya chire bakin sa dan ji yayi tamkar an tsira masa allura from head to toe gangan jikin sa ta an shi sakon.

a hankali chikin da bara ya kwantar da ita saman sofan ya miƙe tsaye ya chiro wayar sa ya kira layin Aunty farida, har wayan ya katse Aunty farida bata ɗaga ba, mai da wayar aljihu yayi ba tare da ya sake kiran taba.

Sauri sauri Aunty Farida ta sauko daga sama ta dawo palon tana faÉ—in
“Aryan lfy kake kirana?”

“Lfy daman zamu wuche ne”

“haba Aryan why ba zaku bari sai gobe ba?”

“No Aunty farida ga dukkan alamu yarinyar nan ta samu matsala a brein nata kwata kwata fa bata san wacece ita ba bata san mu ba ta manta kowa da komai,so nake mu koma kano a yau adu bamin lafiyar brein nata da ma lfy jikin ta gaba É—aya”

dogon numfashi Aunty farida ta ja tare da sauke ajiyar zuchiya kafin tace
“hakane Aryan to shikenan Allah dai ya sa ba wata matsala babba bane”

kasa kasa yace “Amin tare da juyawa ya sanya hannu É—aya ya É—auki diyana ya saÉ“a ta a kafaÉ—arsa suka nufi waje, sai addu’a da fatan alkhairi Aunty farida ke musu har suka fice daga palon.

Kano

Zaune saman sofa a É—akin sa haidar yake shikaÉ—an yana latsa waya shiru É—akin kamar babu kowa sanyin A.c da daddaÉ—an kamshin Air freshener ke tashi,

chike da yanga da duniyan ci zulaihat ta shigo É—akin babu ko sallama, jikin ta sanye da wasu shegun riga da wando wadda suka matseta sosai, gaba É—aya halittar jikin ta a bayya ne, bata sanya breaziya ba wayan nan shayyayyun breast natan kamar silifas awaje, ta sanya wani shegun takalma a kafarta sai wani taunan chingam take, kusa da Haidar taje ta zauna chikin kissa da kisisina irin na yan duniya ta fara magana “hiii Haidar Ykk? ba tare da ta jira amsar shi ba ta chi gaba da magana Amma kai daga gani kanin wanchan mutumin ne ko? Maman ku É—aya ko? Dan naga kuna kama sosai gaskiya ba karya kaima kyakkyawa ne tun ranan da na gan ka awajen chin abinci a palon Abba naji na kyatsa, idan ba damuwa zamu iya É—aukan hoto?

Ko kallon in da take Haidar bai yi ba bare ta sa ran zai mata magana da alama bai ma jin me take faÉ—e dan ya sanya blth a kunne, kara matsowa tayi kusa da shi ta chi gaba da Magana

“am pls zaka kai ni shan ice cream? Daga nan sai muje wajen shakatawa idan zamu dawo sai mu biya ta wajen shopping dan inason sayan kayan haÉ—in shisha da ita kanta tukunyar shishan” ta karisa maganar tana kokarin rungumar sa.

chikin sauri ya miƙe tsaye ya buɗe baki yana kokarin yin magana,

miƙewa tayi chikin sauri ta rungume shi, nan take ya ɗauke diff kamar an ɗauke wutan nefa kamar ya sume turesa tayi daga jikin ta da iya karfin ta ya faɗa saman sofa bet ɗin, wani shu umin dariya tayi chikin sauri ta chiro wayar ta, ta shiga Camera ta saita video ta fara ɗaukan su saman dressing mirrow ta ajiye wayar, ta sai ta tana daukan su sosai

kayan jikin ta tafara chirewa, ta chire wando tana kokarin chire riga kamar daga saman taji diran jibga jibgan sojoji 4 a chikin É—akin, kai tsaye wajen mirrow suka fara nufa wayar nata suka É—auka da karfi suka buga wayar da kasa ta tarwatse kacha kacha, wani razanannen tsawa daya daga chikin su ya daka mata

“wuche mu tafi!! A tsorache ta É—ago tana kallon su gaba É—ayan su fiskan nan nasu babu alamar ya taÉ“a sanin menen dariya,

jiki na rawa ta É—auki wandon ta ta mai da jikin ta sojojin suka tasa ta a gaba sukayi waje da ita, suna fita Aryan na shigo É—akin chikin sauri yana waya da Bgs

“amma Bgs kai a tunanin ka me yasa zata yiwa Haidar haka? Daga É—ayan É“angaren Bgs yace

“turota akayi domin su samu makamin da zasu rusa farincikin gidan Alhaji Abubakar Saraki”

“to amma abun da mamaki taya kasan turota akayi kuma waye ya turota?”

