Breaking News

Duk Karfin Izzata Book 2 Page 4

Episode 4*

 

KANO

washe gari tun karfe 7 Aunty farida Aunty salma Aunty mardiya suka shiryawa su hiyana ɗakin su da duk wani abun da mace zata buƙata an shirya musu, super market Aunty farida taje tayiwa hiyana sayayyan


kanana kaya masu kyau da tsada Akwati 3 chike da kananan kayan ta kawo mata da kanta ta shirya mata a sip sosai tasake saka Hiyana a gaba tana bata shawara da kuma yadda zasuyi dan su samu su shawo kan Bgs, ba musu hiyana ta bawa Aunty farida goyan baya tare da mata alkawarin zata yi yadda tache ba karamin daɗi Aunty farida ta ji ba sosai ta sake karfafawa Hiyana guiwa tare da mata alkawarin zasu rinƙa waya kuma zata rinƙa taya ta yaki daga nata ɓangaren, Sallama sukayi dan yau zata koma Maiduguri, kuka Hiyana ta farayi dan tana ganin kamar idan Aunty farida ta tafi shike nan Yaya Prince zai kasheta, rarrshin ta Aunty farida ta shiga yi har ta hakura tayi shiru san nan Aunty farida ta tafi

Yau ta kama Monday Hiyana na zaune a ɗakin ta dan tun da aka kawota ko palo bata lekaba saboda tsoron kar ta haɗu da yaya prince, tayi light make up sanye take chikin doguwar rigar abaya baki ta yafa gyalen rigar a kanta, tayi tagumi ta zauna shiru tana tunanin ina diyana ta shiga awani hali take yanzu shin ta chi abinchi kuwa? Tayi nisa chikin tunanin da take sai taji an buga kofar ɗakin nata, wani miguwar faɗuwa gaba taji chikin sauri ta miƙe ta nufi kofar, batare da ta tambayi wanene bane ta murza key ta buɗe kofar wani dum dum taji gaban ta ya faɗi ganin Bgs a tsaye ya juyawa kofar baya ya zura hannu a aljihun kallon sa ta baya ta farayi from head to toe sanye yake chikin wando sojoji 3cuter da farin t-shirt mara nauyi zubawa gashin kan sa ido tayi ya tara ya ɗaure a baya sai sheki gashin yake sauko da blue eyes nata tayi kan wuyar sa, wani bakin lallausan gashi ne kwanche awaje har kusa da farkon bayan sa sai wani fitinannen kamshin yake zubawa kamar anyi ɓarin turare ajikin sa dawo da kallon ta tayi kan ɗamtsen hannun sa dake chike kamar zasu fasa hannun rigar aranta tana faɗin idan yaya prince ya daki mutun da hannun nan tofa wlh ba zai tashi ba chikin sauri ta tsugunna kasa murya na rawa tace

“Yaya prince ina kwana shiru bai amsa ba kuma bai yi wani motsin da zai tabbatar maka da yaji gai suwar ba, tunani ta shigayi na mai mai ta gaisuwar ne ko kuma nayi shiru to idan nayi shiru kuma bai ji gaisuwar da nayi da farko bafa? Idan kuma na mai mai ta zai iya hukun tani kai bari dai nayi shiru ai ya ji fitowa ta bari naga me zai che shiru shiru Almost 5mins tana tsugunne, shi kuma yana tsaye ya bata baya yana kallon palon kasa, shiru shiru Hiyana har ta fara gajiya da tsuguno kafarta ta fara yimata zafi sai wani ash take faÉ—i, shi ko yana tsaye ko motsi bai yi ba

Juyawa yayi ya fara tafiya batare da ya kalli in da take ba sai da ya É—an yi tafiya mai nisa ba tare da ya juyo ba yace “Abba na kiran ki a palon sa yanzu, yana kai karshen maganar ya sauka kasa ya nufi hanyar fita palon kasa cikin sauri Hiyana ta miÆ™e tana kallon sa sosai ta zuba masa blue eyes nata tana kallon yadda yake tafiya, sai da ya fice daga Palon san nan ta sauke ajiyar zuchiya a file ta fara magana “kai gaskiya yaya prince yana da kyau sosai Ni wlh ma gashin kan sa na burgeni ga hannun nan na sa shima burgeni yake sosai, É—akin ta ta koma ta É—auki hijabi babba har kasa ta sanya san nan ta fito ta sauko kasa ta fice daga palon ta nufi palon Abba

