Breaking News

Waminal Hoob 42

42….

Bai tsaya ko’ina ba sai a guest house dinsa
Horn ya shiga dannawa,da sauri maigadi yaxo ya bude,



Yana gama parking ta
Saka kanta cikin cinyoyinta ta fashe masa da kuka,girgixa kai yyi cike da takaici
Yana kallonta,ganin
Tayi ya fara tattara hannun rigar farar shaddarsa,ta kallesa hawaye na xubar mata
Take fa?in.”kaxo ka maidani gida??ya hade rai yana bata umurnin ta fito wani kallo ta shiga yimasa
Tana fa?in.”idan na shiga nayi maka meye??kokarin daukarta yake ta fisge kanta da sauri ta fito daga motar hannunta ya shiga ja har zuwa
Cikin parlorn gidan,xai nufi stairs daita gabanta na mugun faduwa ta fisge hannunta,kallonta ya tsaya yanayi zai kara riko hannun nata ta fisge cikin ihun tsawa ta tsayar dashi tana
Fa?in banda yau ta bude masa ido a tsawace take fadin.”ka maidani inda ka daukoni meka dauki kanka??”ta share hawayen idonta tas,
Sai lokacin da kake bukata ta kurum xaka kasance tare dani daka gama shikenan
Bana da wani muhimmanci a wajenka,mr.Aliyu waxeer bari in fada maka bara nayi maka
Da Yaren da xaka fi fahimta,na gaji da wannan Auren ka kwancen sauran Aurenka dake kaina kowa ma ya huta,na lura jikina kawai kakeso and nothing else,ta juya Afusace ta nufi kofa ,lokaci daya taji ya fisgota xatayi
Magana ya sauke mata yatsunsa biyar
Acikin fuskarta wani
Abu taji yana gilma mata cikin ido,yana girgixata idonsa sunyi balain kadawa sabida maganganun da ta gasa masa,Ya bude mata dukkan idonsa yana fa?in”kina jin baxan iya rayuwa ba sai dake haka kike tunani ko???ya fashe da wata irin Daria wacce bata tattare da nishadi ko kadan,yau
Xan kawo karshen wannan Relationship din Yanxun Nan xan nuna maki ni Dan halak ne,nafi karfin wulakanci duk wata macce…..”haka baayi maccen da xata kassara zuciyar Aliyu waxeer ba,baayi maccen da Aliyu waxeer zai rinka biba,
Da haka ya turata bai damu a inda xata fadaba,ya nufi stairs da wani irin shock take binsa da kallo hawaye na mugun xuba akan fuskarta,
Yafi minti ukku rike da takarda da biro yana jin wani zafi acikin kirjinsa haka yana
Jin hawaye na cika idonsa,rubutu ya shigayi cikin minti biyu ya kammala ya dunkule takardar,
Ya sauka down stairs
Still tana xaune a inda ya wullar daita,fisgota yayi ta tsaya da kafafunta ya damka mata takardar cikin hannunta,wani irin rawa jikinta ya shigayi
Wani irin xaxxabi taji
Yana saukar mata,da
Gaske xai iya rayuwa
Babu ita bai ko kalli
Fuskarta ba ya shiga
Jan hannunta har xuwa wajen motarsa
Back seat ya bude ya jefata,ya wani irin buga door din .gudu
Kawai yake shararawa daita akan titi,kusan karfe bakwai lokacin
An fara kiran sallar magrib,yana gama parking cikin waxeer Mention ya fito a fusace ya fisgota
Ya wullar daita gefe ya
Koma cikin motar yayi mata key da wani irin
Speed yabar wurin,
Motar tabi da kallo
Hawaye masu zafi na xubar mata.Addu’a kurum take Allah yasa babu kowa a parlor
Baki Ammah ta bude tana kallonta lokaci
Daya ta rikota hankali tashe take fa?in.”meya faru??”
Takardar hannunta ta mika mata hawaye
Na xubar mata dafe da kirji Ammah ke
Fa?in.”takardar menene??”Ammah ta fada muryarta na rawa,hawaye sun kasa tsaya mata take fa?in.”Ya sakeni Ammah ya kai karshen Auren mu,