“Aryan ka fara damu na fa, sai kace ba soja ba da kakemin irin wanan tambayo”

“sorry my blood ai kasan dan ban san komai bane in da ina gidan nan tun safe ba zan tambaye ka ba, kilama kafin ka ga Camera zan rigaka gani, kana sane fa yanzu shigowa ta gidan nan kuma ba wani lfy ne da ni ba”

“ok naji, abun da yasa nace turota akayi shi ne wayar da ta saita video ta fara É—aukan su, idan da don ra’ayin kan tane bazata yi masu video ba yanzu dai ka dubamin jikin Haidar menene ya sanya shi suma”

chikin sauri Aryan ya kariso wajen gadon, ba tare da ya katse kiran ba, chike da mamaki yace
“kaiii bgs Haidar ai bai suma ba kawai tayi amfani da powder sagar da jijiyoyi ne ta yadda zatayi abun da take so da shi, idon sa biyu ba zai iya hanata ba, dan ta samu hujjan da take so, lallai yanzu na kara tabbatarwa turo ta akayi kuma wanan yarinyar ba karamar criminal bace, ai na ta samu wanna powder da muke yaki akan a dai na shigo mana da shi kasa nan, kai kowace kasa ma ta dai na yin amfani da shi kwata kwata, lallai yarinyar nan ba karamar criminal bace, amma anjima zanje wajen DPO kan case É—in wayan chan criminals É—in sai na fara bin chike a su tukun nan in in dawo kan ta dan muga suwanenen suke neman rusa family mai cheke da zaratan jarumai”

it’s ok idan kaje zamuyi magana” yana gama faÉ—in hakan ya katse kiran ba tare da ya jira ansar Aryan ba,

chiro wayar Aryan yayi daga kunnen sa ya mai da aljihu, gyarawa Haidar kwanchiya yayi da kyau, tare da yi masa addu’a ya juya ya fice daga É—akin, ya nufi fada

Uk

8am kwanche take saman sofa mai zaman mutun 3 a palon part nasu, tana jiran dawowar Bgs, har barchi ya É—auke ta Bgs bai dawo ba

chan chikin barchi taji wayar ta na kara a firgiche ta miƙe tana lalubar wayar chan kusa da hannun kujerar taga wayar, daukowa tayi lokachin har kiran ta kusa katsewa.

chikin sauri ta goge idon ta dan tabbatar wa kan ta ba mafar ki take ba, da gaske ne sunan da take gani ya bayyana kan screen nata ko wasa, tabban sunan yaya prince ne kamar yadda tayi saving dan already ta ansa number sa wajen Zahra tasa a wayar nata tayi saving mamakin ai na ya samu phone number tane yasa har wayar ta katse bata ɗaga ba, ganin kiran ya katse ne yasa ta miƙe chike da ruɗu da tashin hankali gaba ɗaya sai tajima kamar bata taɓa jin wani abu wai shi barchiba tsabar tashin hankali da ta shiga, tunani ta farayi ya dawo ne ko bai dawo ba, kai kallon ta tayi wajen time na wayar 11:30am chikin sauri ta ajiye wayar ta nufi betroom nashi tsabar sauri kamar zata tashi sama.

Da sallama É—auke a bakin ta ta shigo betroom É—in, zaune yake saman sofa ya sanya system a gaba da alama aiki mai muhimmanci yake ko wani binciken, daga shi sai Short, faffadar kirjin nan nashi a buÉ—e asalin murÉ—aÉ—É—en suran jikin sa nan a bayyane, kallon É—amtsen hannun sa kawai hiyana ke yi mamaki ma hannun nasa ke bata ita tunani ma take taya akayi hannun sa yayi wanan girma haka ga kirjin sa kamar na mata, breast nashi da girma kamar na wata mace, gasu a tsaye dam dam, yau da bai sanya riga ba ba karamin rikita hiyana yayi ba domin bata taÉ“a kallon ainahin suran jikin sa a fili haka ba sauko da blue eyes nata tayi kan lallausan bakin gashin dake kwanche saman kirjin nashi, wow kawai take ta mai mai tawa a zuchiyar ta, dan gashin wajen ba Karami kyau yake mata ba, yana matikar tafiya da imanin ta aduk lokachin da taga gashin wajen jitake kamar taje ta shafa wajen, chike da tsoro ta tako zuwa in da yake zaune, tana tafiya tana satar kallon baki kwantachen kuma lallausan gashin dake kwance a chinyoyin sa da hannayen sa, wani fitinannen kamshin yake tamkar anyi barin turare a jikin sa, sai shakan manshin take tana lunshe ido dan ita dai aduniya tana bala’i san perfume na shi ba karamin tafiya da imanin ta yake ba.

