Breaking News

Waminal Hoob 39

Asmy Mom Aydah??: 39..
Tana xaune a gefen bed dafe da cikinta da take jinsa wani iri,wani abu takeji tun daga tsakiyyar kanta har cikin tafin kafafunta wani irin kadawa jikinta keyi tana harde


hannayenta wuri ?aya,lokaci daya idonta ya fara juyewa
Lebunan ta ta shiga cixawa na sama da kasa,duk ta dauka period dinta ne,sai ta kuma ji wani canji.
Tana daga kanta sukayi ido biyu dashi ya jingina bayansa jikin kofar gamida harde hannayensa duka biyu akan kirjinsa,hawaye na xubar mata take kallonsa xuciyarta na wani irin bugawa,hannayensa ya bude alamar taxo garesa kurawa hannayen nasa ido tayi tamkar mai son ta gano wani abu acikin sa,da sauri ta isa garesa tayi saurin shigewa jikinsa jikinta na wani irin kadawa,
Gashinta da ya rufe fuskarta ya fara tattarewa da hannunsa,yana jin yarda take yawo da hannunta cikin jikinsa,samun kansa yayi da saka kansa cikin Wuyanta ya subbaci wuyan,wani irin ajiyar xuciya ta sauke,bayanta ya shiga shafawa a hankali yayi mata rumfa da jikinsa sosai,
Babu inda jikinta baya shaking ganin yarda yake wasa da hannunsa cikin jikinta,A hankali ya tura harshensa cikin kunnenta,wani irin kara ta saki tana kokarin faduwa ya riketa sosai ya shiga yawo da harshensa cikin kunnenta wani irin fitsari taji yana zo mata.”do you like it???”yayi maganar sounding so cwt..”nodding kanta ta shiga yi batareda ta sani ba,da cwt voice dinsa yake fa?in.”call me super hero,cikin wata irin murya take fadin.”my super hero,
Daukarta yayi cak!!”
A hankali ya kwantar daita kan bed,Jallabiyya jikinsa ya cire daga shi sai boxer,Banana dinsa har ta fara fita hankalinta,yar bingilar rigar barcin da take sanye daita ya samu
Ya cire duka,jikin noory na rawa ta hade bakinsa da nata ta fara tsotsar bakin tana
Sauke wani irin numfashi dayan hannunsa ta ?ora kan breast dinta,wani murmushi Aliyu ya saki ,A hankali ya shiga matsa su yana sauke wani irin numfashi,babu Abunda ke tashi sai saukar numfashin su,
Noory tamkar xata shede masa haka ta fara harba kafafunta tana wani irin bankare masa,ya saki breast dinta,a hankali ya fara shafa gabanta ,kafin ya tura yatsan sa ya fara fingering dinta,jujjuya Masa Kai ta shigayi sai da yayi wasa da wurin na kusan minti goma sannan ya fidda hannun,ya kafa kansa ana shanunta ya fara yi masu wani irin mahaukacin sha,A hankali yake jin tsikar jikinsa na wani irin tashi,shima jikinsa wani irin rawar sanyi yake. an kawo stage din da bazai iya kyale noory ba,bata wannan hanyar yaso ya kusanceta ba ,ta hanyar da xata fahimci soyayyar sa yana mata soyayyar da bai taba yiwa wata Ya’h macce ba a dunia
Yaxo gareta ne dan ya rage zafi bai wai yayi kwanciyar Aure da ita bata cikin hankalin ta,
Lokaci daya yaji hannunta kan marar sa tana shafawa a Ahankali Yana Jin yarda banana dinsa ke wani irin tsalle tamkar xata fito da kanta cikin
Boxer dinsa,dafe kansa yayi yana tunanin yarda xai tsaida noory idan aka cigaba da tafia haka
Abunda bai sone xai faru,turata yayi gefe
Yana sakin wata irin kara
Yana jin yarda marar sa tayi wani irin nauyi
Wani irin kuka ta fashe masa dashi tana kara shigewa jikinsa,hannunta takai saman Banana dinsa
Ta shiga murxawa a haukace,wani irin nishi yake saki da karfi idonsa na wani irin juyewa duk yarda yaso ya ha?a kalmar sunan ta ya kasa,bai bata sanin wannan kalar dadin ba,da sauri ya cire boxer din gamida jefar dashi kasa,ya danna kanta wajen Banana dinsa,
