Breaking News

Gidan Uncle 61

Miqewa tayi daqyar ta nufi sama tace “inajin marata tana ciwo kwana biyunnan wlh jiya naso zuwa asibiti kuma sai na manta ban fadawa Bloody ba saidai idan ya dawo muje” tana mgn tana hawa sama wani mugun kallo Salma tabita dashi a fili tace “saura qiris”


ajiye Shurafah tayi ta tashi da sauri ta nufi dinning din tana dube² tana waiwaye na rashin gsky ta bude warmer Allah ya taimaketa kuwa ta bude ta farfesun naman ragon daya wadatu da kayan qamshi sai qamshi yakeyi ita kanta saida ta hadi yawu ta ta kwanto qullin maganin a habar zaninta ta kunce ta barbada a cikin farfesun ta sanya cokali ta juya tayi maza ta dauke cokalin ta daureshi da maganin a zaninta ta koma ta zauna ta dauki Shurafah taci gaba dayi mata wasa daidai lkcn Umaimah ta sauko dauke da waya a kunnenta ta zauna miqewa Salma tayi tace “bari na tafi naga mijinki ya kusa dawowa kada yazo ya ritsani anan yawwa don Allah wata alfarma kada ki fada masa na shigo wlh nasan rashin mutunci zaiyi min saboda kwanakin baya nace masa inason shigowa yace karna sake na shigo gurinki na dora miki damuwa”

 

Murmushi tayi kawai ita kuma Salma ta fita ta nufi part dinta tana shiga ta fara tsallen murna wannan tarkon ya danu saura na gaba.
Kwanciya tayi ba mgnr sallah ita kuwa Umaimah tana fita ta shimfida sallaya tayi sallar magaruba taci gaba da azkar dinta tana zaune ya shigo ta bayanta yabi ya rungumeta yace “ nayi missing dinki bloody bari nayi sallah yau akwai rawar shaku-shaku a gdannan”

 

Batayi masa mgn ba ya miqe da sauri ya haye sama ya fada bathroom yayi wanka ya dauro alwala ya fita zuwa masallaci saida yayi sallar Isha sannan ya dawo gdan lkcn tana sama miqewa yayi ya haura ya tarar da ita a kwance tana dafe da cikinta ya zauna kusa da ita ya dora hanunsa saman cikinta yaji yanda ya dunqule guri daya yayi murmushi yace “babyna ya kusa zuwa duniya” murmushi qarfin hali tayi tace “tun jiya nake zubar da wani ruwa na kira Hajiya na fada mata tace zaqine”

 

Shafa kansa yayi yace “ nima na fadawa Dr Saleem yacemin wai dama ana samun haka alamun haihuwa ta matsone kinga yau ma na biya wellcare na siyo wasu kayan babyn yarona lafiyayye wlh na matsu yazo duniya nima na samu aboki” miqewa yayi yace bari naci abinci na dawo muyi hira da son dina” daga masa kai tayi ya bude qofar suka fita shida Shurafah ya zuba vegetable rice din ya zuba tomatoes soup din yanaci yana bawa Shurafah yaci sosai ha ture ya sake bude warmer din farfesun ya lumshe idonsa saboda qamshin daya daki hancinsa ya janyo ya fara zubawa a wani flat din ya faraci yanajin dadinsa sosai yaci da kirki kuwa ya kora da lemon abarbar da tayi masa yayi gyatsa yayi hamdala ya koma parlour ya kwanta da Shurafah a jikinsa saida yaga yarinyar tayi bacci sannan ya miqe ya shiga dakin ya kwantar da ita lkcn Umaimah tayi bacci yayo brush ya dawo ya kwanta a kusa da ita ya fara shafa cikinta tare da dora bakinsa akan nata.

 

Bude idonta tayi akansa ta janye kadan tace “ don Allah Bloody kayimin hqr ka kyaleni wlh da gaske marata ciwo takeyi” murmushi yayi yace “shikenan na qyaleki nasan ba laifinki bane Son dinane ya takura miki” da haka bacci ya sake dauketa inda shikuma yaji kamar ana mintsininshi ya miqe daidai lkcn da ciwo yaci qarfin Umaimah ta tashi a firgice ta riqoshi ya juyo zuciyarsa na tafasa yana furta Innanillahi wa innah ilaihir raji’un yace “ me mene Bloodyna bata iya bashi amsa ba yaji kansa yayi wani mugun sarawa ya miqe kamar robbot ya bude qofar ya fita ya shiga dakinsa ya dauki memo dinsa ya sanya biro ya rubuta wani abu dashi kansa besan meye ba ya fita ya koma ya bude dakin Umaiman yana shiga ya ganta a durqushe tana ta murqususun azaba ta dago daqyar tace “wayyoh abu Shurafah zan mutu marata bayana” abinda mamaki kawai sai taji ya rufeta da bala’i yana cewa “ke wlh kin cika raki kanki aka fara haihuwane da zaki isheni to ubanme zanyi miki” yana fadin haka ya cillah mata takardar yace “bazan iya cigaba da zama dake ba kije ki auri wani kici gana da rayuwa dashi Salma na tsaneki kuma na sakeki” dagowa tayi da sauri ta yunqura zata miqe tace “kakka sakeni Abu Shurafah ni ka saka me nayi maka wayyoh bayana Hameed ka taimakeni ka kaini asibiti zan iya mutuwa wlh kabar batun wasa”

 

Bai tsaya ya gamajin abinda zatace ba kai tsaye bangaren Salma ya nufa ya bude ya shiga ya shaqi wani sihirtaccen qamshi mara dadi yaji kansa ya qara bada dam ya dafe da sauri yana girgiza shi ko Allah bakinsa ya kulle ya kasa ambato Salma dake fitowa daga kitchen ta nufoshi da sauri tana murmushi tace.

