Breaking News

Tayi Min kankanta 40


40*

Tana shiga ya sake ta,ya maida idonshi ya lumshe,tsayawa tayi tana kallonshi,ganin beda niyyar yimata magana,
Jiki a sanyaye ta zare rigar jikinta,da ɗan wandon da tasaka,kamar me jin tsoro taje ta ware ƙafafunta ta hau kan cinyarshi ta zauna.

Daga shi har ita ajiyar zuciya suka saki atare,buɗe idonshi yayi yana kallonta da rikitattun idanuwanshi,wanda ba komai acikinsu se zallar so da ƙauna da shaawar ta acikinsu.

Itama shi take kallo,duk tsoro ma yake bata,sabida gaba ɗaya ya sauya mata kamar ba yayanta ba.

A hankali ta miƙa hannu ta ɗauko soson wankan ta fara yi masa,yana lumshe ido yana buɗewa,wani daɗi ne mara misali ke ratsashi aduk lokacin da boobs ɗinta suka gogeshi,gashi sun ƙara girma atsaye farare tass dasu.duk ta ɗaga masa hankali.

Haka suka gama wankan suka fito,itade zahra kanta duk ya kulle ganin beyi wankan tsarkin ba dan jin kunnenta taji yana faɗawa karuwar tashi wanka zeyi yayi sallah,amma taga beyi ba.

Gefen gadon taje ta zauna ta zuba uban tagumi,tana hasaso yayan nata tare da wata suna iskanci,wasu siraran hawayene ke biyo idonta,take wani baƙin ciki ya tokarota,da baƙin kishi,miƙewa tayi afusace tayi hanyar fita daga ɗakin,Hammad wanda ke kallonta ta madubi,dubansa yakai gunta sa sauri yace “zahra zo ki shafamin mai bayana mana”ko kallonshi bata yiba tace”ita karuwar taka,kwanciyar kawai ta iya bata iya shafa man bane?”ta faɗi a fusace.

Takowa yayi ya ƙaraso gabanta yace “muje ki shafamin mai nace”

“bazan shafa ba wallahi,”ta faɗin cikin shirin ko ta kwana.

Jan hannunta yayi zuwa tsakiyar ɗakin,yana faɗin.”ni sa’an wasankine zan saki kiyimin abu kice bazakiyi ba?”

“Karuwa akewa dole niko kaga ay da mutuncina tunda inada aure”tana kaiwa nan ta kwace hannunta ta wuce ɗakinta ta kullo ƙofa.

Da har ze bita se kuma ya fasa amma zuciyarshi zullimine acikinta na wanne hali zahransa take.

Kwana yayi beyi bacci ba yana tunaninta ita kuma kwana tayi kukan baƙin cikin kulkinta daya raba ya ba wata.

Da gari ya waye ya rigata fitowa falo,zamansa ba jimawa saƙon mummy ya iso na karin kummalo,wanda take ayko musu duk lokacin da Hammad yadawo.

Ya jima zaune agurin sannan yaji motsin fitowarta,ko wanka batayi ba,daga ita se ɗaurin ƙirji na towel.fuska duk ta kumbura alamun tasha kuka.

Sosai yaji ba daɗi aransa,bata kulashi ba gun abincin ta nufa,wanda kana gani kasan dama yunwarce ta fito da ita.

Zubawa tayi ta juya zata koma ɗaki taji an kwankwasa ƙofa,da ike hammad yasan kwanan zancan miƙewa yayi cike da faraa yaje ya buɗe ƙofar ya fita,be jima ba ya dawo ɗauke da sex doll sungimemiya,wayarshi kare a kunne yana faɗin”gaskiya ka zaɓomim me kyau abokina kaga boobs ɗinta kuwa wallahi masu taushi,bari de inje in fara gwadawa tukuna”ya cire wayar akunnensa,

Zuwa yayi ya wuce ta gabanta rungume da budurwar tashi ta roba.abincin data zubo ne ya kubce ya faɗi a hannunta.wani takaici ne ya ziyarci zuciyarta,da gudu taje tasha gabanshi,ta cakumo wiyan rigarshi cikin ƙaraji take faɗin “ya isheka haka Hammad nace ya isheka haka,ni ba irin sakarkarun matan daka sani bace,aurene ba dole aciki ka sakeni mana in ka gaji dani,in banda watsewa menene Allah yayiwa wata macen barikin dani matarka ta sunnah be min ba”tana kaiwa nan ta sakeshi ta kwance towel ɗin dake jikinta ta tsaya tik agabansa tace”me suka fini dashi nace,menene bani dashi dakake wulaƙantani tun daren jiya akan su?”

Sosai tausayinta ya kamashi,ganin yadda ta durƙushe agurin tana kuka,ta haɗa kanta da ƙafarshi.

