Breaking News

Waminal Hoob 50

Asmy Mom Aydah??: 50….

Nasiha Ammah ke masu mai ratsa jiki,haka tana fada masu cikinta ya fita
Ya kai sau 3 su ukku kawai ne ta samu suka tsaya. banda hawaye babu abunda Nooriyah keyi jin yayi iskar dakin nayi masa


kadan,mikewa yayi ya nufi kofa daga Ammah har Adama suka bisa da kallon tausayi kafin su maida kallonsu kan noory,suna fadin.”ta rage damuwa idan ta bar komai a hannun Allah sai taga ta samu wani cikin sauqi damuwar da ta shiga shi xaisa zuciyar Aliyu ta karye Amma idan tabasa kwarin gwiwa sai taga Allah ya taimaketa sun samu wani,Runtse ido tayi batacewa su Ammah komai ba,ita ta san tanadin da sukayiwa babyn su,komai na baby sun saye harta gadonsa an kafa a dakinsa,wanda a dakinta nan Aliyu ya kashe ya cire komai na dakinta dake uk.suka Barsa matsayin na babynsa,ita kuma ta tare a nasa dakin acewarsa baida Ra’ayin raba komai da matarsa ya fison komai na rayuwarsu ya zamana a hade,idan yaga sun fara tara ya’yah xai sai da gidan da suke ya siya masu mai dakuna da yawa yarda yaransu zasu samu dakunan barci maza da mata.”acewarsa ya fiso ta haifa masa baby girl Mai kama daita ,ta dauko komai nata yana so yaga yarsa ta kasance bakar fata a rayuwarsa sabida duka familyn waxeer farare ne har jikokin su,yafiso ya fita daban acikin su.ita dai sai dai ta kallesa tayi murmushi tace ta fison namiji mai kama dashi fiye da maccen,haka zasu rika rigima kowa ga abunda ya keso da ya
Shiga watanni hudu,
Ya kaita akayi scaninnig gwajin farko
Aka tabbatar da namiji ne wani irin ihu Noory tayi a gaban doctor tana wani irin rungume Aliyu,shiru Aliyu yayi yana wani bata rai har suka dawo gida noory na tsokanarsa,akan itace tayi win Allah ya karbi addu’ar ta,ranar yini tayi tana tsokanarsa har yayi fushi Yabar
Mata gidan,
***
Mami ce da salma Shagari Aliyu ya saukesu acikin harabar hospital din waxeer ,Bai fada masu komai ba tun mami na tambayarsa ko Ammah ce babu lfy ya fada mata ba Ammah bace,daga kai Siddiqa mansoor tayi tana kallon mutanen dake shigowa cikin Room din,kallon mami kawai take da fuskar Farhaan Shagari,salma Shagari ta kalli Aliyu tana fa?in.”wai meye haka Aliyu ka kwaso mu ka kawomu anan kuma kayi shiru,tattaki yayi har gaban gadajen da yaran suke kwance,zuwa lokacin anyi masu wanka an hade su cikin kayan sanyi sabida garin yanayin damina ne kuma haka akwai dan sanyi,bai taba ko kallon yaran ba sai yanxu yake kallon su daya bayan daya fuskar Farhaan Shagari na dawo masa cikin fuskarsa hawaye yaji suna cika idonsa lokaci daya ,dan juyawa yayi ita dai mami tsaye tayi tana kallon ikon Allah itada salma Shagari wanda iskanci Aliyu ya fara isarta, Siddiqa mansoor ta dauko Hassan ta isa gaban mami ta bata shi,da kallon mamaki mami ta bita dashi tasa hannu ta karbi yaron xuciyarta na wani irin
Bugawa,hakama Siddiqa ta dauko Hussain ta ?ora a hannun salma Shagari,da ido kawai suke kallon kyawawan
Yara,hawaye suka taru a idon mami lokaci daya take fa?in.”Farhaan !!”Aliyu ka fadamin waya’anan yaran na Farhaan ne?”
Zuciyarsa yaji tana yimasa wani irin nauyi tamkar an ?ora masa dutse yake fa?in.”Ya’yan Farhaan ne mami kiyi masu addu’a,wasu irin hawaye ke xuba a fuskar mami ta saka hassan cikin jikinta tana fashewa da wani irin kuka mai taba zuciya ta kalli Siddiqa mansoor take fa?in.”kece uwarsu dan Allah kibar min su
Wlhi baxan bari su wulakanta a duniya ba,duk da nasan ba ta hanyar Aure aka samesu ba,shiru Siddiqa mansoor tayi tana jin kukan mami na tabata sosai,Aliyu ya kalli Siddiqa mansoor ido cikin ido yake fada mata su mami zasu tafi da yaran yanxu,taje ta samo lauyan da zai tsaya da Areefa mansoor,kallonsa mami take cike da mamaki da rashin fahimta,shiru yayi yana jin zuciyarsa wani iri mami muje wajen Ammah xatayi maki bayani,da haka yayi gaba suna dauke da yaran wanda sai da likitoci suka tabbatar suna cikin koshin lfy,