 

“Hmn Hameed kenan ai dama nasan zakazo yau zamu raba raini ni dakai bana taba sanya abu a gabana na kasa yin nasara nice da nasara tana fadin haka tana shigewa jikinsa ya qanqameta yace “bloody please taimakeni Umaimah penis dina zata tsinke” sosai taji ciwon yanda yake kiranta da Umaimah amma saboda yanda takejin burarsa na gugar bayanta bata iya yi masa musu ba ta fara balle bottle din rigarsa ta cire masa ita tsaf ya zuba mata ido sai hawaye yake zubarwa gaba daya Umaimah yake gani a gabansa ya miqe ta cire masa wandon gabanta ba qaramin faduwa yayi ba ganin yanda mood dinsa ta miqe qam tsayinta da kaurinta yayi mugun burgeta lallai batayi zaben tumun dare ba zataji dadi yau.

 

Kamota ya kumayi ya matseta ya sanya dukkannin qarfinsa ya keta rigar jikinta dama ko pant babu a jikinta vulvo dinta ya cika da gashi har wani curewa yakeyi amma hankalinsa ya gushi Umaimah kawai yake gani ya damqi nononta yace “ nononki ya ya koma haka bloody” kama manhood dinsa tayi taja da sauri ya dagata cak ya nufi dakin nasa da ita ya cillata gadon ya bita ya turmushe ko arzikin wasa bata samu ba ya barata ya fara tura qatuwar Penis dinsa gabanta da yake a bushe qwaraf gashi ta qara da matsi ta waje ciki fanko ya rinqa danna Mata da iyakar qarfinsa jikinsa sai bari yakeyi wani ihu ta saki saboda yanda ya shigeta kamar zai barata biyu ya sakar mata dukkan nauyinsa ya fara bata wuta Salma ihu kawai takeyi tana roqonsa ya bari ta tuba bazata iyaba amma Ina bataga wani sauqi ba sake danna mata yakeyi har maqogaronta tana kuka tana ihu tana kakarin amai amma ko ajikinsa baimasan wainar da ake toyawa ba shi baimasan a inda kansa yake ba shidai yasan ba dadi yakeji ba fadi yake “wayyoh burata bloody yau babu dadi meye ya budeki haka wayyoh Allah wannan ba gindin Umaimah na bane me ruwa me dadi wlh ba gindinki bane wannan….” Surutu yake na azaba amma saboda masifar tsafin dake cinsa ya kasa dainawa na taqaice muku bayani saida Salma ta Suma so hudu azaba na farfado da ita kuma yaci gaba da gashi baiko dagata ba tunda ya fara.

 

Kuka Umaimah takeyi tana kiran sunan Allah da taimakon ubangiji ciwon yadan lafa mata ta dauki takardar ta bude taga yayi rubutu kamar haka.
_“Ni Abdulhameed Adam Hameed Shuwa na saki matata Umaimah saki biyu batare da wani dalili ba_ …..”

 

Mararta ce ta kuma kartawa cikin tashin hankali ta saki wani kuka me ciwo tana furta “ya hayyu ya qayyumu biramatuka astagisu Innanillahi wa innah ilaihir raji’un Allahummah ajjirni fi musibati wa’akalifni khairin minha Allah na tuba gareka Allah ka yafemin wannan qaddara ta isheni haka Allah me nayiwa mijina ya yanke shawarar rabuwa dani……” Miqewa tayi a duqe ta lalubo wayarta da taketa ring ta danna ta kara a kunnenta ta sake sakin kuka tace “Hajiya ki taimakeni zan mutu Abdulhameed ya sakeni Hajiya…” wani uban salati Hajiya ta doka ta diro daga gadon jikinta na bari dadi ya riqeta da sauri yace.

 

“Meye haka Zulaiha” kuka ta saka ta dora hanu aka tace “gabana yaketa faduwa dana rintse idona sai hoton Umaimah shine na kirata take fadamin Abdulhameed ya saketa mukam munga ta kanmu me mukayiwa ubangiji ne yake ta jarabtar mu akan Abdulhameed” bata jira amsar Daddy ba tayi waje da gudu ta nufi dakinta ta fito shima ya fito suka shiga mota a mugun guje suka nufi unguwar Tudun Yola sukayi horn megadi ya leqo ya gansu ya bude musu tun kafin Daddy ya gama yin parking Hajiya ta bude motar ta nufi bangaren Umaimah a guje har tana faduwa ta shiga ta haura saman ta banka dakinta ta shiga Daddy ya rufa mata baya yanda sukaga Umaiman kwance male male cikin zaqin haihuwa yayi mugun gigitasu Daddy baisan sanda ya cacumeta yayi waje da ita ba tana wani irin nishi ita kuma Hajiya ta dauki Shurafah suka koma mota megadi ne ya qaraso Daddy yace “mal Ibrahim megidan bayanan ne?” Shafa kansa yayi yace “yananan dazu kafin na kwanta naga ya fito daga bangaren Hajiya babba ya nufi bangare Hajiya qarama”

 

Bai sake bi takansa ba ya shiga yaja motar suka fita daga unguwar suka nufi asibiti tun a hanya ya kira Dr Saleem ya fada masa shima ya fito ya nufi asibitin suna zuwa aka shiga da ita labour room haka ta kusa kwana tana wahala kafin Allah ya kawo haihuwar ta sullubo qaton danta namiji me mugun kama da ubansa amma shi farin Hajiya ya dauko……

 

 

 

*UMMUH HAIRAN CE….* ✍
[1/30, 8:41 PM] UMMUH HAIRAN CE…✍: *GU*

 

 

 

 

 

 

 

 

No comments