A haukace ta shiga yimata wani irin shaaa!!!”wani irin moaning yake sakar mata,ya rike kanta yana dannawa da karfi,wani irin sucking take yiwa banana dinsa da ya kusa haukacewa tun da yake a rayuwarsa bai taba jin dadin da yake ji ba na yanxu,ashe haka macce take…..lokaci daya hawaye suka wanke masa fuska jikinsa na mugun rawa ya kwanta daita ya dage kafafunta ya kafa a bakinsa ya fara xuke kasanta,wani irin fashe masa da kuka tayi tana jujjuya kanta,
Yafi minti goma a haka,kafin ya saketa ya fara karanto Addu’ar saduwa idan yau bai kasance tare da noory ba xai iya mutuwa,jin yayi ya kasa shigarta sabida yarda wurin ya hade,a hankali ya shiga bude a hanya,nan ma shiru karfi ya saka ya tura noory ta saki wani irin ihu gamida rikesa gagam tana kokarin shedewa,duka xai kara shiga jikinsa na mugun rawa yaji tamkar bata motsi,jiki na rawa ya dago fuskarta a rikice ,hannu yasa jikinsa na kadawa yana dan buga fuskarta shiru yaji hannunsa ya axa dai-dai hancinta nan ma yaji bata numfashi jin yayi gabansa yayi wani irin bugawa,girgixata ya shigayi yana kiran sunanta sai yaji ta dawo masa,cike da tashin hankali ya ajeta ,toilet ya nufa da gudu ya wanke jikinsa da ya fara ?aci,ya dawo ya saka jallabiyarsa da sauri da kuma boxer dinsa,
Yana jin yarda Banana dinsa ta masa tsaye,
Da sauri ya kwance bottle water ya xuba a hannunsa ya shafa ,
Yana kiran sunanta da mugun tashin hankali,
Cikin rawar murya yake fa?in.”pls karki fara irin wannan wasar noory,wake up now??”Ya fada yana jan dogon hancinta,nan ma shiru yaji da sauri ya shiga murxa tafin kafarta yana fa?in.”pls Yar baka karki yimin haka wlhi baxan iya rayuwa babu ke ba,ya fada hawaye lokaci daya na cika idonsa .wani irin
Tsoro yaji yana rufe zuciyarsa lokaci daya dagota yayi ya sakata cikin jikinsa duka ,yana fadin.” pls open ur eye’s Yar baka duk abunda kike so xan baki daga yau din nan nayi Alkawari baxan kara bata maki rai ba,baxan kara yimaki tsawa ba.pls open ur eye’s.”!!!Jin yayi hankalinsa yayi balain tashi ya kalli Agogo kusan sha biyu da rabi baiyi tunanin komai ba,ya dagata cak!!”ya nufi kofa da sauri ,kofar dakin Aunty Ramlah ya shiga bugawa,ba’a dde ba ta bude kofar dan bata dde da tashi yin fitsari ba,gaban Aunty Ramlah yayi mummunan bugawa ta kallesa xuciyarta na wani irin tsalle ta basa hanya ya wuce da ita cikin room din,ya kwantar daita kan Bed ya dawo gaban Aunty Ramlah yana fa?in.”bata numfashi Aunty pls ki fada mata idan wani abu ya sameta baxan yafe mata ba,baxan iya karbar wannan ?addarar ba.ya fada hawaye na xubo masa bude baki tayi tana kallonsa bata ta?a ganinsa haka ba tun girmansa har zuwa yanxu,hankali tashe Aunty Ramlah ke fa?in.”me kayiwa yar mutane Aliyu mai ya sameta ???”wasu irin hawaye masu zafin gaske suke mirginowa kan fuskarsa ya kasa
Baiwa Aunty Ramlah waxeer Amsa,ta daka masa tsawa tana fa?in”ka bude baki kayi magana Aliyu ba lokacin miskilanci bane meka yimata,
Dakyar ya tattaron kalmar bata numfashi,
Da sauri Aunty Ramlah ta isa gareta ta dagota tana kiran sunan ta da dukkan karfinta itama hankalinta a mugun ,tashe shiru taji tamkar yarda Aliyu yaji ta kalli jikin Noory din sai yanxu ma tayi mata kallon tsaf doguwar riga ce ajikin ta marar nauyi wannan rigar batayi kama data barci ba ko kadan,ta kalli gashin kanta da yake hargitse kure Aliyu tayi da kallon tuhuma