A bakin kofar shiga part É—in Abba ta samu Bgs tsaye yana latsa waya, tunani ta shigayi to me ya tsayar da shi kuma a nan? Karisowa tayi wajen da yake ta sake sugunnawa tace “yaya prince ina kwana, ba tare da ya É—ago da fuskar sa daga kan wayar tasa ba ya daka mata wani mugun tsawa chike da izza yace “ke Ni zaki tsayar ina jiran ki!!? Chike da tsoro da karyewar zuchiya murya sai kerma yake tace “kayi hakuri yaya prince ban san Ni ka ke jira bane, dogon tsaki yaja tare da shigewa chikin part na Abba chikin sauri ta miÆ™e tabi bayan sa

Gaba É—aya family sun haÉ—u a table É—in chin abinchi

Abba na ganin Bgs da Hiyana sun shigo a tare ya fara murmushi yana faÉ—in “haka nake son ganin ku kowa ya shigomin shi da matar sa a tare shi yasa nache kuzo a tare, wani kululun É“akin chiki Bgs yaji tazo masa har wuya jiyake kamar ya shake yarinyar nan ta mutu kowa ya huta wai ma ni ban ga abu da ya sanya Abba yake son dan gan tani da yarinyar nan ba

karisa wa wajen Table É—in su kayi kujerar kusa da Aryan Bgs yaje ya zauna tsayuwa Hiyana tayi tama kasa zama dan tsoro, sai kallon su Zahra take É—aya bayan É—aya kowache tana zaune kusa da mijin ta ba karamin kyau hakan ya mata ba ji tayi itama tana bukatar zama kusa da mijin ta

hannu Abba yasa ya mata nuni da kujerar dake gefen Bgs É—in yana faÉ—in “zo ki zauna kusa da mijin ki, jiki ta har rawa yake saboda tsoro gaba É—aya palon sunyi shiru suna kallon ta ita kuwa zulaihat kallon Bgs kawai take tana yaba kyan sa chike da É“achin rai Bgs ya miÆ™e yana faÉ—in “Abba ka dai na min hakan bana so! No need ma na ji dalilin da ya sanya ka kiramu na fasa yin 3 month É—in yau jirgina zai É—aga zuwa London” tun da ya fara magana gaba É—aya family suka nitsu suna kallon sa yana kai karshen maganar ya juya zai fita chikin sanyin murya Ammi tace “Prince dawo ka zauna a sukwane Bgs ya juyo dan Ammi bata taÉ“a yi masa magana da sanyin murya haka ba kuma bata taÉ“a kiran sunan saba sai dai tace masa kai, lallai yau dole nayi abun da kike so my Ammi nan take yaji zuchiyar sa tayi sanyi juyawa yayi ya koma kujerar da ya tashi ya zauna, shi dai Aryan duk wan nan abun da ake bai ma san ana yi ba dan kwata kwata hankali sa baya tare dasu ya sunguyar da kansa kasa da alama tunani yake

“Hiyana zo ki zauna kusa da mijin ki chewar Ammi chikin rawar murya hiyana tace “Ammi ni bana jin yinwa zan iya komawa É—aki? Gaba É—aya su Abba sai da suka tausaya mata ban da zulaihat da Aunty amarya dake ta jin daÉ—i nuni da hannu Abba yayi mata akan tazo, ba musu ta karisa kusa da shi zata tsugunna yayi saurin dakatar da ita tare da kamo hannun ta ya zaunar da ita a saman kujerar dake kusa dashi “Abba wai me yasa ka kiramu ne chewar Yusuf dake zaune kusa da Baby Lamrat nashi, gyaran murya Abba yayi san nan ya fara magana

“Daga yau idan ba nawa matan ba karwan da ya sake zuwamin palo chin abinchin kowa matar sa ta rinÆ™a kai masa É—akin sa, da sauri Yaya Ahmad yace “Abba ni da Umar da Haidar fa “eh ku ma ai na kusa yin naku bikin amma kafin nan kurinka zama a É—akin ku mai Aiki tana kawo muku” Umar yayi sauri chewa “Abba dan girman Allah karka yimana irin Auren da kayiwa su yaya prince kabari mu samo matan m.. bai karisa maganar ba yayi shiru sakama kon wani mugun kallo da Bgs ya wurga masa dariya ne yaso kub chewa Zahra Amma sai tayi saurin damme wa hakan ya haifar mata da tari, tari take sosai chikin sauri Khalid ya É—auko ruwan dake gaban Abba ya fara bata abaki yana faÉ—in “sorry my wife yana É—an bubbuga mata baya