Haka suka rubuta wa Aliyu madarar da xai sayawa yaran wanda xasu rika sha,tun kafin yaje gidan Mami,gidan Ammah yaje ya kwaso siyayyar da akayiwa Yaran tun kafin zuwan su,ya lodasu a booth din motarsa ,haka yaje shop ya Kara siyan wasu kayan da madarar shan su,suna cikin booth din motarsa sai ya sauke su mami a gida xai sauke kayan,kallo Ammah kurum mami keyi tana jin hawaye na cika idonta lokaci daya,mutuwar Farhaan ta dawo mata sabuwa lokaci daya,
Dakyar Aliyu ya lallaba
Mami sukaje ya saukesu gida,kafin mamin Tayiwa Aliyu jagora har cikin parlorn Omar Shagari,
Daddy ya kallesa cike da fara’a yana fa?in.”yaushe ka shigo gari son?”Aliyu ya shafa kansa yana gaisheda daddy da wata irin girmamawa da yake masa na matsayin uba agaresa yake fa?in.”jia daddy,
Xaiyi magana mami da salma Shagari suka shiga parlorn daddy .yaron hannun salma ya shiga tsala wani irin kuka,daddy ya kalli mami yana fa?in.”meye haka yaran waye kuka dauko haka,hawaye na xubarwa mami ta mikawa daddy na hannunta tana fa?in.”dauki yaran Farhaan daddy Farhaan Dina ya dawo,
Mami tayi maganar with so much love and affection,acikin muryarta,lokaci daya daddy ya kurawa yaron hannunsa ido ji yake baya na dawo masa tamkar lokacin da aka haifi Farhaan Shagari a duniya,cikin rawar murya yake fadin”maryam ina kika samo wannan yaron?”
Yaran Farhaan ne daddy har guda biyu ta amshi na hannun salma tana karawa daddy,tasbihi daddy kurum Yake aransa,
Anan mami ta shiga labarta masa komai,
Daddy ya girgixa kai
Yana fa?in.”Aliyu kayi hakuri ka yafewa uwar yaran nan ko albarkacin su taci Ni dai na yafe mata wlhi,
Wani irin kallo mami
Ta shigayiwa daddy kafin ta lailayo wata uwar Ashar tana jin kalaman daddy na tafasa xuciyarta ,wlhi ko kai ka yafe ni baxan yafe ba har sai na tabbatar da yarinyyar nan bata numfashi a duniya ko hankalina xai kwanta,
Kuma yara sun dawo hannuna har abada daga yau din nan daga yanxun nan,idan kai babu hannunka xan kira malami yanxu a waya yayi magana da lauya,Aliyu ya kalli daddy Yana kwantar da murya yake fa?in.”daddy ba irin wannan laifin ake yafewa ba,ya kalli mami yana fa?in.”basai kin kira Uncle malami ba nayi magana da lauya na,
Haka na riga na shigar da kara lauyansu kawai muke jira,a fara shari’ah mami ta kamo hannun Aliyu ta damke cikin nata hawaye na tarar mata lokaci daya ,ban san dame xan saka maka ba Aliyu kaunar da ka nunawa Farhaan tun yana a duniya har yanxu da yana kwance cikin kabarin sa,duk irin tarukkan laifin da yayi maka baka kullace sa ba,Allah yay maka albarka ya cika rayuwarka da farin ciki kaida matarka ya baku
Ya’ya na gari wanda xasu yi maku biyayyah
Allah ya baiwa matarka lfy.”lumshe ido yayi yana fa?in.”Amin mami,sai da ya gama sauke kayan yaran duka
Mai gadin gidan ya rika shigowa da kaya cikin parlorn daddy,su dai su mami bude ido sukayi suna kallon kayan,ganin irin uban kayan da Aliyu ya siya da Aljihunsa,daddy ya kalli Aliyu da murmushi yana fa?in.”toh baka yiwa yan biyu khuduba ba ka manta kaine ubansu,murmushi Aliyu yayi mami ta mika masa Hassan tana fa?in”.ka fara yiwa babban naji yar uwar Areefa na fa?in.”Shine Babba,karbar sa Aliyu yayi ya kalli daddy Yana fadin a samo masa dabino da ruwan xam-xam,khuduba yayiwa baban da sunan Muhammad (Farhaan)daya kuma Aliyu haidar,shima Aliyu tamkar kar ya rabu da yaran sabida kaunar da yake nuna masu,a mota ya sauke ajiyar xuciya ya dora kansa akan sitari yana jin yarda cikin sa ke kukan yunwa tun safe babu abunda ke cikin cikin sa,ya gama da matsalar Yaran nan,saura matsalar Shari’a Areefa,da kuma noory tun safe rabonsa da noory,su Ammah sunki bar masa matarsa ta yarda xai lallashi abarsa ,yayi kokari yabata wani cikin duk sunxo sun cika asibiti,