Ranta a mugun ?ace
Take fa?in……” Fade kayi mata Aliyu!”’Aunty
Ramlah ta fada xuciyarta na mugun dokawa,bai kara kallon inda take ba ya juya Yabar room din
Yana kasa rike hawayen idonsa,jiki na rawa Aunty ta Kira Hakeem a waya sai da ya dde yana Ringing sannan aka daga wayar,cikin tashin hankali take fa?in.”dauko mota Hakeem muje Asibiti da haka ta katse kiran,
Ta daga rigar jikin nooryn xuciyarta na mugun harbawa da sauri ta saki rigar tana Runtse ido gagam.”hango sparm a tsakiyyar cinyoyinta,
Haka ko pant babu ajikinta,wani irin mugun ?acin rai ya rufe zuciyar Aunty Ramlah bata ta?a sanin Aliyu bayada hankali ba sai yau,
A fusace ta fita room din ya hada kansa da gwiwa yana zaune cikin parlorn abun duniya duk yabi yayi masa yawa,ko kallo bai isheta ba ta haye stairs Kai tsaye dakin nooryn ta shige ta binciko wurin da take ajiyar panties ta samu daya ta dauko dogon Hijab ta koma dakin,
Tissue ta samu ta goge duka sparm din
Tana Runtse idonta cike da takaicin Aliyu,
Sai da ta gofe tas……”ta saka mata ,
Wayarta ce ta fara ring ganin mai kiran ta nufi kofar parlor ta saka key ta bude kofar,hankali tashe yake fadin”jikin Ammah ne??”ta girgixa kai ta juya yabi bayanta bai ma kula da Aliyu ba,har dakin Aunty daukarta pls muje Asibiti bata motsi Hakeem ya kashe yar mutane,tsurawa fuskarta ido yayi zuciyarsa na bugawa.
“Babu lokacin bayani
Pls Abdul-Hakeem
Aunty Ramlah ta fada da rawar murya,dagata yayi cak!”ya nufi kofar fita,
Wani mugun kallo ya tsaya yana yiwa Hakeem waxeer,da wani irin kishi Yake fa?in.”kai waye da xaka taba min matana??”ya fada yana daka masa tsawa,sauketa yanxu ,wani kallo Hakeem ya tsaya yimasa xai fisgota lokaci daya Aunty ta fisgosa ta sauke masa mari ta bude masa ido tana fa?in.”ka natsu Aliyu kar nayi mugun baka mamaki,
Dai-dai lokacin Ammah ta sauko a rikice ,tana kallon nooryn dake hannun Hakeem wanda ya nufi kofa,Numfashin Ammah na sarqewa take fa?in.”meke damunta Ramlah??”
Bata da lafiya Asibiti xamuje,da sauri Ammah ta girgixa kai tare da nata kalar tashin hankali take fa?in.”Hijab komawa tayi ta dauko Hijab dai-dai lokacin itama Areefa ta fito nata dakin,wanda lokacin har Ammah tabar parlorn,ta kalli Aliyu da yake tsaye tamkar an kafesa a wurin ta girgixasa take fadin”Aliyu meya faru waye bbu lafia ,juyawa yayi a mugun fusace ya nufi kofa batareda ya kalli ko inda take ba…baki bude ta bisa da da kallo,kafin ta juya zuwa dakinta dama barci ne sosai cikin idonta,da rana yawo baya barinta barci….some hour leap Aunty ce ke rike da hannunta na dama ,cikin room din da aka bata Hakeem shine mai kula daita shiya yyi komai ,sabida doguwar suma ce tayi
An samu numfashinta
Ya dawo dai-dai sai dai har yau zuciyarsa ta kasa samun natsuwa meya jawo mata wannan sumar??”Haka meya kai Aliyu gidan Ammah??”ko shi Aunty Ramlah ta fara kira,yana son yayiwa Aunty Ramlah duka waya’nnan tambayoyin ganin bata cikin natsuwarta yasa baiyi magana ba,
Suna tare dashi har washe gari sai bayan an fito massallaci ya kai Ammah gida dan ha?awa nooryn abun karin kumallo duk da tasan yan aekin ta xasu iya amma hankalinta yafi kwanciya akan tayi din,duk da itama ba wani isasshen lafiar ne daita ba,tausayin Ammah ya rufe Hakeem waxeer lokaci daya ya kalleta bayan ya tada motar yana fa?in.”Ammah ya kamata ki huta kina Tarawa Kanki gajia da yawa,xan kira ummah