Wani kunya Ammi taji ya lullɓeta ji take kamar ta make Khalid, shi ko Abba sai murnushi yake ba karamin daɗi yaji ba ganin yadda Khalid ke kula masa da autar sa

wani dogon numfashi yaya Aryan yaja tare da miÆ™ewa yace “Abba zan koma Maiduguri an jima amma a yau zan dawo, bai jira amsar Abba ba ya fice da sauri saboda harara da Aunty Amarya ke wurga masa, miÆ™ewa Bgs yayi ya nufi hanyar fita “Hiyana tashi kije ki shiryawa mijin ki breakfast nashi ki kai masa É—aki chewar Abba yayi maganar yana kallon Hiyana kamar zatayi kuka haka ta miÆ™e jiki ba kwari ta bi bayan Bgs chikin fushi da É“achin rai Aunty Amarya ta miÆ™e ta bar palon

Kai tsaye É—akin ta ta nufa sauri take sosai tana shiga ta É—auko wayar ta dake saman drawar gefen gadon ta shiga contact ta fara kiran layin hajj sadiya bugu É—aya Hajj sadiya ta É—aka babu ko sallama Aunty amarya ta fara magana “Hajj sadiya ina kike? Daga É—ayan É“angaren Hajj sadiya tace “me kuma ki ke nema na yanzu ba da kin che kekam kin tuba ba dan kawai É—anki É—aya ya rasu “dan Allah Hajj sadiya ki dai na wan nan magana ai lokachin gani nake kamar ni che nayi sanadiyar mutuwar tasa saboda kinga mumukasa gagarabadau ya yiwa Ahmad asiri to kingani kuma sanadiyyar rashin lfy Ahmad Aiman ya fara samun matsala kuma sanadiyar jin an che Ahmad ya rasune yasa zuchiyar Aiman É—in ta buga ya mutu idan kikayi lissafin zaki ga kamar ni che na kashe É—a na da hannu na “aa Hajj Hajara ba wan nan magana ba ke kika kashe Aiman ba lokachin sane kawai yayi kawai idan zaki tashi ki san me kike gwara ki tashi ki samu ki kama gidan ki a hannun ki dan yanzu fa ba’a zama motsawa ake ta ko ina” “to Hajj sadiya naji yan zu dai ni wlh ko 20m zai iya badawa in dai za’a min maganin ranan wajen Aishan nan domin suna neman haukatamin yaro “wai wasu yara kuma bayan an riga an gama Aiki” “aa Hajj sadiya ai iya diyana kawai Aikin ya kama ita hiyana wlh ko chiwon kai bata yiba haka itama karamar ko chiwon kai bata yiba É—an gara Lamrat maganin ya kayar da itama kuma har yanzu tana cikin chiwo amma fa ba wani sosai bane” “to yanzu dai kin ga gagarabadau aikin farida yake yi idan ya gama sai mu sake yi masa maganar yaran muji me zai che “to shike nan Hajj sadiya pls ki kara himma ya maganar zulaihat kuma? “Karki damu da zanchen zulaihat na kusa kammala komai yanzu dai ki san yadda zaki rinÆ™a haÉ—a zulaihat da shi Safras É—in saboda ta hakane maganin zai fi yin Aiki “tab lallai Hajj sadiya wlh baki san halin Safras bane bashi da kirki ba wace ta isa ta shiga part nashi kuma shima baya shiga part na kowa a gidan nan sai part na Abba da uwar sa sai kuma Aryan shi kenan “to Hajj Hajara in dai hakane mu gwada tura zulaihat taje part nashi a matsayin yar Aikin da zata rinÆ™a yiwa wan chan shegiyar matar tasa Aiki kinga daga nan zamu samu abun da muke so “eh hakane wlh hajj sadiya kin kawo shawara haka ko za’ayi barima naje tun yanzu na shirya hakan, bari na samu zulaihat na faÉ—a mata yadda zamuyi kin gama chikin ruwa sanyi zulaihat zata chi uban yarinyar” wani dariyar mugun ta Hajj sadiya tayi kafin tace “kai kawata shiyasa nake bala’i son ki “ni ma Ai ina bala’i son ki hajj sadiya domin duk wata matsala da na shiga ke kaÉ—ai kike bani mafita yanzu dai bari muje mu fara shiri akan hakan, daga nan sukayi sallama Aunty amarya ta ajiye wayar ta miÆ™e sai murna take ta nufi waje

Washe gari

Amrat che kwanche saman katafaren gadon yaya Fahad sai juyi take tana murkusoso ta dafe chikin ta da hannu É—aya wasu siraran hawaye masu É—umin gaske ne suke bin gefe da gefen kumatun ta Takai Almost 11mins a awan nan yanayin

