Breaking News

Hariji Book 1 Page 5-6

Free page 5&6

*Alheri writers Asso.*

By…Oum Aphnan

“Haba belloti ko ɗan so ɗaya mana…”
Hankaɗata kan gadon dake tsakar ɗakin




fyalle ɗaya yayi ,tafaɗa a kwance ,shikuma ya sassauta zariyar wandonsa ,yaje ya nitsa hannunsa akan gindinta yina lailayawa ,wani ruwan sha’awa ya fara tsatstsafowa ,lumshe ido tayi ,tana sosa dandanƙan gashin kanta da ƙila yayi wata ba’a tsefe ba.
Zururrurrr
Ya jefa tsuliyarsa cikin durinta ya fara zuba mata sukuwa ,cakakal cakal cakal!
Saidai tsaki taja ,yina zuba mata jelarsa a ciki tana ƙunƙunai

“Haba bello ,haba ,wannan wani irin wulaƙancine,in baka jinyi kawai ka zaremun a jiki in haƙura…amma ji gindi laushi tuɓus kamar lagwani!…haba!”

Ƙaimi ya ƙara yina zillo “shikenan uwalele zan maki mai daɗi ,aike ɗin tawace …”

Bugun ƙofar ɗakin ya sashi kwantawa a cikinta ,tareda jan almurin tsaki .
Shiru sukayi ,ba mai magana a cikinsu ,saidai ma ita da take mutsu mutsu da cinyoyinta ,alamar tana mommotsa gindinsa a cikin ramin durinta…

Daƙarfin gaske aka ƙara dukan ƙofar
“Wai dan allah waye yike ƙoƙarin ƙure mana daɗi?”
“To ƴar gidan taƙi zama ɗan buɗe ,ƙofar nazo tafiya da mijina,na aza dai kwanana ne ,amma saboda zalunci ya biyoki kuna mun satan kwana ,allah ya isah!!!”

“Ke hausi ki bar gidannan na faɗa maki, don wallahi akan gindin belloti zan iya faɗa da kowa,kema kiyi ƙwacen kwanan nawa ,in yazo gidanki inkin isa ,banxa shashasha ,me jaraban tsiya…”

“Eh naji jaraban ,nagode allah da ban zama harija ba…adai sako mun miji mu tafi…bello…bello zo muje”

Damtse mata baki yayi ya cigaba da sukuwa ,bayason su cigaba da faɗan da sukeyi saboda tunowa kawai da ruwan gindin hausi da yayi a take yaji almurar sha’awarsa tana motsawa,gindinsa na ƙarfi tana murɗewa ,gamida fiddo wasu irin jijiyoyi ciccike da ruwan maniyy

Nitsuwa tayi tana kar6an ruwan lagwadan da yike tsirto mata a lokaci ɗaya yina sossoka mata sirinjin daɗi

“Bello ka fito ko in tara maku jama’a”
Cikin muryar wacce ke cikin shaawa take magana

“To er baƙinciki madaran ne bakiso ayi mun ɓarinsa ko yaya…kije yanzu zan turo maki shi jarababba”

**

Tunda ummi ta koma gida taƙi kula kowa har ummanta,ita sam ta kasa gane laifin waye a tsakanin iyayenta ko kuma su?
Abbanta bai damu da basu abinci ba,kansa da cikinsa kaɗai ya sani ,su kuma kowa shi ke cida kansa a cikin gidan,to rashin ƙana’a ya sa yayyinta biyewa mazan kwararo su ƙwaƙulesu su siya masu abinci,…shiyasa ƴan layi suka saka masu *Karuwan Layi* suna kuwa ya bisu ,hajara da uwale ,ita kenan allah ya tsare itakuma ga nata irin qaddarar

Ko me zai biyo baya ohooo!

*Littafin kuɗi ,in kinshirya biya ,regular #200 vip #400 ta nan 7782217014,mohammed hassana ,fcmb bank….ko katin mtn ta wannan number 09065990265,in baki shirya biyaba karki biyoni plxxx*

***
Yau saura kwana biyu a shiga *kotu* kuma dukda ummi zaman doya da manja sukeyi tsakaninta da en gidan gaisuwa amma ,a hakan *Hajara keken maza* yau ta nemi chamber ɗin wani private lawyer da akace ya san kan aikinsa ,tanason taje ta nemesa asan ynda za’ayi yabiwa ƙanwarta haƙƙinta….

***
“On my way to Abuja son…amma yanzu gani a hanyar suleja ,zan tsaya gidan wani abokina,ka haɗamun dishes kar ka bar matan nan susan ina gari…
*Justice Kabir Ahlan me-lafiya* kenan ,Alƙalin Alƙalai na federal high coart Abuja, wanda akafi yiwa laƙabi da *ƙuliya*

 

*kina zagina Allah ya isah matan Aure zallah*
_Typing ✍_

 

*HARIJI*
(Original Romantic love story)

No comments