Breaking News

Rainon Soja 17

 *🕊️RAINON SOJA🕊️*

*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.*





               Page 17

______________________

*Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ta sayi littafin ba kar ta karanta mun idan ta karanta ban yafe ba😭...ga masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number na sama ƴan Niger katin Artel 500f.*


Morning update🕊️________________________


Amma ai bakya yi a banza don nasan yana kwasar harka ko nawa ne zai baki ba tare da yayi wani tunani ba ...Don Daɗin ki Nasreen na daban ne . Yana maganan yana wani sauke huci kamar kumurci . Gaskiya har abada ba zan manta da kai ba Chawai kayi mun abun da ba kowa zai mun ba ....Nasreen tana furta zancen tare da kama Hajiyar Dadin sa tana murzata cikin salo tana wani irin lumshe ido tare da jan nishi tamkar mai naƙuda...Shi kam tsaye yayi sangalgal yana ƙara miƙar mata da banana yana Faɗin “Ashhhhhhhushhhh ”. Ɗago idanun ta tayi wanda suke ɗauke da zallar sha'awa tana kallon chawai ɗaga mata gira yayi yana ƙarƙada mata Hajiyar Dadin nasa tare da kai hannun sa yana ɗaurawa bisa kan Nasreen dake sama da rigar jikin ta tana matsawa kusa da Shi sosai tare da Manna 🍌 sa tsakiyar Breast ɗin ta tana haɗe su guri guda tare da matse su ....Wani irin kyarma ya fara yana shafa kan ta tare da Wani irin maganganu wanda bata Fahimtar sa don gaba ɗaya ya fara ficewa daga Hayyacin sa .  Kusan mintuna uku tana Aikin gogan nonon ta tsakani tana murza Joystick ɗin sa son ranta . Ganin yanda Abun yayi sangalgal tana wani cika da girma ta kumbura yasa ta fahimtar ta ko ina a burkice yake yana gab da fara Ambaliyya.....miƙewa tayi tsaye tana jingina bayan ta da bango tare da ɗaga ƙafarta ɗaya sama tana ware masa sosai yana zura Joystick ɗin sa tare da Sakin wani irin ihu yana zillo tamkar wanda ake tsikaransa yana zabura tare da fara cin ta ta ciki . Wayy...Wayyo Nasreen Daɗi aaaahh Ashhhh,saurin saka hannun ta tayi tana rufe masa baki tare da Cigaba da ware ƙafarta tana jin yanda yake danna mata ciki yana Kyarma gumi na sauko masa babu abun da kake ji sai nishin su sai kuma ƙaran Aika aikan da suke yi ....Ji kake fat-fat-fat! 


**

Kuka sosai Ma'eesha ke yi tana cin Indomie ɗin tare da satan kallon Aliyu da ya kafe ta da ido yana kallon ta tamkar ba kuka take yi ba dariya take yi.  Don ko a jikin sa bata ga Alamar tausayi ko damuwa ga Hawayen da take zubdawa ba . Ɗagowa tayi tana masa ƙurrriiii tare da tunanin Wannan anya yana da imani? Ko da yake ance dama Sojoji basa da imani yau na yarda da hakan don Uncle Aliyu mugu ne sam bashi da Tausayi na ”. Ta furta zancen a zuciya tana cigaba da Hawayen ta . Wayyo Uncle Na gaji wallahi na ƙoshi zan mutu ciki na zaya fashe fa?. Ta ƙare maganan tana ƙara sakin kuka tare da kallon indomien tana kallon fuskar Aliyu . A miskilance ya motsa laɓɓan sa tare da sauke manyan idanun sa a fuskar ta . Ci gaba da ci yau sai kin cinye shi duka , sannan ki ƙara girka wani har sai naji yayi daɗi sannan zan rabu dake.  Kallon sa tayi cike da wauta ta furta “ Uncle Haidar, Mami ta faɗa mun wai kana Sona sosai amma da gaske ne ?. Ƙafe ta yayi da Lulun idanun sa na yan sakanni kana kaman daga sama taji Muryar sa yana cewa“ Ta shi kije ki girka wani ”. Cike da farin ciki tana washe baki ta miƙe tare da goge hawayen fuskar ta . Wannan Ragowar wa zan ba?. Wane kuwa zai iya ci ai sai ke , wa zai ci wannan haukar ko ki zubar duka kya ta shafa. 


Sum-sum-sum ta wuce shi tana nufar kitchen ɗin ba tare da ta ƙara waiwayon sa ba . 


Bayan shigar ta kitchen kuwa zama tayi bisa Kujera tana Kallon kayan tare da rafka uban tagumi tana tunanin ta yaya yanzu zatayi girki mai dadi . Kusan mintuna biyar tana tunani kana ta miƙe tana fara yin komai a hankali cike da saka basira . Maggi kaɗan ta saka a cewar ta idan baiyi ba ta ƙara....daga haka ne ta fara Ruwa kaɗan abun gunin mamaki yanda taga indomien tayi tsaf tana fidda daddɗan ƙamshi don a wannan karon har da su albasa da kayan yaji ta sanya.  


**

Haɗe fuska Ali yayi yana kallon screen ɗin wayar sa . Sunan mimi ya gani tana kiran sa amma sai yaja dogon tsaki tare da aje wayar a gyefe don shi mutum ne mara son damu . Bai da kirki sam . Gaba Ɗaya ƙamshin indomien ya gama cika falon . Lumshe Lulun idanun sa yayi yana ware su kana yace“ Kaman girkin mai daɗi sai ƙamshi yake fiddawa amma a ido da baki ba zaka yi kuskuren ci ba .


*Sorry for the late update 🙏🏻 inshallah zuwa Anjima zaku samu posting sau biyu na jiya da na yau😹*

No comments