Gaban sa tazo ta tsugunna chikin tsoro da sanyin murya tace
“sannu da dawowa yaya prince ina wuni” shiru yayi tamkar bai san da mutun awajen ba, shiru itama tayi tana satar kallon dogayen yatsun kafar sa, almost 10mins

daddaÉ—a kuma sanyayyar voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta

“jeki kawomin Black tea mara sugar,ki É—an matsa lemon juice kaÉ—an” yana magana chikin nitsuwa yana aikin dake gaban sa a chikin system.

chikin sauri ta miƙe har ta kai bakin kofa sai kuma ta juyo, chike da tsoron amsar da zai bata tace

“yaya prince in kawo maka har da abinci zaka chi?

Shiru yayi bai bata amsa ba kuma bai É—ago ya kalli in da take ba, aikin sa kawai yake tamkar ba da shi tayi maganar ba.

shiru shiri tana tsaye tana jiran amsa, shi kuma yana aikin gaban sa ko kallon in da take ma bai yi ba, almost 15mins da ta ga dai bai da niyar sake magana, ta wuche jiki a mache ta fice daga É—akin ta nufi kitchen

baafi 2mins ba ta haÉ—a masa Black tea mai zafi kamar yadda ya umarchi ta, ta dawo betroom É—in Gaban sa tazo ta tsugunna

“yaya prince ga tea É—in tayi Maganar murya na rawa,

hannu yasa ya ansa cup É—in ya ajiye gefen sa,kan shi na kan system chike da izza ya fara magana “idan kika sake tambaya ta ki kawomin abun da bance ba sai na ballaki”

“kayi hakuri ba zan sake ba”

shiru yayi bai sake magana ba, itama shiru tayi tana son tashi ta koma palo ta kwanta dan barchi take ji amma tana tsoron yin hakan

zaman 30mins tayi awajen, tana jiran taji me zai sake che mata ko zai bukachi wani abun
shiko aikin sa kawai yake yama manta da mutun a wajen chikin tsoron amsar da zai bata tace

“yaya prince zan iya tafiya?

Kai kawai ya É—aga mata alamar eh ba tare da yayi Magana ba,

chikin sauri ta miƙe ta koma palo ta kwanta, tana ta murmushi jin daɗin yadda yaya prince yayi mata magana chikin sanyin murya da haka har barchi ya ɗauke ta.

1:30am ya fito daga betroom nashi sherye chikin kayan barchi masu bala’i kyau da tsada ya shigo chikin palon,

palon duhu baka iya ganin komai,

a duhun ya taka har zuwa wajen kujerar da take Kwanche kunna harshen screen É—in wayar sa yayi a kan face nata, guntun tsaki yaja tare da kawar da kanshi jefe chikin zuchiyar sa yana faÉ—in “U kill me Ammi U already kill me,yanzu ki rasa wani hukunci zaki min sai kiche idan na sake kwana gado daban daban da yarinyar nan baki yafe ba, why zaki min haka, ni da wanan hukunci wlh gwara ki sanya bindiga ki harbeni ai. Dojon tsaki ya kuma ja kafin ya mai da wayar sa aljihu ya duka ya dauke ta chak tare da saÉ“ata a kafadar sa yayi chikin betroom da ita .

Saman katafaren gadon sa ya kwantar da ita, sai kwaÉ“e fuska yake ya koma ta É—ayan gefen ya kwanta tare da jawo blanket,zuwa kirjin sa, ya lumshe green eyes nashi yana karanto Addu’ar barchi, yana gama addu’ar ya shafa tare da juyawa yana kallon gefe ba jimawa barchi ya É—auke sa

4:50am dai dai ya farka slowly ya waro green eyes nashi akan face nata, ta shige chikin jikin sa yayin da shi kuma ya É—ora hannun sa É—aya saman bayan ta suna fiskantar juna,

barchi yayi daÉ—i basu san lokacin da suka manne da juna ba, kawar da kansa gefe yayi chike da É“achin rai ya furta

“U kill me Ammi kin gama dani wlh ni gaskiya ba zai yuwu ba, dole yarinyar nan ta bar gidan nan kwata kwata ma ban son sake ganin ta.

A hankali hankali take jiyo voice nashi a chikin barchi da kyar ta iya waro blue eyes nata a kan face nashi

Chikin sauri ya juyo yana kallon ta, ba karamin mamaki ya shaba ganin yadda idon nata ke kyallin, saboda ta waro su waje sosai dan tsoron ganin ta ajikin sa da tayi, kallon chikin idon nata yake sosai, ganin hakan yasa ta runtse idon ta dan ba za ta iya kallon chikin idon sa lokachi da yake kallon taba, hukunci kawai take jira ya yanke mata dan tasan yau ta shiga uku.