Yar da budurwar robar yayi,sannan yasa hannu ya ɗago zahransa ya ɗauketa cak suka wuce ɗakinshi,har lokacin kuka take kamar ranta ze fita.

kan gado ya ɗorata sannan shima ya hau jikinshi yajata suka kwanta agadon yay mata rumfa da faffaɗan ƙirjinshi,yana binta da kallo,yana jira tayi shuru dan kanta amma bata da niyyar yin hakan, bakinshi ya ɗora akan nata ya shiga tura mata saƙo me zafi,wanda ya tilasta mata yin shuru.tashiga karɓar saƙon.

Seda yaga ta yi laushi tukuna,yace cikin sigar rarrashi”har gobe ba mace kamar zahra agun hammad,ke kaɗai nake shaawa baya ga ke bana shaawar kowacce mace,baby ina sonki da yawa dole shaawarki tai min yawa,amma fafur kin hanani hakkina nabiki na biki ki bani kin ƙi,ni kuma shiyasa na ɓullo miki ta wannan hanyar, amma batu na gaskiya daga wayar jiyan har wannan sex doll ɗin duk tsari ne ba gaskiya ba”ya ƙarasa maganar yana murmushi ya kwantar da kanshi akan boobs ɗinta.yayin da hannunshi ke kan mararta yana shafawa.

Wata kunya ce ta kama zahran dan farin sani tasan yayan nata baya magana biyu hannayenta tasa ta rufe idanunta tana murmushi duk kunya tabi ta isheta,ƙoƙarin tashi take ya sakar mata nauyinshi yana faɗin “sabida kishi,har ni kika cewa Hammad yau kai tsaye ko,to wlh sekin gane kurenki yanzu base anjimaba”

Magiya tashiga yimasa amma a banza,kayan jikinshi ya cire sannan ya rufu akanta ya kamo boobs ɗinta ya fara tsotsa.cikin salon da ya rikita zahra ta fara kukan daɗi.

Hannunshi ya zira a haq ɗinta ya shiga wasa da ita,ta sigar da kanta ya kasa ɗauka se ruƙoshi take tana ƙara ware mishi ƙafa,yana zira hannun nashi yana fito dashi,sannu a hankali yakai bakinshi haq ɗin nata yafara tsotsa kamar wanda yasamu alewa yana zira harshenshi yana karkaɗawa.

Zahra kamoshi take tana so ya ayka da kulkin,seda yagama ja mata rai sannan ya auna mata kulkin gaba ɗaya,
Zahra ba baka se kunne,tun safe ake abu ɗaya be saurara mata ba seda aka kusa azahar shima aman data fara ne yasa ya ƙyaleta badan baya soba.

*******

Rayuwarsu taci gaba da tafiya cikin so da ƙaunar juna,har cikin zahra ya isa haihuwa.

Mummy gidanta ta maida ita,sabida hammad bayanan,ta dawo da kwana biyu naƙuda ta kamata,ta haifo ƴarta kyakkyawa me kama da mahaifinta,bisa kulawar mummy.

A ranar hammad ya iso garin irin farincikin dayake ciki shida iyayensa abun ba’a cewa komai,jameel ma sosai yatayashi murna,ranar suna aka sawa babyn sunan maman Zahra suna kiranta da Farhana,mejego da farhana sunyi kyau har sun gaji.kyaututtuka ko sun shasu agun daddy ba adadi na haifar me sunan ƙanwarsa da sukayi.

Hammad na son farhana kamar ya maida ta cikinshi,se ya kwashe awanni yana wasa da ita batare daya gaji ba.

Ɓangaren muamalarsa da zahra ko se abunda yaci gaba dan ta koina zahra ta wadaceshi,beda kishin ruwan komai.

Zahra sosai ta ƙara girma da wayau da wayewa sakamakon haɗa degree ɗinta da tayi,tsakaninta da mijinta se son barka,tasan duk wani lagwansa,da yadda zatayi ta faranta masa rai.

Kullum cikin godewa Allah take daya bata hammad a matsayin abokin rayuwarta.

*ALHAMDULILLAHI*

Anan littafin tayi min ƙanƙanta yakawo ƙarshe,kuskuren dake ciki Allah ya yafe min,darasin dake ciki Allah yasa ayi amfani dashi ta inda yadace.

Ku biyoni cikin sabon littafina SHIMFIƊAR AURENA,wanda ze taka muhimmiyar rawa akan fannin zamantakewarmu ta aure,zaa baje haja ta yadda kowa zata gyara shimfiɗarta.karki bari abaki labari,SHIMFIƊAR AURENA 500 kacal ba tsada.ki turo kuɗinki asaki a group adama dake.

Kina sona da rubutuna baki sayi SHIMFIƊAR AURENA BA anya soyayyar nan kuwa

karde in cikaku da surutu ku biyoni cikin littafin me tarin darussa na rayuwa.

*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*

*07044600044*

No comments