Breaking News

Waminal Hoob 34

Asmy B Aliyu??: 34….

Tuna Ammah kawai yayi mugun daga hankalinta karfi tasa ta tura Aliyu gefe,tana jin yarda gabanta yake zafi duk da bai saka banana dinsa duka ba,



Rufe kanta tayi cikin bedshirt ta fashe masa da wani irin kuka mai cin rai,Runtse idonsa yayi gagam,wani irin xaxxabi yaji yana shirin rufesa lokaci daya,ga kuma kukanta daga gefe dake hurting dinsa,Yana jin yarda Banana dinsa har yau bata kwanta ba,ga wani irin ciwon mara da yakeji dakyar ya daga leg’s dinsa ya nufi toilet,Kusan minti goma ya fito daga toilet din,Bata kallesa ba itama ta nufi toilet cike da jin haushinsa da wata irin kunyarsa,
Ganin yarda ya sakata wanka babu gairi babu dalili ta dde zaune cikin bahon wanka jin kasanta yarda yake yi mata xafi . agurguje tayi wanka koda ta fito bata tarar dashi a room din ba, maida kayan jikinta tayi sai gashi ya shigo room din ,kallonta ya tsaya yana yi amma kana kallon kwayar idonta kasan tasha kuka,murya can ciki yake fadin” am sowiee my wife .”wani kallo ta shiga yi masa wani irin haushinsa takeji kofa ta nufa fuskarta a mugun daure……Har suka dauki hanya batayi magana ba kowane da abunda ke cin zuciyarsa,wane wurin xaki kai dinkin??yayi maganar yana kallonta,bata kallesa ba take fadin”na fasa ka kaini gidan kawu.saboda ni xaki ko kai dinkin,wace Amsa kika shirya baiwa Ammah.da yamma idan driver ya dawo da xai kaini,ya hade rai sosai yana fadin”acikin shagon katti xakije kiyi tsaye batareda ni a gefenki ba.”Wai mekika dauki Aure ne??”yayi maganar da zafin Rai ,
Itama ta daure fuska sosai ta bude ido tana fadin”babu auren kowa akaina dan Allah ka kyaleni nayi Rayuwa na yarda nake so ko agabanka kaga wani ya rungumeni idan baxa kayi shiru ba karka kalla.”maganarta ta tabasa,wani irin burki yaja,ya hade rai sosai yana fadin”gabana kike fadin”xaki rungumi wani noory??”yayi maganar da wani irin kishi a muryarsa,ya tada motar yana fadin”kara da naji daga bakin ki,
Abuja xamu tafi yanxun nan ,
Acikin daren nan xanyi Mana booking flight,
Gara muje can na baki abunda kike bukata idan yaso idan na dawo Ammah ta tsinemin idan taga kina shayar da yaron mu nono.”Da wani irin gudu ya fisgi motar,
Ganin da gaske yake ta shige masa cikin jiki ta fashe masa da kuka,jinta ajikinsa yasa ya taka burkin mota,yana tsayar da motar ta dago kanta da sauri ,hawaye kwance akan fuskarta shaye da toka take fadin”ka kaini wajen tela……wani murmushi ya saki,.ya kamo hanununta da sauri ta fisge kanta,ta rufe fuskarta hawaye na xubar mata,har suka isa shagon fuskarta na cikin mayafi,tare suka shiga shagon yana rike da bag din kayanta tela ta shigayi yiwa bayani duka ta fada masa riga da skirt xaiyi mata
Aliyu ya kallesa da sauri ya hade rai yana fadin”dogayen riguna duka xakayi mata…..ka turomin da Details naka xan tura maka kudin ka.,har suka isa motar ranta a mugun ?ace yake,ta kallesa tana fadin wai meyasa kake yimin haka riga da skirt nake bukata ba dogayen riguna ba.”Hankalinsa na kan tuki ya dage ka fada yana fadin”su nake bukatar gani ajikinki sabida rashin sanin ciwon kai ,haka xaki rika shiga taro da riga da skirt kowa yana kallon ki,har kofar gidan Kawu ya kaita xata fita ya Danna lock,ya kwantar da kansa cikin seat Murya can kasa yake fadin”gobe xanje Abuja jirgin yamma xanbi zuwa uk.xuwa next week xan dawo ko xaki bini?”ya fada yana kamo hannunta yana murxawa a hankali,lokaci daya jikin nooryn yayi wani irin sanyi,ta kwace hannunta tana fa?in”Allah ya tsare hanya, ya damka ATM card dinsa cikin