Breaking News

Duk Karfin Izzata Book 2 Page 32

Page 32

…..Gudu Bgs ke shararawa da motar sa har Hiyana ta fara tsorata. chikin kanÆ™anin lokacin suka isa wajen su Aryan Shahram na isa ba daÉ—ewa bgs ya iso tun bai karisa kashe motar ba ya fito cikin sauri ya kariso wajen da Aryan ke tsugunne kaban yarinyar da


suka buge “me ma ya fito da kai Aryan?” Sai lokacin Aryan ya É—ago kai a hanzarce ya mike cike da damuwa yace “mu karisa hospital daga baya mayi magana” mai da kallon sa Bgs yayi kan yarinyar da suka buge kallo É—aya ya mata ya kawar da kansa yana faÉ—in “Aryan me ya ruÉ—a ka haka da ka kasa gane yarinyar bata mutuba wai meke faruwa ne?” Wucewa Aryan yayi ba tare da yayi Magana ba ya karisa wajen motar sa ya buÉ—e ya É—auko diyana dake sume ya nufi motar Bgs da sauri Shahram ya buÉ—e masa kofar mota a razane Hiyana ta buÉ—e motar ta fito ganin diyana a hannun yaya Aryan kamar ta mutu dai dai lokacin Bgs ma ya iso wajen tana kokarin karisawa wajen Aryan bgs ya rikota chikin ruÉ—u tace “sake Ni” waro ido waje yayi yana kallon ta ganin bai sake ta bane ya sa ta É—ago ido dan taga wanenen kallo É—aya ta masa taji ta dawo cikin hayyacin ta kasa tayi da kai sai kuma hawaye ya fara bin kuncin ta jawota jikin sa yayi dan ba zai iya barin ta ta nufi Aryan ba kallon É—aya yayiwa diyana ya gane matsalar. “yaya Prince me ya samu diyana? Naga bata numfashi” tayi maganar cikin shesshekar kuka,hannun ta ya kama ba tare da yayi magana ba ya shiga gidan gaba na motar tare da É—aurata kan cinyar sa umarni Aryan ya bawa Shahram akan ya É—auko yarinyar da suka buge É—in nan ya sata a motar sa. ÆŠauko ta Shahram yayi ya sanya ta motar sa “Aryan ka dawo nan bari na jamu” chewar Bgs shiru Aryan yayi bai yi magana ba ya tada motar da gudun gaske suka bar wajen Shahram ya rufa musu baya.

