Breaking News

Adandi Complete Hausa Novel

 [2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *ADAND

 *FAUZIYYA TASI'U UMAR*® FAUZAH*








  



 *_Idan kinason ci gabada karanta wannan lbrn ki tuntubeni ta wannan number a WhatsApp_* 

 *_09013718241_* 



  

 *_Dont read this book if you are not married, Mature content contained in it, Reader discretion is advised, You read at your own risk._* 



🅿 *1* 



 *_Bazanci gaba dasa number ba course masu fita dashi Allah ya isa kuma ban yafe ba duk wacce ta fitarmin da buk saboda bake kadai kika biya ba faqat_* 



Da mugun gudu motar me qirar Ferrari ta shigo makarantar Adon Bayero University wadda suke Kira da new set birki ta taka da sauri tare da furta “ya Salam na bigeshi wlh na bigeshi rahama" tana fadin haka ta balle murfin motar ta fito da sauri wata kyakkyawar budurwa ce chocolate color wadda da gani babu tambaya kasan tanaji da kanta kuma tana tashen rashin kunya duba da yanayin shigarta.





Riga da wando ne farin jeans da jar riga three quarter ta hade gashinta na fulanin asali ta daure a baya ta dora wata hula me kamar nadin gammo a kanta tsakiyar kanta a waje ta zuba zobunan gold qafa da hanu sai daukar ido takeyi kamar walqiya duk wani lafiyayyen namiji idan yaganta a yanda take sai yaji yarr a jikinsa yanda take takawa duwaiwakanta na juyawa hips dinta yana daukan hankalin maza duk inda kyau yake Samha takai a kirata kyakkyawa.





Da dan sassarfarta ta qarasa ta tsuguna gaban kyakkyawan farin saurayin takai hanunta zata kamoshi ya kuwa daga hanu ya dauketa da wani lafiyayyen mari ta dafe gurin da sauri ta dago ta dubeshi bakinta yana rawa kafin tayi mgn ya sake dauketa da mari yace “ke wacce irin yar iska ce ki rinqa yiwa makaranta shigar isa saboda rashin tarbiyya dubeki waike kin waye jahila daqiqiya dake saboda kunfi qarfin kowa shiya aka kyaleku kuke abinda kukeso to wlh ba commusioner ko gwamna ne ubanki zan iya bi dake da abinda kike taqama dashi banza shashasha ballagaza kawai dubi shigarki waike qaramar yar iska mtssss" 




Yaja tsaki tare da miqewa ya dingisa qafarsa dake zubar jini ya nufi wani teather dake kusa da gurin, wasu hawaye ne masu zafi suka zubowa Samha a idonta tunda take baa taba marinta ba ba marin ne yayi mata ciwo ba irin kalaman batancin daya fada Mata sune sukafi komai zafafa zuciyarta fitowa qawarta Rahmah tayi ta kamo hanunta tace “kinyi mugun bani kunya Samha kamar ki ki tsaya wannan qazamin dalubin ya mareki duk jin izzarki da isarki ni wlh tsoroma naji kar wannan daskararren hanun nasa yaji miki ciwo" ta fada tana shafa kuncin qawar tata.

Kawar dakai tayi ta furzar da wata iska me zafi ta taka a hankali zuwa inda motarta take ta zagaya wajen me zaman banza ta zauna tare da cillawa Ramsy key din taja suka qarasa.




Har Ramsy tayi parking Samha batasan sunzo ba  sanya hanu Rams tayi ta janye mata tagumin tace “ki manta kawai mu ya tabo wlh Idan yayi wasa sai munsa anyi withdraw nasa a skull dinnan.

“Wayeshi a makarantar nan da baisan wace ni ba wayeshi da baisan matsayi na ba meye taqamarsa a school dinnan Rams meye taqamar guy dinnan daya jizgani haka?" 




 Bude mata motar Rams tayi tana riqe da jakarta tace “ki manta kawai dole ya girbi abinda ya shuka Samha...." Daga mata hanu tayi suka jero matasan dake gurin suka taso su uku suka rungume suna fadin Allah ya taimaki uwar dakin mu yaufa da haduwa a club.





Murmushi tayi na qarfin hali karo na farko data farayin danasanin shigar isar da takeyiwa makarantar tasu ta hanyar yin gudun wucce sa'a tare da buge duk wanda tsautsayi ya fada kansa.

Wasu yan matane su uku suka taso bayan matasan mazan sun gama shafeta daga sama har qasa dayan yayi kissing boobs dinta suma yammatan rungumeta sukayi suma murmushin yaqen tayi musu ta wuccesu ta nufi Hall din da zasuyu lecture ta zauna tana sauke ajiyar zuciya.