Turo kofar toilet Fahad yayi ya fito É—aure da towel fari tas mai laushi da kyau a Æ™ugun sa gashin kansa sai É—igar da ruwa yake alamar wanka yayi, gaban mirrow ya nufa batare da ya kalli in da Amrat take ba yace “ke jeki fitarmin da kayan set É—aya” shiru shiru Amrat bata amsa ba dan bazata iya magana ba jin kuka kasa kasa ne yasa Fahad ya É—an waigo ganin halin da take chiki ne yasa shi ajiye perfume dake hannu sa da sauri ya karisa gaban gadon yana faÉ—in “ke lfy kike kuwa? Ganin ta kasa amsa masa ne yasa ya haye kan gado tare da sa hannu ya riko hannun ta dake dafe da chikin nata chikin sanyin murya yace “chikin kine ke miki chiwo? Shiru Amrat bata amsa ba, addu’a ya fara karan to mata kamar haka “*ya hayyu ya kayyumu bi rahmatika astagisu aslili shanin kullahu wala takil illa nafsi É—ar fata ain wa laila ahdin ninan nas* yana kai karshen Addu’ar ya tofa a hannun sa chikin nitsuwa ya kai hannun nasa kan maran ta da nufin ya shafa mata addu’a wani irin shock yaji lokachin da hannu sa ya taÉ“a lallau san fatar marar ta, da sauri ya zame hannun sa yana kallon face nata, ba Æ™aramin kyau ta masa ba mu samman idan chikin nata ya murÉ—a yadda take tsuke bakin nata ba karamin kyau hakan yake masa ba ya shagala da kallon ta sai gani yayi tayi wani miÆ™a sai kuma ta saki ji ta É—auke diff kamar an É—auke wutan nepa
Chiki sauri yasa hannu yana É—an shafa kumatun ta yana kiran sunan ta “Amrat Amrat” shiru bata ko motsi hannun sa ya É—ora saman kirjin ta, da sauri ya É—auke hannun nasa ganin alamar suma tayi ne yasa ya kwanto da kan sa dai dai fuskar ta a hankali ya É—an girgiza kan nashi ruwan da ya wanke gashin kan nashi ya zuba mata a fuska kamar yayyafi dogon numfashi taja tare da sauke nauyayyar ajiyar zuchiya Slowly ta buÉ—e idon ta a kan face nashi domin kuwa fiskar sa na dai dai sai tin tata fiskar ya zuba mata ido yana kallon irin kyawun halittar da Allah ya mata

Da sauri ta mai da idon ta ta rufe kasa kasa yace “chikin naki ya dai na chiwo ko? Da kyar ta iya buÉ—e É—an Æ™aramin bakin ta chike da shagoÉ“a tace “Allah yaya Fahad bai dai na ba yana min amma ya rage ba.. ba ta kai karshen maganar ba sai jin fuskar sa tayi akan nata ya haÉ—e fuskokin su waje guda yana kallon idon ta dake rintse wani irin yana yake ji yana shigar sa wadda shi kansa ba zai iya misilta wani irin yana yi yake chiki ba, chikin dashewar murya yace “in baki magani ne? Batare da ta buÉ—e ido ba chikin sauri tace “Eh yaya Fahad dan Allah ka bani nasha ko Allah zai sa chiki na ya dai na chiwo “kin shirya an san maganin nan kuwa? “Eh yaya Fahad wlh na shirya “to idan dai kin shirya buÉ—e idon ki dan maganin baa bawa mai rufeffen ido” tun bai kai karshen maganar ba ta waro idon ta chikin nashi, murmushin gefen fuska ya saki tare da matso da bakin sa dai dai kan tata har bakin nasu na gogan na juna wani irin yana yake ji ji yake gaba É—aya tsikar jikin sa na tashi kasa kasa yace “ashe da gaske kina son ganin first shikarun ki nawa yanzu “13 years nake yanzu ta bashi amsa tana mai da kallon ta kan É—an karamin red lips nashi

“To kallon me kuma kike wa lips na ko dai ya miki kyau ne? Chikin sauri ta kawar da idon ta gashi ba halin ta rufe ido kar yache ba zai bata magani ba “eh mana yaya Fahad bakin ka na da kyau sosai” murmushi gefen fuska ya saki kafin yace “to in baki ne? “Eh yaya Fahad idan zamuyi chanji ina son wlh kabani naka in baka nawa” bata gama rufe baki ba ya haÉ—e bakin su waje guda a hankali yake kissing lip nata na kasa mutuwar kwan che Amrat tayi gaba É—aya jin wani sabon yanayi tayi ji take kamar ba ita ba runtse ido tayi ta kame jikin ta waje guda