hannunta ,yana fa?in karki tambayi Ammah komai kome xaki bukata ki cire aciki kafin na dawo,ya fada yana jawota duka ajikinsa tana jin yarda zuciyarsa ke wani irin halbawa,ya dagota daga jikinsa ya Mata light kiss a goshi ya bude mata kofar bata ko kallesa ba ta fice daga motar ,kallonta kawai yake har ta shige gidan Runtse ido yayi yana tuna moment dinsu na daxun,dakyar yaja motar yabar layin….kwanciyarta tayi a dakin adama wacce bata sameta gida ba ta tafi kasuwa ,safiya kawai ce agidan .wayarta ta dauko kusan 10 miss calls duk daga Ammah……Runtse idonta tayi xuciyarta na bugawa,dakyar ta natsu ta kira Ammah hankali tashe Ammah ke fadin”ina kuma kika jefar da wayarki na kira Murtala yace tun daxu ya saukeki,barci nayi Ammah yanxu na tashi ko sallar axxahar banyi ba…..”tana jin nauyin karyar da Tayiwa Ammah.”Ammah ta sauqe ajiyar xuciya tana fadin”toh ki tashi kiyi sallah idan kin gama muyi waya,da haka ta katse wayar
Tana sallar Adama ta shigo dauke da kaya.tana shigowa taga noory ta washe baki tana fadin”yau bakine a gidan ,Bayan nooryn ta sallame ta gaisheta da ladabi,Adama ta kalleta sosai tana fa?in”lfy na ganki wata kala bakida lfy ne??cikin sanyi murya noory ke fa?in”barci nayi na tashi da ciwon kai,
Adama ta jawo kular shinkafa da wake ta tura kular gabanta tana fa?in.”ga mutunenki na dafa yau ko na siyarwar ban samu damar yiba,
Naje kasuwa,bari safiya taxo ta karbo salad a yanka,xaifi maki ddin ci,bayan Safiya ta karbo salad nooryn ta karba ta wanke sa ya tsane Sosae sannan ta yankasa kanana,tana ci suna taba hirar Kabir da Adama kawu na dawowa suka bude sabuwar hira,haka suna jinjina ?addarar da ta fada kan Aliyu,
Adama tace aeni ba dan Hajia tayi saurin katse hanxarina ba da yanxu naje kauyen mu na karbowa Aliyu kyaikyayi koma kan mashekiya,ita dai noory bata ce komai ba.sai bayan sallar magrib Murtala yaxo ya maidata.bata samu Ammah a parlor ba sai Areefa mansoor wacce ke xaune cikin parlorn ta ?ora kafa daya kan daya tana danna waya,kallo daya tayi mata ta dauke kai ta nufi stairs da wani Arnen kallo Areefa din tabita,ta tsani noory tsanar da take tunanin baxata daina ba,inba Nooriyah ce tabar cikin familyn waxeer ba hankalinta bazai taba kwanciya ba,gaskiyyar Layla waxeer ne da take fadin”sakin ba shine mai sauqi ba tasa familyn waxeer su tsaneta tsanar da ko gawarta baxasu kalla ba.”dan Haka take uxurawa laylah din tayi-tayi ta dawo su san abunyi akan noory ,da laylah taji Areefa ta shigo cikin familyn waxeer ba karamin shock laylah taji a lokacin ba,duk da Layla tayi kokarin bugun cikin Areefa ko xata fada mata wani haske akan lamarin amma komai bata fada mata ba,tasan Areefa shegen wayau ne daita ba irin su ake yiwa wayau lokaci daya ba,sai an sha fama.ta mata Alkawarin gobe xata zo,dama kuma khaleel waxeer shima ya dawo kusan karfe shidda da mintuna ya shigo waxeer Mention,
Noory tayi knocking a kofar dakin Ammah,
Aka bata izinin ta shiga ,tana kallon Khaleel waxeer wanda shima yake kallonta
Ta gaishesa da ladabi,
Ya amsa yana fada mata ya sameta lafia
Tace Alhmdullh ya hanya.”ya fada mata lfy lau Alhmdullh ,
Ta gaisheda Ammah tana fada mata ta dawo,Ammah ta kure nooryn da ido lokaci daya tana fadin”meya sami idonki nagan su wani iri,kirjin nooryn na bugawa ji take tamkar tayi tsuntsuwa ta ganta a dakinta,
Cikin sanyi murya take fadawa Ammah barcin da tayi ne ta tashi da ciwon kai,