Shigowa sukayi suka zauna kusa da ita dukkansu fuskarsu dauke da damuwa da alamun Rams ta qyasa musu abinda ya faru Surayya ce ta ruqo hanunta tace “kiyi cooling mind dinki Samha babu wanda ya isa ya takaki a cikin mkrntar nan mu kyaleshi wlh saiya gane kurensa sai yasan ya tabo click din masifa da bala'i" Nadiyya ce ta cafe tace “kecema kika ba damu Samha da kinbi takan dan iska kin markadeshi kamar greater aida baiyi mana wannan cin mutuncin ba" Rams ce ta cafe zaren zancen da cewa “ni nama rasa me zance tun dazun wlh ni tun ranar dana ganshi naga yanda yake taqama da kyau da isa gaba daya naji na tsaneshi" Zainab da tunda aka fara mgnr take kallonsu tayi qwafa tace “uhm kune baku sanshi ba bakuda lbrnsa a haka jin kansa yake saboda yana da kai sosai Abdullah kenan duk faculty of law shayinsa sukeyi asalinsa dan sarautar Katsina ne amma da ganinsa a wahale suke sarautar ma wlh" dukkansu suka kwashe da dariya amma banda Samha data dora hanunta a kanta tace “oh sheet!" 




Tsayawa sukayi suka zuba mata ido takart ta dauka ta fito da bututun shisher ta miqawa Rams da sauri ta karba ta dauki magic could ta kunna Mata a ciki ta zuba mata flavor din ta miqa mata ta sanya a bakinta ta zuqa ta fesar tana sauke ajiyar zuciya zuqarts biyu tayi jifa da ita ta dafe kanta tace “tention din kaina yafi qarfin wannan bude Jakarta ta kumayi ta dauko wasu qananun qwayoyi ta watsa a bakinta tabi dasu da ruwan ever din dake hanunta daidai lkcn malamin nasu ya shigo duk faculty of educational psychology ana tsoron malamin amma banda wannan click din sai ya kasance shine ma yake tsoronsu saboda tsagerancinsu dadinta daya shugabar tasu wato Samha tana gane darasin nasa sosai wanda ya sani bawai donta gane din take zama ba kawai brain dinta ce me saurin ganewa batare data nemi shawararta ba gyaran murya yayi yace “yau zamuyi lecture ne akan clinical psychology..." 




Iyakar abinda Samha taji kenan harya gama ya fita kanta yana kife saman dext tana baccin qwaya sosai lamarin yarinyar yake bashi mamaki bata missing attending lectures amma kullum cikin maye take indai lkcn lecture dinsa ne ance talauci shine yake sanya lalacewar tarbiyya da shaye shaye to kuwa idan har gaskene da Samha Sa'ad Dandoki batayi ba saboda talaucin ma gudunsu yake saboda yasan uwarsa zaici harda ubansa a wannan family din.






 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





🅿 *3* 






Dagowa yayi fuskarsa daure tamau wanda hakan yasa gabanta faduwa be amsa Mata ba  bai kuma daina kallonta bai cikin kallon dake nuna asalin qyamarka da abinda kake kallo, daqyar ta iya tattara yawun bakinta tace “in dama nazone saboda na baka hqr akan abinda ya faru jiya wlh tun jiya na kasa samun nutsuwar zuciya inason idan nayiwa mutun laifi na bashi hqr ya nunamin yafiyarsa gareni nasani tsakanin Allah da bawansa akwai yafiya da gafara Amma tsakanin bawa da bawa Allah baya shiga harsai sun yafewa pls don Allah kace ka yafemin Abdul" 




Ta fada tana durqusa gwiwarta a qasa, ajiyar zuciya yayi cike da mamakin yarinyar saukowa yayi daga saman motar da yake ya juya zaibar gurin saboda mugun haushinta da tsanarta yakeji ya tsani mace mara kamun kai wadda batasan ita halitta ce mai daraja abar kawwamewa da alkintawa ba Amma tazo tana  sarayar da qimarta da mutuncinta tana tallan surarta da kyawunta.

Har yayi nisa da ita ta daga murya da sauri tace “na roqeka badon niba don darajar Annabi Muhammad (S.A.W) kacemin wani abu Abdul" 





Murmushin takaici yayi yace “kije ki qara ilimi akan wanene Annabi Muhammad wanne saqo yazowa da duniya sannan wanne dokoki ya shimfidawa matan musulmi tukunna kafin ki hadani dashi" memakon taji ciwon mgnrsa sai kawai tayi murmushi tace “na gde da hakanma " kafin ta gama rufe bakinta har yayi mata nisa bayansa tabi da kallo tana murmushin jin dadi tare da qarfafawa kanta gwiwa.