Wani irin xubewa Ammah tayi acikin soofa,tana kokarin dai-daita numfashinta
Dake kokarin daukewa duka,da gudu Noory ta nufi kitchen sai gata dauke da bottle water a hannunta,da sauri ta bude marfin tana fa?in”Ammah sha ruwa,Ammah ta karba
Tasha,duk da haka ta kasa tsaida numfashinta,tsoro da tashin hankali suka rufe zuciyar noory lokaci daya ,Ammah pls kiyi numfashi.
buda ki karanta,Ammah ta fada da wata irin murya hawaye na xubarwa noory tana girgiza kai take fadin”baxan iya ba Ammah.”lokaci daya Ammah ta daka mata wata irin tsawa tana fa?in.”bude mana,
Da sauri ta shiga warware takardar,lokaci daya kuma ta saki takardar batareda ta kara bi ta kan Ammah ba ta nufi
dakin Aunty Ramlah,
Kallo Ammah ta bita dashi xuciyarta na wani irin rawa,daukar takardar tayi ta shiga dubawa.”Duk
masifarki da zafin kanki baki isa ki saka na sakeki ba,in har kina so na sakeki
Ki Bari sai nayi maki ciki sai mu rabu,karo na biyu kenan haduwar mu na ukku baxaiyi kyau ba wlhi!…na maki Alkawarin sai nayi maki ciki kota karfine,
Nadau Alkawarin haka
Ko a gidan Ammah ne kuwa,idan kika ga hakan bai faru ba bana numfashi.stupid girl…..”da sauri Ammah ta damke takardar cikin hannunta,xaka zo ka sameni wallahi yarda kayi wasa da hankalin mu sai nayi wasa da naka hankali,bata kara bi takan noory ba ta cigaba da sabgoginta
Sai bayan ishaai su Aunty Ramlah suka shigo sabida Baffa waxeer yace kar akai karfe 9 a wajen,ta kalli noory dake kwance cikin soofa,ta bude baki tana fa?in”sai muka nemeki kuma a wajen muka rasa.hakama Hakeem yata nemanki bai sameki ba,ta girgixa kai tana fadawa Aunty Ramlah kanta na ciwo shiyasa ta dawo, WhatsApp ta shiga,sabida ta cire abunda ya faru itada Aliyu a daxun,duk ta tuno da abunda ya rubuta a takardar sai taji gabanta ya fadi.”sabuwar lamba akayi mata magana dashi ta WhatsApp
Bata San me lambar ba,ganin sallama yasa ta amsa,hoton dake kan dp.ya dauki hankalinta sosai,Aliyu waxeer ne cikin Italyn suit yayi kyau sosai acikin kayan,ganin ya soma typing tayi saurin kashe datar duka……..kusan karfe goma da rabi ya shigo gidan agajiye jin ko’ina ya dau kamshi ,baiyi mamaki ba sabida yasan idan akayi irin wannan gyaran kudi takeso, daga shi ya tabbata babu wani abu bayan hakan,
Yana da tabbacin laylah tafi kaunar kudi fiye dashi ,tafi daraja kudi tafi son kudi fiye da abunda yake da alaqa daita,kai tsaye bangaren sa ya nufa dan yasan baxai samu abincin kirki agidan ba,dama tun kafin ya shigo ya tsaya a gidan Ammah ya cika cikin sa.bayada bukatar komai yanxu,
Wanka kawai yake bukata,ya samu ya kira Xahra duk yau basuyi waya ba,yana busy itama haka,sun shiga karamar hukumar wamakko dake Sokoto kaiwa kakanninta ziyara.amma sai dai me sai ya tarar da laylah ta shirya masa abincin dare akan dan karamin dinning table dinsa dake small parlorn sa dake sama,bai ko kalli abincin ba ya nufi master bedroom dinsa,kwance take akan bed dinsa da wata irin fitinanniyar rigar barci wacce ta bayyana komai na jikinta,ga wani irin kamshin turaren da yakeji har tsakiyyar kansa,wani irin tsalle tayi tayi hugging dinsa,tana shafa kirjinsa take fadin.”sannu da zuwa mijina,ta fada da wata irin yar iskar murya tana kwantar da kanta akan kirjinsa tana yimasa wata irin tafiar tsutsa akansa,wani abu yakeji nayi masa