Ammah ta daga kai cike da gamsuwa tana fa?in.”Allah ya kara sauqi kije kici Abinci kixo kisha maganin ta dagawa Ammah kai ta nufi kofa da sauri,ganin take Ammah xata iya ganota,da Ammah da Khaleel waxeer suka bita da kallo lokaci daya,cike da wani irin tausayinta,Khaleel waxeer ya juya kan Ammah yana fadin”yanxu kin yarda wannan Yarinyyar gaskiyya take fa?a.”sakin noory na yarda Aliyu yayi Amma Banda cikin Areefa mansoor ban yarda da cikin ba Ammah.”yayi maganar da wani irin ?acin rai cikin muryarsa,wani kallo Ammah tayi masa tana girgiza kai take fa?in shi bai ?aryata hakan ba sai kaine xaka ?aryata hakan,Ammah believe me Aliyu baxai yi irin wannan gangancin ba,nasan Aliyu mai laifine yana tare da Areefa mansoor har bayan Aurensa Amma wannan cikin ba nasa bane…….!”Ammah ta tabe Baki batace komai ba,sai ga Aliyu yayi sallama acikin dakin na Ammah ya durkusa har kasa yana gaisheta Ammah ta hade rai tana yimasa wani kallo,gashinan kai maybe ya Buda Baki ya fada maka gaskiyya, Khaleel waxeer ya kalli Aliyu cikin natsuwa yake fa?in”ka buda baki kayiwa Ammah bayani dan Allah wannan cikin ba naka bane Aliyu idan kowa ya yarda Ni baxan yarda ba,Aliyu ya kalli Khaleel waxeer yana jin maganar cikin ransa sai dai ta kasa fitowa, kallon Khaleel waxeer yakeyi amma ya kasa furta ko kalma daya,cike da takaici Ammah ke fadin”kaga halin nasa na taurin rai kou.”Khaleel waxeer ya mike tsaye fuska bbu walwala yake fadin”tashi muje agaban Areefa mansoor ka fada cikin jikinta baka da alaka dashi,gabansa na mugun faduwa yake kallon Khaleel waxeer,
Yana girgixa kai yake fa?in mubar wannan maganar dan Allah yaya.”kabarta sai na dawo daga uk.Ammah yayiwa sai da safe yabar masu room din,
Khaleel waxeer ya bisa da kallo Ammah ta dauke wata kwalla da taji xata xubo mata,kasa kallon Ammah yayi shima ya juya Yabar room din,
A parlor ya tarar da Areefa ya tsaya a gabanta yana fada mata ba lallai gobe su hadu ba ,xai wuce Abuja da anyi sallar Asuba xai dau hanya ya fiso yayi driving ,
Baki sake take kallonsa,sai ga Khaleel waxeer yana saukowa kan stairs ta daga murya ta yarda xaiji take fadin”tamkar wata marar muhimmanci A cikin rayuwar ka Captain xakayi tafia gobe sai yanxu kake fada min??”ya shafa kansa yana fa?in”sowiee nima yau na san da tafiyar ,shi dai Khaleel ko kallon su baiyi ba ya nufi kofar barin parlor A fusace ,to sai muje gidan ka na kwana,kayi bankwana da babynka.kallonta ya shigayi cike da gajia da salonta yake fa?in”wai meke damunki ne Areefa??meyasa bakya da kamun kai a gidan wa xaki kwana?”ko matar gidan kin ganta gidana yanxu,pls karki fara traying dina da daren nan,ko nawa kike bukata xan tura Maki ta account da haka Yabar mata parlorn a mugun fusace da wata irin mugun tsanarta da jin haushinta,baki bude tabisa da kallo xuciyarta na mugun tafasa.”yau ita Aliyu ke mata ihu tamkar xai canyeta.??”

Duk wacce ta karanta min book bata biya ba Allah ya isa.!””idan kika karanta keba yar halak bace…..

Account Details
0004157137
Jaiz Bank
Asma’u Buhari Aliyu
Katin wayar MTN.ta wannan lambar#09060259200
Shaidar biya ta wannan lambar#08086207764
[8/27, 9:31 PM] Asmy B Aliyu??: Masu neman maganin gyaran breast sadidan kumatso kuzo nazo muku d bull-bull breast powder nasamo muku hadadden maganin gyaran nono wanda muka hadashi d tsirrai d saiwoyi domin y’an uwa mata

Maganinmu sadidan ne bashi d side effects yana aiki cikin 1week y’ar uwa kinga result maganinmu guarantee ne yana ciko d breast suyi bul-bul nono koya Kai silifas tamushewa inshallah zaki ga canji maganinmu 3k ne muna garin kano muna tura sako kowane state da yardar Allah 08063114606
[9/15, 6:11 PM]

No comments