Breaking News

Waye Mijina Return 30

Page 30

 

 

___tsaye yayi yana kallon yadda tazube agabanshi tana rusar kuka metsima zuciya cikin bakin ciki da nadamar rayuwarta tad’au tsawon lokaci tana kukan kamun tafara magana cikin kuka take fad’ar Dan


girman Allah alhaji kayafemun nasani nime laifice agareka mafi munin laifi dazeyi wahala kayafeni Amma kasani nayi nadama Kuma natubarwa Allah yafiyar mahaliccina data nake nema kayafeni Dan girman Allah Koda zaka hukuntani Zan karb’i kowanne irin hukunci daga gareka Amma Dan Allah…

 

Nisawa alh.mukhar yayi Yana kallon matar tashi kamun yashere k’wallar da tacikamai Ido rik’ota yayi yatada tsaye kana yazaunarda ita kamun yazauna shima kusanta yarik’o duka hannayenta biyu yace bashakka lubabatu kin aikata laifi Amma inada sa hannu akan abunda kikeyi nakasance bana sauke hakkinki dudda cewa nasan kedin macece me yawan buk’ata Amma hakan nake fifita aikina akanki banada lokacinki Koda amagana ne yau Ina wancan garin gobe Ina wannan hakan bakaramin cutardake yakeyiba nasani Amma natake sanin shiyasa Allah yajarabemu da wannan mummunan rayuwar bakomai nayafemiki sedai mufatar Allah yayafema dukkanmu mukoma gareshi tareda neman tuba med’orewa arayuwarmu…wani irin kallo hajiya luba takeyiwa me gidan nata dudda cewa tasan abunda yafad’a gaskiya ne Amma batayi tinanin ze iya yafemata cikin sauki hakaba….ganin irin kallonda take yimishine yasakashi janyota jikinshi yarun gumeta sosai Yana shafa bayanta itama kankameshi tayi lokaci d’aya tana sauke wahalallen numfashi sabida kukanda Tasha…..najeeb daya biyita lokacinda tashigo d’akin Jin abunda suke magana akai yasakashi lab’ewa Yana saurararsu seda suka k’are shiru yayi tareda daga hannayenshi sama Yana yiwa Allah godiya daya ganarda iyayenshi gaskiya har suka shiryu kana yashiga nemawa kanshi tuba awurin Allah tareda alkawarin barin duk wata barna dayakeyi yajima awurin Yana kuka tana neman yafiyar ubangiji kamun yaja kafafunshi zuwa pert d’inshi…..tundaga wannan ranar abubuwa dayawa suka sauya a wannan gidan hajiya luba tasauya sosai tazama muminar k’arfi da yaji yanzu har isilamiya take zuwa domin karo ilimi sadaka ko ba lokacin datake wuceta hakama najeeb yanutsu sosai kamar bashiba Kuma haryanzu yaki bari yak’ara had’uwada su AFSAR dukkansu..

 

Fanni hajiya sa,a semuce Allah ya kyauta domin abunta kullun segaba yakeyi wata  Rana jaleel yadakinshi abun duniya duk ya,sheshi yayi nisa cikin tinanin makomarshi kawai yajiyo ihun mutanen gidan koda yafito agiguce Yana tambayar masu gadin lpy? Se cemai sukayi ai hajiya ce tafita bayan tab’alla kofar Kuma sunfita Basu gantaba….cikin tashin hankali yabi bayanta Amma yawon duniya yayi besametaba haka yahak’ura yadawo gida washe gari yak’ara fita Amma babuta Babu lbrn ta ahakan jameel yab’ata rayuwarshi kullun seyaje nemanta koze sameta Amma Babu nasara gabaki d’aya yafita hayyacinshi cikin wannan lokutan Babu amminshi Babu lpyrshi semuce Allah ya kyauta gaba.