Yawo ajikinsa,lokaci daya ya cireta daga jikinsa ya nufi toilet da sassarfa,yana shiga ya rufo kofar gamida jingina bayansa jikin kofar yana maida numfashi,yana jin banana dinsa na wani irin harbawa,komai xai faru baxai bari laylah tayi tasiri akansa ba,
Agurguje yayi wanka
Addu’a yake Allah yasa kafin ya fito tabar masa Room din,amma sai ya samu akasin hakan,da sauri ta karbi karamin towel din dake hannunsa ta shiga goge masa jikinsa,abunda bata ta?a yi ba tun Auren su,ya fisge towel din lokaci daya yana hade rai yana fa?in…….”Nasan kudi kikeso shiyasa kike waya’nnan abubuwan dama duk xanyi kwanciyar Aure dake sai na biyaki Right?”Ya fada yana wani tsareta da ido,ki fita yanxu xan tura Maki bana son hayaniya laylah,yayi maganar da Dan daga murya ta kwantar da kai tana fa?in”saboda ka mayar dani manyyar kudi kou.”ta girgiza kai tana sakin murmushin takaici take fadin”ba kudi nake so ba,leel yau mijina nake so,
Ya saki wani irin blushing Yana girgixa Kai Yake fa?in.”Ni kuma yau bana bukata gaskiyya ya fada ya barta tsaye wurin ya nufi wajen kayansa yana fiddo kayan barci ya saka ,
Cikin sanyi murya take fa?in.”har abinci na hada maka shima baxaka ci ba,shima na gode dan Allah ki fita laylah xan kwanta,gabanta na faduwa take kallonsa,
Kar dai duk maganin da tasha ya tashi a banxa dole ta nemi hanyar tsayar da Khaleel,wayarsa xata kashe duka ta jefata wani wuri,tasan yanxu hankalin sa duka yana kan wayar tamkar yasan tunanin da take
Ya nufi kofa da gudu
Ta cimmasa ta kwanta bayansa ta fashe masa da kukan kissa
Tana yawo da hannunta ajikinsa kafin ta saukar da hannunta akan wandonsa,numfashinsa ya shiga sarqewa lokaci daya jin abunda
Take kokarin yi idan bai tsayar da laylah ba za’a iya samun matsala lokaci daya ta shammacesa gamida saka hannunta gaba daya cikin wandonsa
Ta shiga yawo da hannun nata ciki,Runtse idonsa yayi,yana jin yarda Banana dinsa ke wani irin harbawa sabida yarda laylah ke wasa daita,kasa daurewa yayi ya fisgota yana kallonta da idonsa da suka fara canja kala,
Xaiyi magana ta ?ora yatsanta akan bakinsa tana girgiza masa kai,
Haka ta jasa gafda Bed lokaci daya suka
Fada tana samansa
Yana kasanta,cikin wani irin yanayi yake fa?in.”laylah ta bude masa hannuwa tana fa?in.”leel inaso.”!yar iskar rigar jikinta ta cire dama babu pant ajikinta,da sauri Khaleel ya Runtse ido,
Wani murmushi take
Saki breast dinta daya ta kama tana fadin”darling bude bakin ka na baka ,baby haaa Mana..!””tayi maganar tana tura masa na shanunta tana yawo dashi akan fuskarta,
Gaba daya Khaleel waxeer ya fita daga hayacinsa ganin irin muguwar wasar da take yimasa ko kadan baya son biye mata….

Allah ya isa idan kika karanta baki biya ba Allah ya isa ban yafe maki hakkina ba.”idan bakida kudi karki karanta min…??

Littafin Waminal Hoob na kudi ne#500
Account Details
0004157137
Jaiz Bank
Asma’u Buhari Aliyu
Katin wayar MTN.ta wannan lambar#09060259200
Shaidar biya ta wannan lambar#08086207764

Thank you.??
[9/15, 6:11 PM] Asmy Mom Aydah??

No comments