Ta shirya maku break fast yanxu ,nasan abun baxai dauki lokaci ba xata gama Su Aysha waxeer na gida ga kuma Rumaisa ga yan aeki
Duka minti nawa ne.”
Ammah ta girgixa kai tana fa?in.”karka kirata dan Allah itama hidima tayi mata yawa yanxu ,mudai isa gidan kaima idan kayi wanka ka shirya sai kaxo kayi break fast sai ka wuce masu dashi Asibiti.
Har cikin parlor ya raka Ammah,ya juya shima zuwa nasu gidan cike da wata irin
Gajia,hanyar fita parlor yaci karo da Aliyu waxeer lokaci daya kowa ya wani hade rai
Gamida dauke kai,zuciyarsa na bugawa ya karasa cikin parlorn Ammah,
Shidai fatan sa yaji ya
Noory da jiki,karshe duk hukuncin da Ammah ta yanke yaji
Ya yarda xai dauka,
Har dakinta ya cimmata sai yaji karar ruwa a toilet da alamar wanka takeyi…….sai ya juya Yabar room din ya xauna a nan cikin small parlorn ta Kusan minti goma sha biyar,
Yaji Ammah ta turo kofar ta fito sanye cikin Jallabiyya irin ta mata,mai yankakken hannu marar nauyi ,
Ya saukar da kai cikin
Rawar murya yana fa?in.”Ina kwana Ammah ya mai jikin…lafia lau Alhmdullh ta samu sauqi tana barci,yaushe xakaje Asibitin??Ammah tayi maganar cike da kulawa,da sauri ya dago Yana kallon Ammah,baiyi zaton jin haka a wurinta ba,cikin rawar murya yake fa?in.”yanxu xan tafi ta girgixa kai tana fa?in.”ka fara yin break fast tukuna idan Hakeem ya fito sai kuje tare Asibitin.”kai kurum ya dagawa Ammah yana sauke wata irin ajiyar xuciya a boye,kenan Aunty Ramlah bata fada mata abunda ya faru ba,ya mike tsaye yana fadawa Ammah bari yaje ya shirya kafin a gama ta daga masa kai tana nufar Kitchen itama…..karfe takwas Ammah ta gama hada komai cikin basket tare sukayi break fast itada Hakeem da Aliyu ko wane fuskarsa a mugun hade tamkar hadari ,ita Ammah bata wani kula ba.ta fada masu xata dan kwanta zuwa 11 xata shigo Asibitin,dama Hakeem ne rike da basket din suna fita kowane ya nufi motarsa tamkar xai tashi sama sabida zuciya ,Hakeem ya riga Aliyu isa asibitin
Yana gama parking motar Aliyu ta shigo,
Yana gama rufe motar
Yayi gaba wani irin kallo Aliyu ya shiga binsa dashi,ya Runtse ido a hankali tuna Aunty Ramlah kawai yasa zuciyarsa ta shiga bugawa,wata irin kunyarta yakeji dole ya danne komai ya shiga yaga jikin noory ae ko yaje dakin noory din matarsa ce ,koma me zai mata tasa ce shi kadai,in banda Abun Aunty Ramlah meye na tada jijiyoyin wuya,office din Dr .Arhaam ya fara shiga yana ganinsa ya saki murmushi yana fa?in.”Captain dama kana gari kenan,Toh
Ya jikin Madam hop wannan karon ajiyar muce ta kwantar daita,wani irin murmushi Aliyu ya shigayi gamida shafa
Kansa,ya daure yace aeni ban san bata da lafiya ba sai da safenan a gidan Ammah ta kwana jia sabida xaxxabi, murmushi Dr.Arhaam yyi yana fada masa room din da take yayi masa godia ya juya Yabar office din xuciyarsa na wani irin harbawa karonsa da Aunty Ramlah kawai yake tunani……

*Idan kika cigaba da karanta book din nan batareda kin biya ba keba ya’r halak bace,ban yafe maki ba….!”*

Littafin Waminal Hoob
Na kudi ne#500
Account Details
0004157137
Jaiz Bank
Asma’u Buhari Aliyu
Katin wayar MTN.ta wannan lambar#09060259200
Shaidar biya ta wannan lambar#08086207764

WM#
ASMY#??
Team#NOORYALI FOREVER#??????

No comments