Chikin kanÆ™anin lokacin suka isa PRINCE SAFRAS HOSPITAL hannu bibbiyu aka karÉ“esu chikin sauri akayi A&E da su aka fara basu taimakon gaggawa shiru hiyana ta tsaya kusa da bgs tana addu’ar Allah ya sa diyana bata ji wani ciwo sosai ba zubawa Aryan dake kai kawo a bakin kofar accident and emergency ido bgs yayi ya ma rasa me zai ce masa. Tsawon 30mins suna tsaye ba wanda yace da wani ko uppan. suna tsaye mai sai da face mask yazo wucewa kiran sa bgs yayi ya ansa biyu ya sanya É—aya ya miÆ™a wa hiyana É—aya kallon mai sai da face mark É—in yayi kallo É—aya ya kawar da kansa kafin yace “ka bamu sa daka ne? dan bamu fito da kuÉ—i ba” murmushi É—an yaron yayi kafin yace “ba komai oga,ae sadakar face mark kamar haka kam ba yau na fara ba Allah ya bawa mara lfy ku lfy” yana kai karshen maganar ya wuce chikin sanyin murya bgs yace “zo É—an yaro” juyowa yayi ya dawo kusa da su “what is your name? da murmushi a kan face nashi yace “my name is Sadiq” hannu bgs ya miÆ™a masa da mamaki hiyana ke kallon su daman bgs yana kula talakawa kamar haka ne yanzu duk kyankyanin san nan zai haÉ—a hannu da wanna yaro É—an dattin nan lallai ma tab. zazzakar voice nashi ne ya katse mata tunani yace “ina iyayen ka? Lokaci guda fiskar yaron ya sauya murya kamar zai fashe da kuka yace “ni bani da mama kuma bani da baba a hannun yayata wadda nake bi nake ita kaÉ—ai ta rage min a duniya” kallon yaron da kyau bgs yayi kwata kwata yaron nan ba zai wuchi 13 years ba amma wai a hannun yayar sa wadda yake bi to ko itama ba zata 15 to 16 years ba kenan ina yan uwan maman sa da baban sa yayi nisa chikin tunani yaron ya katse shi da cewa “oga zan iya tafiya? Kallon Shahram bgs yayi chike da kaunar yaron ya fara magana “Shahram kuje ka tawomin da yar uwar tasa” waro ido waje yaron yayi chikin tsoro yace “dan Allah karka cutar da mu wlh bamu da kowa bamu da komai daga ni sai ita iya face mark É—in nan nake sayar wa na kai mana kuÉ—i muci abin ci dan Allah idan ma face mark É—in kake so tom gashi amma mu dai ka kyale mu” ganin yaron ya tsorata sosai ya sanya bgs ya shafa kan sa chikin kulawa yace “mai sunan Abba ka kwantar da hankalin ni soja ne ba zan cutar da kai ba sai dai ma na yaki masu cutar da mutane ina son akawomin yar uwar kane dan naji ina yan uwan ku suke da har suka barku kuke yawo haka” girgiza kai yaron yayi alamar shikenan ita dai hiyana ta zuba musu ido tana ganin ikon Allah bin yaron tayi da kallo har suka wuce da Shahram. dai dai lokacin Dr ya fito daga A&E chikin sauri Aryan ya tare sa yana faÉ—in “Dr ya jikin nasu” chike da rashin mutunci Dr yace “kubar yara suna yawo a gari sai abu ya same su kuzo ku dame mu a asibiti yanzu ka duba irin fyaÉ—en da aka yiwa yarinyar nan lokacin da aka mata ina k…bai kai karshen maganar ba Aryan ya É—auke sa da wata mahaukaciyar mari wadda ya sa shi yin tangal tangal kamar zai faÉ—in lokacin guda yaji duniya ta tsaya chak chikin zafin nama ya danko wuyar rigar sa yana kokarin kara masa mari bgs ya kariso wajen tare da rike hannun sa ta baya dai dai lokacin Doctor Peter and doctor John suka fito da sauri suka kariso wajen ganin abun da ke faruwa,rai a matukar É“ace Aryan ya dubi dr John ya fara magana “kai John wanene wanna? yaushe kuka kawo shi aiki a hospital nan? “I’m sorry sir bai daÉ—e da fara aikk bane shi ya sanya bai san ka ba kuma ina ganin bai lura da face naka da kyau bane shi ya sa har yake kokarin ja da kai amma amasa afuwa” Aryan zai yi magana bga ya rufe masa baki chikin nitsuwa ya dubi dr Peter ya fara magana “dr ya jikin nasu?” É—an murmushin dr Peter yayi kafin ya fara magana “jiki da sauki sai dai dukkan su basu farfaÉ—o ba mun dai yi nasarar shawo kan matsalar su yanzu zamu chanja musu É—aki zuwa É—aki na musamman” shiru Aryan yayi ya kasa magana, wucewa dr Peter da dr John sukayi juyawa bgs yayi ya nufi wajen motar su har ya É—an yi nisa ya juyo yace “ke mutafi” tana tsaye kusa da Aryan kamar bata ji me yace ba kallon ta Aryan yayi “sister yaya Prince na kiran ki” dogon numfashi taja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya kafin tace “yaya Aryan menenen ya samu diyana? Satar kallon bgs yayi ta kasan ido yayin da shima bgs É—in ya tsare sa da ido kasa magana yayi bashi da amsar da zai bata “yaya Aryan dan Allah ka faÉ—a min me ya same ta idan ba haka ba zuciya ta zata iya bugawa ka….bata kai karshen maganar ba aka fito da diyana a saman gado tana kwance,chikin sauri ta nufesu;tana kiran sunan ta “diyana!!diyana!!” bata kai ga karisawa wajen ba ya hamko hannun ta tare da jawo ta ta faÉ—a saman faffaÉ—ar kirjin sa hannu ya sanya ya kwantar da kanta a kirjin sa “yaya Prince dan Allah ka sake ni inje in ga meke damun diyana,É—azun fa muna tare da ita lfy ta kalau kuma accident da suka yi yaya Aryan yace basu ji ciwo ba iya yarinyar chan suka buge” hannu ya É—aura mata a saman bakin ta yana faÉ—in “shiiiiiii” buÉ—e baki tayi zata sake magana yayi sauri sanya mata manuniyar yatsar sa a baki ya danne harshen ta chizon yatsan nashi tayi har sai da yace “wash” sai da ya ga an wuce da su diyana sanna ya zame hannun sa daga bakin ta tare da raba jikin su ya kama hannun ta suka koma wajen mota sai magiya take masa akan ya kai ta taga diyana amma yaki kula ta