cool voice nashi ne ya daki dodon kunnen ta wadda ya sanyata buÉ—e ido ba shiri

“me ya kawoki jiki na? Yayi maganar yana kokarin raba jikin sa da nata

kasa magana tayi dan gaba É—aya yadda yayi magana da sanyayyar voice yasa taji harshen ta ya mata nauyi,

Kokarin mekewa yake ba tare da ya ankara ba ya dora hannun sa saman breast nata, wani laushi da yajine yasa shi waigowa da sauri yana bin hannun nashi da kallon,

Da sauri ta runtse ido tana jin zafi,dan ya danne mata su sosai ga shi hannun sa da nauyi sosai, kai kallon sa yayi kan face nata yaga yadda ta tsuke fuska alamar tana jin zafi, shiru yayi yana tunani yana kallon yadda take tsuke É—an bakin nata alamar tanajin zafi sosai.

muryan tane ya katse masa tunanin da cewa
“dan Allah yaya prince kayi hakuri zafi sosai wajen yake min ta karisa maganar tare da sakin wani marayar kuka, t

saki ya ja tare da ɗauke hannun sa, daga wajen ya miƙe ya nufi toilet dan yayi wanka ya shirya zuwa masallaci

Kasa kasa take kuka har da shessheƙa, dan ba karamin zafi wajen yake nata ba, yaya prince ya danne mata da karfi domin kusan gaba ɗaya nauyin sa ya saki a kan hannun nasa dafa wajen yayi zai miƙe, ba karamin dauriya tayi ba ma lokachin da ya ɗaura hannun sa awajen, ji take kamar zata fasa ihu.

Har ya fito daga toilet É—aure da towel tana kwance tana kuka kasa kasa, ko kallon in da take bai yi ba, ya shirya ya fice daga É—akin ya nufi masallaci.

kasa tashi tayi dan raÉ—aÉ—in da wajen ke mata haka ta kwanta tana ta kuka mai tsuma zuchiyar mai sauraro, tana son taje tayi wanka tayi sallah amma ta kasa mikewa ji take kamar idan ta tashi breast natan zai faÉ—i kasa, dan azaban chiwo

FAHAD AMRAT

“Yaya Fahad dan Allah ka bari mana” kara matsowa yayi kusa da ita kasa kasa yace

“naki bari wai ma shin jikin kine ko nawa?
Chikin sauri Amrat ta buÉ—e baki zata yi magana ya chapko lip nata na kasa ya shiga tsotsa kamar sweet, hannun sa É—aya ya É—ora saman kirjin ta, ya shiga murza yan kananan breast nata, a hankali ya zame bakin sa daga nata chike da so da kauna yace

“my,wayan nan abubuwan wai sai yaushe zasu girma sosai ne, dan na kosa naga kin fara bawa baby na yana sha”

chike da yaran ta tace
“yaya Fahad to ai baka sayo mana babyn ba

“eh zan sayo amma sai breast naki sun girma sosai kin ga wanan ai baby ba zai iya sha ya koshi bako? Hannu ta sanya ta rufe idon ta

kasa kasa tace
“yaya Fahad ai zai girma baza’a daÉ—e ba domin haka na Aunty hiyana da kuma Aunty diyana ma….. Bata karisa maganar ba ta fashe da kuka saka makon tunu da diyana da tayi

Chikin sauri ya zame hannun sa daga kan yan breast nata ya rungumota sosai chike da rarrashi yace

“kukan me kike? Chikin kuka take faÉ—in

“yaya Fahad wai taushe Aunty diyana zata dawo ne?

“Aunty diyanar ki ai ta dawo yau da safe”

zubur ta miƙe daga jikin sa tana zaro ido da mamaki ta kasa magana,

hannu ya sanya ya jawota ta faÉ—a saman kirjinsa ya rungume ta sosai a kunne ya raÉ—a mata

“karki yi magana kiyi shiru kinji Allah yaji kukan mu ya dawo mana da yar uwar mu anjima da safe zan haÉ—aku video call yanzu dai kin ga anfara kiran sallan asuba bari naje na shirya zuwa masallaci sai na dawo” ya karisa maganar ya manna mata kiss a kumatu,
Ya zareta daga jikin sa ya kwantar da ita ya miƙe chikin sauri dan lokaci ya tafi, almost 5:15am sauri sauri ya watsa ruwa ya shirya chikin jallabiya ya fito Lokacin har an fara Sallah, kallon in da take kwance yayi chikin sauri yace

“lokacin Sallah yayi ki tashi kiyi alwala kiyi sallah, yana gama faÉ—in hakan ya wuche ba sauri ya nufi masallaci.

BGS HIYANA

6am dai dai ya dawoThe Talent Troupe Writer’s 

Wannan page É—in sadaukar wane gareki masoyiya Gidan Aunty ya Allah ya baki lfy Allah yasa kaffara ce

Story And Written
⬇️
*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin bDuk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

No comments