Breaking News

Tayi Min kankanta 4


*5*

Ƙara shigewa jikinshi take,sabida sanyin da takeji,a hankali ya miƙa hannu ya zagayeta,ƙara kwantar da kai tayi ajikinshi tana rawar sanyin.

Duk yadda Hammad yaso ya yaƙi zuciyarshi akan Zahrau ina shaiɗanne ya shiga ƙawata mishi ita a zuciyarshi..
A hankali yake shafa kanta,sannu a hankali ya zame É—ankwalin dake kanta,gashin kanta yake wasa dashi,

A zuciyarsa beson abinda yake matan amma shaiɗan yariga dayafi ƙarfinsa,

Ƙoƙarin kwance mata zani yake,se alokacin ta farga ta fara riƙewa,ƙarfi ya gwada mata ya rabata da zanin yayi fatali da ɗan wandon dake jikinta,

Sanda ya afka mata wata gigitacciyar Æ™ara ta saki sabida azabar datakeji,cikin kuka take faÉ—in”soja me ulcer ba kyau kar kayimin,don Allah ka tausayamin,kayi haÆ™uri,soja me ulcer!!!!!!”haka take kuka tana dukan gadon bayansa.

Hammad shima kukan yake,yayi iya yinshi wajen ganin ya kaucewa faruwar hakan amma ina ciwon da marainansa ke masa da shaiÉ—an su suka taru sukai galaba akanshi.

Be saurara mata ba seda buƙatarsa ta biya,Ya gangare gefe yana kuka,baiwar Allah kukan ma gaba ɗaya babushi a idonta ware ido kawai take cikin duhu,

A hankali ya miÆ™a hannu ya lalubota jikinshi ya janyota ya rungume yana cigaba da kukan,”Kiyi haÆ™uri da abinda nayi miki,sharrin zuciyane,kiyafemin nayi alÆ™awarin kulawa dake har Æ™arshen rayuwata,zan miki gata in zamo katanga agareki,ina matiÆ™ar Æ™aunarki Æ´arfillo”kukane yaci Æ™arfinsa yayi shuru.

Lamo tayi ajikinshi bata ko motsi se hawaye dake biyo fuskarta,a haka suka kwana kowa be runtsa ba,shi zazzabi itama haka.

Ratsowar haske cikin bukkar ne yasa Hammad farkawa daga baccin daya saceshi,lokacin itama zahra’u baccin takeyi.

Kwantar da ita yayi aƙasa ya rarrafa ya fita daga bukkar,neman inda ze samu ruwa yana fitowa yafara laluben hanya,sabida duhu kawai yake gani,yana cikin tafiya yayi karo da bishiya ya yanke jiki ya faɗi ƙasa sumamme.

Zahra’u farkawa tayi taga se ita kaÉ—ai a bukkar shi ya fice,se agogon hannunsa dake ajiye agefe,a hankali ta miÆ™e jikinta na mata raÉ—aÉ—i ta É—aura zaninta tana kuka,agogon ta É—auka ta fito da Æ™yar daga cikin bukkar tana kuka.dan tafiyar da Æ™yar take yinta.

Sojojin bada agajin gaggawane suka shigo cikin jejin,anan suka ci karo da Hamnad yashe aƙasa da hanzari suka ɗaukeshi suka fice dashi da gudu kasancewar sunga yana da rai,suna kaishi bakin barikin cikin motar ambulance akasa shi da sauran sojojin da suka samu rauni a kayi kaduna dasu asibitin 44.

Da ƙyar Zahrau ta ƙaraso bakin titin tana kuka,isowarta tayi daidai da isowar motar ɗibar ƴan gudun hijira,ganin ƴan ƙauyensu da yawa agurin harda ƙawarta Hanne yasa batai tunanin komai ba itama tashiga motar,guri guda suka zauna da hanne suka rungume juna suna kuka sabida itama hanne an kashe iyayenta.

Tunda motar ta taso bata tsaya ko ina dasu ba se sansanin Æ´an gudun hijira dake Abuja.

koda suka isa tantina suka samu an kafa musu agurin.

BanÉ—aki Zahrau tashiga sabida ta wanke ruwan dake zubo mata tun da safe,ga mamakinta harda jini tagani gawata Æ´ar tsoka dake lilo kamar leda koda ta ja zafi taji dole tasaki ta wanke jikinta sannan tayi wankan tsarki ta fito,tana rawar sanyi sabida da ruwan sanyi tayi.

Gurin hanne ta koma ta zauna tana cigaba da kuka,yayin da azuciyarta take tsinewa soja me ulcer bisa keta mata haddin da yayi.