 

 

(Wannan kadan kenan daga cikin wannan bala,in kana neman mata Kuma karasa wazaka nema se k’anwar  mahaifiyarka ko yayar mahaifiyarka ko mahaifinka duk wannan zunubine domin k’anwar mahaifiyarka amatsayin mahaifiya take agareka koda bata haifekaba Allah yaganardamu)

 

 

Su AFSAR ma bawanda suka gayawa wannan zancen subarshi kawai atsakaninsu ko ASNALL dataso rigima akan hakan bata samu damaba domin seda AFSAR yanuna mata bacin ranshi tukunnah ta hak’ura……gameda rashin ganesu damatan keyi idan suna wuri d’aya kuwa abei yayiwa tokar hanci domin ranar sunyi agabanshi inda IBNALL tarungumi AFSAR amatsayin IBFAR batareda saninta shima be kulaba kawai tayimai bazata ne hakan yasa abei Hana musu saka Kaya iri d’aya kamar yadda sukeyi tin suna Yara yace koma yarik’a saka nashi kala Daban Koda duka kananun Kaya zasu saka ko manya tosu banbance kala hakan zesa matansu suganesu dumin mijinki yashiya agabanki Kinga kalar suturarsa ba yadda za,ai tab’ace Miki wannan ne yasa yanzu suke ganesu cikin sauk’i.

 

Hakan rayuwa taci gabada tafiya cikin farin ciki da kwanciyar hankali su ASNALL suna renon cikinsu cikin kulawa da soyayya ayanzu ita ASNALL cikinta yashigo watan haihuwa yayinda na IBNALL yake wata bakwai….wata ranar larabace ASNALL tatashi da matsanancin ciwon mara da baya cikin tashin hankali aka dauk’eta zuwa asibiti batayi minti 30 ba Allah yasauketa lpy tasamu yar mace Masha Allah katuwa da ita sak babanta zokuga murna da farin ciki agun wannan family abun ba,a magana bayan anyi mata komai daya dace aka sallamesu suka koma gida tinda daga uwar har y’ar suna cikin koshin lpy.

 

*Allah se kallo domin yafi gaban mmki yau gimbiya shulaisa da sheck jalaludeen ne keda jika*

 

Acan family house d’insu aka Kai mejego inda take samun kyakkyawar kulawa agun iyayen nata itada bybyn ta kullun gidan cike yake tab da jama,a hakan yasa AFSAR baya samun ganin matarshi abun bakaramin damunshi yakeyiba Dan de bayadda zeyine….ranar suna yarinya taci suna fateema babban suna kenan suna kirantada *batool* ahakan taro yawatse bayan abun alkhairi da mejego tasamu sosai itada bybyn ta kowa yakoma gidanshi lpy cikin farin ciki da kewar juna.

 

Akwana atashi ba wuya agun Allah yanzu kwanan  ASNALL 34 da haihuwa kulawa take samu ta mummunan agun iyayen nata domin sun tsimata ba kad’anba duk wani abun da mejego zata buk’ata sunyi matashi takai takawo ita da katan yanzu neman mijinta takeyi ruwa ajallo gashi kuma mom tayi musu kataggar k’arfe tsakaninsu tin bayan suna bawanda yasaka Dan uwanshi a Ido

 