Haushin hakan yasa bai kara marmarin komawa ba,waya yayi da doctor Arhaam su hadu a station din da Areefa take lokacin karbar injection dinta yayi,ya nufi Restaurant mafi kusa yayi mata takeaway ya dauki hanyar station ya fadawa dr.Arhaam har maganinta yazo dashi yana nan acikin Room din da ta kwanta tashin hankali yasa baibi takan maganin ba,yana gama wayar kiran Siddiqa mansoor ya shigo a wayarsa,
dagawa yayi batareda yayi magana ba,Aliyu a wace station aka kai Areefa xamuje yanxu da yaya Sufyan da kuma lauya din mu,
Ya wani dakune fuska yana fada masu sunan station din kafin ya datse kiran duka.ya tsani duk wanda Areefa mansoor ke manne dashi…..Yarda yaga Areefa mansoor ta zama cikin yini daya kacal yayi mugun daga hankali Sufyan mansoor,ya rike fuskarta sosai yana kallonta,yana jin wata irin tsanar Aliyu waxeer na cike xuciyarsa,ki natsu Areefa ki natsu dan Allah natsuwarki nake bukata,ina tare dake a duk halin da xaki shiga,ki fadamin da gaske kina da saka hannu a mutuwar Farhaan Shagari,girgixa kai ta shigayi da kumburarrar fuskarta,kuka naxo mata,kiyi magana dan Allah kukan ki na karya min xuciya naxo da lauya gashi a tare dani zai tsaya maki.ta koma fashewa da wani sabon kuka,nifa yaya nace kawai su kashesa amma wlhi bani na kashesa ba,
Da wani irin shock sufyan mansoor ke kallo kanwar tasa yana jin jikinsa nayi sanyi lokaci daya,toh xaki iya sanin inda yaran suke,sabon kukan tashin hankali ta saka tana fa?in.baifi watanni biyu ba da sukayi hadarin mota shida yaransa a hanyar Zaria,shidai lauyan Areefa rubutu ya shigayi Aliyu na tsaye yana kallon su,yana wani irin hade rai tamkar hadari,bayan ya gama sauraran Areefa,Allura Dr.Arhaam yayi mata
Wani irin kallon tsana Sufyan mansoor keyiwa Aliyu waxeer
Cikin ihun tsawa yake fa?in.”kana da hujjar da xai tabbatar Areefa ce ta kashe Farhaan shagari ,wani kallo Aliyu ke bin Sufyan dashi bai daice komai
ba Sai wani murmushi da ya sakarwa Sufyan din wanda ya kara kulal da Sufyan…..kusan kwana ukku suna zirga -zirga akan case din Areefa mansoor babu wani cigaba ,ga Abban Areefa ya fitar da hannunsa Sufyan mansoor shine tsaye akan case din gashi har yanxu basu samu hujjojin da xasu fito suce bbu saka hannun Areefa a kisan Farhaan Shagari,a kwana na hudu Sufyan ya kawowa Areefa ziyara,
Hawaye na xubar mata take fa?in.”Yaya Nagode da dukkan karancin ka agareni amma dan Allah ku daina wahalar da kanku akan wannan Shari’ar,sauran kwana 3 a shiga kotu na yarda na amince da saka hannu na a kisan Farhaan Shagari,Yaya kara ma a Kasheni nabar duniya to meye amfanin Rayuwata a duniya,na rasa Ya’yana wanda suka fito daga jikinta a wanni ?alilan nayi tare dasu ,aka rabamu rabawa na har abada,yaya ban taba jin soyayyar yara araina ba sai da na bude ido naga Hassana da Hussain wai nice na haifesu kara su Kasheni kawai,baxan iya rayuwa batareda su ba wlhi,na biyu Aliyu waxeer nasan shima na rasa shi,rashi na har abada me kuma yayi saura Yaya!!”karka bata kudin ka acikin wannan Shari’a baxaka iya ja da Aliyu waxeer ta kowane fanni ba,na masu laifi mai girma xaiyi wuya ace su yafemin lokaci daya,Ni wlhi na tsani kaina dama duka Rayuwar nan duka,mahaifina ya tsanani waye ma baxai tsaneni ba,ta fada tana fashewa da sabon kuka wanda ke fitowa tun daga karkashin xuciyarta,