Fahad kuwa jin sa yake a sabuwar suniya sai wani numfashi yake fitar wa da kyar da kyar

Almost 10mins yaya Fahad na kissing É—in amaryar sa a hankali ya zame bakin sa daga nata yana kallon face nata da sauri ya yunkura zai mike sai kuma ya dawo a sukwane sakama kon towel dake jikin sa ya kwanche, rumfa ya mata da faffaÉ—ar kirji sa da kyar ya iya buÉ—e baki ya fara magana muryan sa har sarkewa yake “girma ne yazo miki kuma gashi na kin É“atamin bet shit, ki rufe idon ki idan na shiga dressing room sai ki tashi ki shiga toilet ki gyara jikin ki ki dawo ki chire bet shit É—in ki shin fiÉ—a wani kinji ko? Kai ta gyaÉ—a masa tare da chewa “to”

A hankali ya yunkura tare da chafko towel nashi da sauri ya karisa miƙewa ya nufi dressing room nashi

After 15mins

Amrat ta fito daga toilet É—aure da towel a kirjin ta wadda ya sauko har guiwar ta kamar zatayi kuka ta kariso tsakiyar É—akin zaune a bakin gado ta samesa yana latsa waya jin fitowar ta ne yasa ya É—ago ido yana kallon ta

“Lfy Amrat na gan ki a birkiche haka? “Yaya Fahad wlh jini na gani a jikina kuma na wanke amma ya sake fitowa” kallon ta Fahad ya shigayi from head to toe ya fahimci Amrat bata san komai ba dan haka sai ya ajiye wayar sa a saman drawer ya miÆ™e ya nufi in da su Aunty farida suka shiryawa amrat É—in kayan ta walldrop É—in ya buÉ—e ya zaro pant É—aya daga chikin san nan ya buÉ—e É—ayan É“angaren ya shiga dubawa sosai ya wasa kayan dake chiki gaba É—aya chan kasan kayan ya ga Always a jere, É—auko leda É—aya yayi ya koma bakin gadon sa ya zauna ajiye pant É—in yayi a gefe san nan ya buÉ—e ledar Always É—in ya zaro É—aya ya sanya mata a chikin pant É—in ya mika mata tare da faÉ—in “ansa kije kisa sai kizo na koyamiki yadda akeyi lokachin period” ganin hakan yasa ta fahimci abun da yaya Fahad ke nufi sai ta sunkuyar da kai kasa saboda kunya tama kasa ko motsawa daga wajen

Ganin haka yasa Fahad ya miÆ™e ya nufeta hannu yasa ya É—ago haÉ“arta runtse ido tayi tana tsuke baki, bai san san da ya saki wani cool murmushi ba “kunyata kike jine? Shiru tayi bata che masa ko mai ba sakin haÉ“ar tata yayi ya kama hannun ta ya sanya mata pant É—in a chiki tare da shafa fuskan ta da É—ayan hannun sa yana faÉ—in “to amma kunyar taki zai barki ki iya shiga toilet É—in ko? Ko dai shima toilet É—in sai na kai ki da kai na”? Jin hakan yasa Amrat ta kwasa da gudu ta koma chikin toilet É—in yar dariya yaya Fahad yayi wadda yasa wushiryar dake tsakanin fararen hakoran sa na gaba ta bayyana

Juyawa yayi ya koma gaban gadon ya sa hannu ya yaye bet shit É—in dake shinfiÉ—e a gadon ya nufi wajen ajiye kayan wanki ya ajiye san nan ya É—auko wani bet shit É—in ya shinfiÉ—a ya haye gadon ya kwanta tare da jawo wayarsa ya cigaba da latsawa

Masu karatu sai mun hadu gobe idan mai dukka ya kaimu

 

NEW TEAM
THE TALENT TROUPE WRITER’

*LITTATTAFAN SUNE KAMAR HAKA*


*1,DUK ƘARFIN IZZATA*
by(Star Lady)

*2,GIDAN AUNTY*
by(mss lee)

*3,SARKI SAMEER*
by(xeemat….love)

*4, JINI DAYA*
by(mrs bbk)

*STAR LADY*4

The Talent Troupe Writer’s 

*DUK ƘARFIN IZZATA*

Story And Written
⬇️
*Star lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

No comments