Zaune take a bedroom d’in mom ita kadai abun duniya duk yadameta buk’atar mijinta takeyi kamarme tazaune tana jiran mom da abei yakirata bayan ta,ajiyeta d’akin nata kamar amafarki taji sallamarsa dudda batada tacci shine ba IBFAR ba Amma yadda zuciyarta tabuga shine ya tabbbar mata dacewa shine bata gama tinaniba yafad’o d’akin shima kallo d’aya tayi masa tagano baya hayyacinshi cikin sauri yak’arasa inda take zaune tareda fad’ar my angel shine kike biye mom kuna azabtar daniko? Bakinsan hal….kasa karasawa yayi sabida bakinta dayaji acikin nashi wani irin Dan iskan kissing take saukemai kamar mayya…Ido yazaro tareda cabkar harshenta shima yashiga maida mata maitani agiguce kamar wasu tababbu cikin kankanin lokaci sukayi fatalida kayan jikinsu romance din juna sukeyi cikin zafi zafi kamar basu tab’a had’uwada junaba se yau cikin fitar hayyaci AFSAR ke fad’ar I…miss…you..so…very… much..my angel I really miss…wlh  yafad’a ararrabe tareda maranto addu,ar saduwada iyali yafara neman hanyarshi wani irin sauti yafitar mishiga jiki alokacinda yaji kan kaciyarshi na gogar ruwanda ke fitowa daga k’ofar gindinta masu santsi da d’imi agigice yadanna ciki kamar wani Zaki tareda sakin ihun Wanda sukayi alokaci d’aya sabida dad’in daya ratsasu wani irin dad’i sikaji tindaga yatsarsu har kwakwalwarsu…ashhhhhh ahhhhhhh babyyyyyy sooo sweettttttt wayyyo Allah na dad’i aushhhhhhhh wahhhhhhh ohhhhhhh my gooddddd wayyoo Allah burataaa baby zata tsinke cikin dad’inki wayyyo nashiga ukku ahhhhhhhh washhhhhh dad’iiiiiii wayyyo gind’i wayyyo ruwaaan dad’i aushhhhhhhh….itama ihun takeyi tana Kiran sunanshi wayyyo yah abbbbbb ahhhhhh yah abbbb dad’i shiga da kyau yayanaaa washhhhh Allah buranka dad’i yah afsarrrrrr ohhhhhhh karka Dena please kacini da kyau mujina wayyyo nayi missing dad’inka ashhhhhh….nima haka baby na nafiki yin missing ruwan dad’inki Allah ushhhhhhhh wayyyo gind’i wayyyo ahhhhhhhhh baby mucinye junanmuuuuu ahhhhhhh babyyyyyy ohhhhh myyyyyyy gooddddd wayyoo Allah oshhhhhhhh wayyyo gind’i dad’i Ina cinta wlh gindinta take bani mommm nawane inajin dad’i sosai wlhh ahhhhhh IBFAR kaganikooooo tana bawa twin D’inka dad’i aushhhhhhhh wahhhhhhh baby ahhhhhh dadyyyyyy ahhhhhh.

 

Awannan ranardai hakan suka shayarda junansu dad’i marar misaltuwa washe gari bayan sun karya gimbiya shulaisa tatura aka kyara pert d’in ASNALL aka canja mata komai na gidanta da yamma tace mijinta yad’auketa sukoma hakan bakaramin dad’i yayi musuba koba komai zasuji dad’in k’wak’ular juna.. yayinda hakan yabawa kowa mmki agidan sabida ASNALL batayi arba,inba Amma ba Wanda yace komai…itako gimbiya shulaisa tayi hakanne karsu lalata mara yan samarinta dake gidan domin duk ihun dusukeyi jiya akunnenta itada abei sunyi dariya harsun gaji daga baya suma suka Lula tadu duniyar..

 

Bayan wata ukku

 

IBNALL ma tahaifi yaronta namuji yayinda baby da muneerat kowanne ke dauk’eda cikinshi anyi biki lpy yaro yaci suna jabeer semuce Allah yaraya bisa Imani…. wannan family dai yanzu komai yayi musu dad’i domin rayuwarsu sukeyi cikin kwanciyar hankali dajin dad’i semuce Allah yak’ara Mana kwanciyar hankali damu da zuri,armu da dukkan musulmi baki d’aya…

 

 

 

Alhmdllh alhmdllh alhmdllh

 

 

Anan nakawo karshen wannan Dan gajeren lbrn nawa kuskure danayi aciki Allah kayafemun inda nayi Dede Allah yabani ladanshi Allah kabamu ikon daukar abunda yake me kyau aciki sabanin hakan Kuma Allah yabamu ikon yin watsi dashi. Ngd I love you all my lovely fans

 

 

 

Duk mesan Nobel na kamar irinsu 

 

IZZAR MULKI

 

INGARMAN NAMUJI

 

TANTIRANCI

 

WAYE MIJINA

 

Ze,iya tuntubata ta wannan number  chat me in this contract 08107819124 or call me at this contract 07037092176

 

 

 

Autar alheri ✍️

No comments