chikin motar su Aryan ya dawo ya zauna tare da chiro wayar sa ya fara kiran layin Ammi.
“Yaya Prince inje? Zanyi magana kenan wayar sa ta fara kara satar kallon ta yayi ta kasan ido kafin yayi picking call É—in ya koma daga É—an nesa da su gyara tsayuwan ta tayi a jikin motar ta harÉ—e hannu a kirji tana tunanin ko me ya sanya diyana rashin lfy lokacin guda har da suma bata, murnushin tayi lokacin da wani tunani ya faÉ—o mata a rai ko dai yaya Aryan ne yayi maganin ta tab lallai in dai ko haka ne yau akoi dirama dan idan diyana ta farka sai yaya Aryan ya gwammaci da bai taÉ“a ta ba. tayi nisa chikin tunanin kamar daga sama taga mutun a gaban ta yana magana “sannun ki yanmata” kasa kasa tace “yauwa sannu” duk tunanin ta tambayar ta wani abu zai yi sai ta ga akasin haka,sai washe baki yake yana surutu “amma gaskiya yammata ke kyakkyawa ce duk da kin sanya face mark hakan bai hana kyanki bayyana ba ban taÉ“a ganin masu blue eyes a zahiri ba sai a film yau kam gashi na gani dan Allah idan ba damuwa ki tai makamin da phone number,dan mu rinÆ™a gaisawa,kuma ni sunana tarif,a nan kano nake babana mai kuÉ—i ne sosai kinga baki da matsala in dai akan kuÉ—i ne” tsaki taja kafin tace “malam ni matar Aure ce ka kama kan ka” murnushin yayi yana faÉ—in “haka kuke kyawawan matan nan idan mutun yace yana son ku sai ku fara cewa kuna da Aure to nima ai mijin Aure ne” shiru tayi bata yi magana ba lokacin guda ta birkice ta rasa ina zata sa ranta,ganin ta birkice hankali ta baya kan sa yana bayan sa ne ya sanya yace “yammata menene naga kin birkice haka yana maganar yana juyowa karaf idon sa ya sauka kan bgs dake tsaye a bayan sa fuska a É—aure kamar an aiko masa da sakon mutuwa