Muje zuwa

Surbajo for life.
[1/6, 10:15 AM] Zahra Surbajo: 
*TAYI MIN ƘANƘANTA*


*Zahra Surbajo*

*Hindatou Auwal,wannan shafi sadaukarwane agareki,bisa dogon nazari da kikeyi kamin kiyi comments akan kowanne post nawa,nagode sosai Allah yabar zumunci*

*4*

Yana tsaka da gudu,yayi tuntuɓe da wani dutse beyi auneba seji yayi sun faɗi,kanshi ne ya bugu da dutsen amma be damuba ya miƙe sede ga mamakinsa,ko kaɗan baya gani,hannu yasa ya murje idanunsa sam basa gani duhu ne gaba ɗaya ya mamaye idanun nasa.

Tashin hankali baa sa maka rana,Hammad dirza idonsa yake iya ƙarfinsa amma ganinsa be dawo ba,
Faɗuwa yayi agurin yana kuka,yama rasa me zeyi,wannan wacce irin masifa ce,kuka yake me tsuma zuciya,a hankali ya miƙa hannu yana laluben inda Jameel yake, amma yakasa jinshi.

Rarrafawa yayi yana ci gaba da lalubawa,Amma be jiyoshi,ba,abinda be sani ba,inda suka faÉ—i kusa ne da wani É—an tabkin ruwa,Jameel cikin ruwan ya faÉ—a.

A hankali ya miƙe yafara tafiya yana ci gaba da laluben hanya,yama rasa ina zebi haka yake tafiya,ya faɗi ya miƙe,haka ya nausa cikin jejin yana zubar da hawaye.

Zahra’u ko tunda aka fara harbe harben nan,tasamu ta falla da gudu hanyar rugarsu,gudu take kamar zata tashi sama,har ta iso,sede ga mamakinta gidan nasu gaba É—aya a Æ™one yake,ga gawar innarta kwance a harbeta a kai.

Ihu tasaka ta nufi innar tata tana kwalla mata kira amma ina,kifewa tayi akanta tana kuka me tsuma zuciya.

Kuka take kamar ranta ze fita,tunowa tayi da Jameel dan haka miƙewa tayi da wani mahaukacin gudu ta koma inda tafito da zummar yazo ya taimaki innarta.

Lokacin data iso titin ne yaƙin ya ƙazanta,dan haka tsallaka titin tayi da gudu ta nausa cikin jejin domin tasamu mafaka kamim komai ya lafa taje ga jameel ɗin.

Tayi gudu me yawa acikin jejin,ruwan da aka fara yi ne kamar da bakin ƙwarya yasa ta fara neman mafaka,dan batason dukan ruwan sama,wata tsohuwar bukka ta hanga acikin jejin dan haka da gudu ta ƙarasa cikin bukkar tana rawar sanyi.

Shigarta ba jimawa shima Hammad ya Æ™araso gurin,jin yataÉ“a bukkar ne yasa yafara neman hanyar daze shiga ciki,da saurinshi ya shige shima,Æ™ofar bukkar yashiga laluba har yasamu ya É—auka ya rufe sabida feshin ruwan dake shigowa.gefe ya samu ya zauna,ga mamakinsa ji yayi ya taÉ“a mutum a hankali ya Æ™ara kai hannunsa yana faÉ—in”waye anan?”

Zahra’u wacce tunda ya shigo tsoro yagama cinyeta,tace bakinta na rawa “Batulun inna ce,sun Æ™ona gidanmu ne kuma sin kashemin inna ta,shine nazo kiran capt Jameel Ahmad yazo ya taimakamin”ta Æ™arasa maganar tana kuka.

Cikin firgici,yace “kece Æ´ar filanin dake dafo mana abinci?”
Da sauri Zahrau tace “eh nice,kaine abokinsa me ulcer?”

Da sauri shima ya gyaÉ—a mata kai sannan ya shaida mata Jameel ya rasu,sakamakom harbin da akai masa.

Sosai take kuka kamar ranta ze fita,daga inda5 yake, yake bata haƙuri gamida rarrashinta.

Suna cikin bukkar har dare yayi,sosai ake xuba wani sanyi me rikita mutum,zahra’u se rawar sanyi take sabida zazzabin daya kamata,

Shiko Hammad addua kawai yake ruwan ya tsagaita ya fice daga cikin bukkar sabida shi irin mazan nanne masu ƙarfin shaawa koya sanyi ya taɓa shi gabanshi miƙewa yake kamar ze faso masa wando,ga zafin da marainansa suke masa.

Addu’a yakeyi azuciyarsa,Zahra’u wacce zafin zazzaÉ“i yasata neman inda zataji É—umi a hankali ta matso jikin Hammad bakinta na rawa,tace “Soja me ulcer dan Allah ka lulluÉ“eni sanyi nakeji”ta faÉ—i sanda ta kutsa mazaunanta gabanshi ta kwantar da kanta a kirjinshi.

Wani abu ne ya tasowa Hammad tun daga tafin Æ™afarsa zuwa kansa,runtse idonsa yayi gam yana ambato Allah sanda yaji mazaunan Zahra’u na gugar bananarsa.

Muje zuwa

Surbajo for life.
[1/6, 10:15 AM] Zahra Surbajo: 
*TAYI MIN ƘANƘANTA*


*Zahra Surbajo*

No comments