Sufyan mansoor ya riketa sosai da Muryar tashin hankali yake fadin.”karki fara irin wannan wasar Areefa baxan iya jure rasa ki ba,idan kika aekata wani abu stupid a gaban Alkali baxan taba yafe maki ba,ko duka komai nawa da na tara xai kare sai na tsaya maki da kafafuna,kina jina kou.”Ya’ya kuma nayi alkawarin karbo su kota tsiya kota balain basu isa su rabaki dasu ba,ya fada yana share hawayen idonta gamida sakata cikin
Jikinsa duka xuciyarsa na bugawa da wani sabon tashin
Hankali ,hawaye kawai ke xubar mata
Ta tsani kanta da ana dawo da tarihi baya da ta dawo da komai ta goge har haduwarta da Aliyu waxeer,
****
Tunda aka basu sallama ta tare a wajen Ammah,haka Ammah ta shiga kula daita ,shi dai Aliyu kallonsu kurum yake
Iya ka ya shigo ya dubata ya fita ya lura itama noory bata da hankali,ko kadan yanxu bata nuna ta damu dashi,meyasa tun farko bata fadawa Ammah daga Asibiti gidanta xata wuce ba,
Yau ma kamar kullum ana gobe xa’a shiga koto,Kusan karfe tara ya shigo dakin Ammah addu’a kurum
Yake Allah yasa Ammah bata dakin,
Tana kwance kan Bed din Ammah ta gama waya da kabeer kenan
Dagowar da xatayi idonsa cikin nata,
Ya karaso cikin Room din fuska a daure yake
Fa?in.”tashi ki shirya muje gida,ta bude ido tana kallonsa tana mamakin rigimarsa,
Cikin rawar murya take fa?in.”idan kuma Ammah taxo ta tarar bana nan fa??”mekake so na fada mata?”ta fada cikin muryar shagwaba,ya bude hannu yana fa?in.”kawai kice kinbi mijinki kin gaji.bude baki xatayi ta fara xuba masa kukan shagwaba tasan shine ka?ai weakness dinsa akanta,ya nade hannun rigarsa ya dauketa gaba daya ya nufi kofa,har ya sauko stairs babu kowa a parlorn da sassarfa ya nufi kofa yana jin kukanta na birkita masa lissafi,tun a mota ya fara ya mutsata koda suka isa gidan su, kin fitowa tayi daga motar,ya dauketa yana fadin.”aeni shi yafi sauki a wurina daukar ki,har ya nufi master bedroom dinsa daita tana masa kukan shagawaba bai direta ko’ina ba sai kan Bed dinsa,ya axa mata karfinsa duka yana fa?in.”tell me xaki iya tuna yaushe ne last da kika bani hakkina na Aure??”an kai 1 month
Sai kice ke bakya enjoying dinsa wannan karon Allah ya bamu cikin baby girl Allah yasa kuma tana son daddyn ta ya rika gaisawa daita a kullum ba kamar wancan raggon maxa wanda ake fa?ar soja xaiyi,ya fada yana shafa bakinta da dan yatsansa lumshe ido
Tayi tana jin wani iri tun daga tsakiyyar kanta har ya tsanta,
Wata irin sha’awar mijinta taji tanayi lokaci daya,hannunta ta saka tana shafa cikin sumar kansa,tana wani yimasa wani irin kallo da ya kusan gigitasa ,
Kayan dake jikinta ya rabata dasu duka,A hankali ta kai hannunta kan banana dinsa tana murxawa a hankali har zuwa wajen marar sa,wani irin bankare mata ya somayi yana kamo breast dinta daya yana murxawa,sucking bananar shi ta somayi tana wani matseta cikin bakinta,
Wani irin rawa jikin Aliyu ya somayi ,yana rike da kanta yana kara danna Banana dinsa cikin bakinta ,
Lokaci daya ya soma sakin wani ihu da gurnani,ganin nooryn xata haukata sa da sauri ya fiddo bananar sa cikin bakinta ya kwantar daita ya kama breast dinta ya soma sha sosai a hankali ya tura yatsan sa cikin pussy dinta dake tsiyaya ya shiga yimata wani mahaukacin fingering still breast dinta na cikin bakinsa,lokaci daya Noory ta fashe masa da kukan dadi wasu irin sabbatu ta shiga yimasa sai da yaji jikinta ya saki ,a hankali ya cire yatsansa wurin ya saka babanan dinsa ya shiga yimata wani mahaukacin riding jinta yayi ta koma ta matse, yana jin hankalinsa na barin duniar duka sabida yarda yaji wurin ya kara sugar….

*Ban yafe maki ba idan kika karanta baki biya ba*!”

Littafin waminal Hoob na kudi ne#500
Account Details
0004157137
Jaiz Bank
Asma’u Buhari Aliyu
Katin wayar MTN.ta wannan lambar#09060259200
Shaidar biya ta wannan lambar#08086207764

No comments