murmushi ya saki yana faÉ—in “au chemin zakiyi yayan ki kika gani to ba sai na gabatar da kai na ba tun da da aure nake son ki amma gaskiya duk da kunsa face mark kuna kama sosai da yayan nan naki kamar wasu larabawa, to babban yaya sunana dai tarif kuma son kanwar ka da Aure nake” ya kai karshen maganar tare da miÆ™awa bgs hannu akan suyi musabaha ba musu bgs ya miÆ™a masa hannu da ido yayi wa hiyana alama akan ta tashe a awajen. hannun sa tarif ya kama ta nufin su gaisa chikin kwanchiyar hankali bgs ya muÉ—e hannun tarif baya jikake kas kashin ya karye,ihun azaba tarif ya saki wadda ya sanya Aryan fitowa daga chikin motar ba shiri a tsorace yake kallon yadda bgs ya sauya lokaci guda idon sa sun sauya sunyi jaa sosai kamar garwashin wuta sai wani hukuci yake tarif sai ihu yake bgs yaki sakin hannun nashi duk da ya karya masa hannu,a zafafe Aryan yace “bgs lfy? Meke faruwa? Me ya haÉ—a ku?” ko kallon in da Aryan yake bgs bai yi ba
kallon hiyana dake tsaye a gefe ta takure jikin ta waje guda Aryan yayi “sister meke faruwa?” Lokaci guda taji kwarin guiwa ya zo mata tuna abun da ya faru yau da safe tayi chike da dakiyar zuciya ta fara magana “yaya Aryan wai dan yazo yace yana sona ne shine yaya Prince yake bugun sa bayan kuma shine yace ina da damar da zanyi soyayya da kowa in na samu wanda nake so zai aura min shi da kansa amma shine kuma yake dukan mutumin nan dan yace yana sona” bakaramin daÉ—i Aryan ya ji ba lokacin da zasu gwada bgs yayi chike da tsoron abun da bgs zai iya aikata wa ya dube shi ya fara magana “to in dai haka ne ai bai kamata ka buge sa ba ko ka manta yadda mukayi da kai da safe? Ton ida…..bai kai karshen maganar ba ya ja birki ba shiri saka makon wurgi da bgs yayi da tarif gefe ihun azaba tarif ya saki lokacin guda ya É—auke kamar an É—auke wutan nefa a fusace yayi kan Aryan ya dunkule hannu zai kai masa bugu hiyana ta kwasa a guje ta shiga tsakiyar su ta gefen ido ya gan ta da hannu É—aya ya damko ta ya fisgo ta ta faÉ—a saman kirjin sa fasa kai wa Aryan bugun yayi zullewa Aryan yayi ya juya yana dariya kasa kasa sai da ya É—anyi nisa ya juyo yace “wlh bgs baka da kirki yanzu ka sumar wa sister saurayin ta har da karaya fa yanzu idan sister na son shi fa? kaga kai da zaka haÉ—a aure kai zakayi jinyar sa sai ya warke sai ka haÉ—a Aure tun da kaine yaya babba” yana kai karshen maganar ya wuce ya nufi cikin A&E dan nemo nurse suzo su É—auki tarif su bashi tai makon gaggawa

damkar wuyar hiyana yayi chikin fushi yaja ta ya turata cikin mota a fusace ya shiga motar ya tayar sai huci yake kamar wani zaki da gudu ya figi motar ya nufi gate É—in hospital É—in dai dai zai fita motocin su Ammi su danno kai cikin asibitin ajere motocin suke na sojoji É—aya a gaba sai wadda Ammi da Ummi ke ciki a tsakiya sai na sojoji É—aya a hayan su kallo É—aya ya musu ya kau da kai ya kara gudun motar sa suka bar asibitin

Chikin kanÆ™anin lokacin suka isa gida tun bai gama kashe motar ba hiyana ta buÉ—e motar ta fita da gudu gaske dan ta lura baya cikin hayyacin sa kai tsaye fada ta nufa dan tasan idan ba Abba ko Ammi ba bawan da zai iya tare mata faÉ—an nan. Tana shiga fada bayan Abba ta nufa ta É“uya tana mai da numfashi da kyar da kyar “hiyana meke faruwa? kasa maga tayi dan gudun da tayi juyowa Abba yayi yana kallon ta yana kokarin sake magana yaji takun jarumin maza ya tinkaro su ko bai juya ba yasan bgs ne dan takun sa da ban ne dana kowa,tun da yaji irin takun da bgs keyi yasan ba lfy ba chikin sauri ya miÆ™e tare da juyowa bai kai ga buÉ—e baki ba bgs ya damko gashin kanta a fusace ya jata suka nufi hanyar fita “Safras menene ta maka? Ko kallon Abba bai yi ba bare yayi magana chi gaba da tafiya yayi
da sauri Abba ya sha gaban su tare da É—aure fuska sosai yace “me ta maka?” ya kai karshen maganar tare da sanya hannu ya jawo hiyana daga hannun sa,shiru bgs ya tsaya dan bai da niyar yin magana da Abba “Safras nace me ta maka!? A fusace yace “Abba pls ka kyale ni na hukun ta yarinyar nan” yayi maganar cukin nitsuwa da girmamawa “ban ce bazaka hukunta taba amma me tamaka?” Kara É—aure fuska sosai bgs yayi yace “Abba wai yarinyar nan tayi girman da ina magana zata bani amsa” juyowa Abba yayi yana kallon hiyana “hiyana me ya haÉ—aki da yayan ki?” Murya ta har kerma yake tace “Abba wani ne yazo yace yana sona kuma….bata karisa maganar ba bgs ya wanka wa bakin ta mari ihu ta fasa ta kara kankame Abba shiru Abba yayi a ransa yana faÉ—in lallai hiyana kin kira ruwa duk Æ´aÆ´ana ba wan da ya kai Safras kishin bala’i bana jin yau wanna rigima zata kare da wuri,ganin Abba yayi shiru ne ya sai bgs ya sanya hannu ya damko ta cikin sauri Abba ya rike ta yana faÉ—in “tsaya mana ai ban yanke nawa hukunci ba tunun nan”kallon hiyana yayi ya cigaba da cewa “ki bawa yayan ki hakuri ki tafi É—aki ta gama tsorata da lamarin Bgs jikin ta har rawa yake ta tsuggunna kasa a nitse tace “yaya Prince dan Allah kayi hakuri ba zan sake ba” kara É—aure fuska yayi chike da bada umarni yace “ki tashi kije part na ki fara frog jump ina zuwa” É—ago ido tayi tana kalli Abba kawar da kai gefe Abba yayi dan ba zai iya cewa bgs ya kyaleta a gaban ta ba idan yayi hakan gobe ma zata sake yiwa mijin ta raini jiki ba kwari ta miÆ™e ta fice daga fadan ta nufi part nashi.

A fusace shima ya juya zai bi bayan ta Abba yayi saurin damko hannun sa yana faÉ—in “zo mana ai bamu gama ba” shiru yayi bayyi magana ba zaunar da shi Abba yayi ya fara magana “pls Safras ka rinÆ™a sawa zuciyar ka ruwan sanyi karin Æ™a tausayin yarinyar nan kaji? Shiru yayi bai yi magana ba,dafa kafaÉ—ar sa Abba yayi cikin rarrashi ya cigaba da magana “my son ina son in ga kana tausayawa yarinyar nan kana bata kulawa pls kamin haka ko dan farincikina” shiru nan ma yayi bai yi magana ba “my son ina Aryan? da sauri yace “na aike sa yamin wani aiki” murmushi Abba yayi kafin yace “yaushe ka fara karya my son?” juyo da idon sa yayi kan face É—in Abba ya mai mai ta maganar “karya kuma Abba!?” hararar wasa Abba ya jefa masa kafin yace “kwarai ba gaskiya ka faÉ—a ba tun É—azun nake maka magana baka amsa min ba amma daga yin maganar Aryan kayi saurin bani amsa hakan ya tabbatar min da wani abu ya saÉ“a akoi abun da kuke É“oye min” “Abba babu wani abu da muke É“oye ma” yana kai karshen maganar ya miÆ™e ya fice da sauri, aniyar zuciya Abba ya sauke yana addu’ar Allah ya sauwakawa Safras zafin zuciyar sa.

Yana fita fada yaci karo da Shahram da Sadiq tare da yar uwar sa tsayuwa yayi suka kariso wajen har kasa yarinyar ta tsugunna cikin girmamawa tace “ina wuni” bai amsa gaisuwar nata ba kallo É—aya ya mata ya kawar da kan sa shiru yayi na yan mintoci kafin yace “ina son sanin ina iyayen ku?” “Baban mu ya rasu maman mu kuma tun muna yara ta tafi aiki a makka har yau bata sake dawowa ba” shiru ya sake yi na yan mintoci kafin yace “ina yan uwan maman ku da baban ku?” “maman mu yar kaduna ce yan uwan ta basu nan kano suna chan kaduna bamu san in da suke ba a kaduna su kuma yan uwan baban mu basa son mu ko munje gidan su korin mu suke” kallon Shahram yayi yace “ka kai mace part É—in Ammi kace Auta ta mata abun da ya dace shi kuma namijin ka kai shi part É—in su Omar zan yi magana da Ammi zan wai wai ye su” yana karshen maganar ya juya ya nufi part na shi yana jiyo muryan su suna masa godiya.

Tun daga palo yake jiyo kukan ta har ya kai cikin bedroom É—in frog jump take tana kuka da hawaye sharÉ“a sharÉ“a lokacin guda yaji ta bashi tausayi, wucewa yayi ya zauna a bakin gado yana kallon yadda take frog jump da kyar da kyar,kewaye É—akin take da frog jump har ta kariso ta gaban sa kama dogayen kafofin sa tayi chikin shasshekar kuka ta fara magana “yaya Prince dan Allah kayi hakuri wlh ba zan sake ba na tuba wanna frog jump É—in akoi wahala na gaji bazan iya ba dan Allah kayafe min” hannu ya sanya ya É—agota amma ta kasa miÆ™ewa tashi yayi ya É—aga ta chak ya É—aura ta saman gadon tare da zama gefen ta yana kallon face nata “yau na miki afuwa ne saboda dalili É—aya idan kika sake yimin abun da kika min yau sai na lahira ya fi jin daÉ—i” faÉ—owa tayi saman faffaÉ—ar kirjin sa tana shasshekar kuka tana faÉ—in “amma yaya Prince ba kai kace idan na samu miji zaka min aure ba?” É—ago haÉ“ar ta yayi yace “eh ni nace haka amma ai ba mijin kan hanya nace ki samo ba ko?” hannunta ta zuro ta bayan sa ta kewaye sa da shi tana faÉ—in “to ai ba zan samu wani mijin ba idan a gida ne” yatsa ya É—aura mata a saman bakin ta yana faÉ—in “shiiiii ya isa maganar” “yaya Prince dan Allah…..ba ta kai ga karisa maganar ba ya É—aura hannu sa saman bakin ta yana girgiza mata kai, shiru tayi ta kwantar da kan ta saman kirjin sa. Zame hijabin kan ta yayi ya mai da shi wuyar ta ya fara shafa lallausan bakin gashin kanta shafa bayan sa ta fara yi itama, lokaci guda yayi saurin raba ta da jikin sa yana mamakin how comes yake ji feeling da ta taÉ“a shi? runtse ido yayi na yan mintoci kafin ya sake buÉ—e wa miÆ™ewa yayi a zafafe ya nufi wajen mirror da sauri ta riko hannun sa ta marairaice murya tace “yaya Prince dan Allah ka mai da ni asibiti ina son ganin diyana” kwace hannun sa yayi ya wuce gaban mirror yana faÉ—in “an jima da yanma zamu koma” ya kai karshen maganar dai dai lokacin da ya buÉ—e drawer mirror ya fito da kwalin alluran yana dubawa

To masu karatu sai mun haÉ—u gobe idan mai dukka ya kai mu akoi fa chakwakiya

To yan Duk Karfin Izzata comments section group Brigadier general Safras ne ke magana sako ya iso kunnena irin zagin da kuke min a group ya iso ni to ina son ku buÉ—e kunnenku ku saurare ni idan kuka bari rai na ya É“aci zan wurgo muku bom ya tarwatse ku 

The talent troupe writer’s 

 

Duk Karfin Izzata 

By Star Lady

No comments