A kasalance ta nufi faculty dinsu tana shiga samarin sukayo Mata cahhh suna tafi suna kiran sai Samha Allah dai ya biya Uwar dakinmu kina bada kala Hajiya aci gaba da bada wuta" murmushi tayi kawai ta nemi guri ta zauna wannan karon ta saurari lecture sosai musamman da malamin yake bayani akan alamomin kamuwa da son wani abu da kuma na qiyayya sai taji kamar don ita yake lesson din basu fito ba sai 12:30pm  dake course din three credit ne suna fitowa suka nufi capteriar wani restaurant suka shiga sukayi order ta abin da suke buqata suka faraci daga idon da zatayi ta hangeshi shida abokansa a zaune a wani table dake nesa dasu kadan Ja'afar Nasir Khamal Mansur saishi na biyar ajiye cokalin hanunta tayi ta dora hanunta akan hannayenta tana qare masa kallo ta cikin glass din dake idonta saida suka gama Rams tayi mata mgn tajita shiru juyawar da zatayi taga Abdul din ta zubawa ido duk da akwai glass a idonta takaici ne ya kama Rams ta jijjigata sannan ta dawo hayyacinta ta miqe ta cire kudi a aljihun Jakarta Rams tace “namu da nasu Menson" 





Tana fadin haka ta fara takawa zata fita daidai lkcn daya dago suka hada ido duk da nata a cikin glass yake, tsaki yaja tare da ajiye cokalin hanunsa Ja'afar ya kalleshi yace “yada tsaki haka?" Sake daure fuska yayi yace “na tsani mace ballagaza a rayuwata yarinyar nan tana daya daga cikin mutanen da da zaa bani dama zan kasheta saboda batada wani amfani sai yada fasadi da sabon Allah a doron duniya bata boye fasiqancinta a fili take fito dashi" dariya dukkansu sukayi sukace “Samha Sa'ad Dandoki kenan" Ja'afar ne yaci gaba da cewa “yanda yarinyar nan take burgeni  bata shiga abinda babu ruwanta sannan batada hayaniya dadin dadawa qwaruwa ce ta wajen karatu sannan tanada naci akan duk abinda tasa a gabanta bata da girman kai ga wanda yayi mu'amala da ita amma tana da kwarjini, yar gatace sosai ta gaban kwatance ita kadai iyayenta suka haifa mahaifiyarta Shuwa'arab ce babanta kuma Bakatsine ne suna sonta fiye da duk hangenka Abdul tunda ta taso a rayuwarta batasan fada ba balle duka batasan babu ba komai takeso shi take samu ciki harda karatu anan B.U.K itace ta dage sai tayi karatu anan kamar yanda kaima ka dagewa mai martaba saida ya qyaleka ya turoka kake basaja Abdul Samha tantiriya ce ta gaban misali zata kashe ko nawane wajen holewa da rayuwar nishadi Daddynta yana Abuja da Mamynta ita kuma gdanta yana nan Janguza siya matashi Daddynta yayi kawai saboda tayi zaman karatunta anan Samha bata less kuma bata zina kamar yanda kowa yake tunani barta da lashe² da tabe²nta click dinsu yan lesbian ne kuma mazinata ne amma banda ita saboda alqawarin data yiwa mahaifinta zatayi komai amma banda shiga qungiyar asiri banda zina banda less kuma banda shan Alcohol bayan wannan har hodar iblis wani lkcn tana shaqa aminiyarta Rams itace take bani wannan lbrn sama da shekara daya kenan dana nuna inason rayuwa da ita sannan ta gargadeni koda wasa kada na furta mata kalmar so saboda abune me sauqi taci mutuncin mutum akan so kullum furucinta daya ne abune me wuya ta bada so amma idan taba dashi bata qwacewa wannan shine kadan daga cikin tarihinta saboda na lura kai baka sani ba"





Ajiyar zuciya yayi tare da yarfe hanu yace “wannan ba abinda ya shafeni bane amma wlh qaryane akayi maka wannan yarinyar tasan maza wlh bazata rinqa wannan tantirancin a banza ba" nan ya kwashe duk yanda sukayi da ita tun daga jiya har kawo yau ya sanar dasu.

Wata uwar ashar Nasir ya saki yace “Abdul kanada lucky a rayuwarka tunda har Samha ta bigeka a mota ta tsaya kuma harta qara binka domin baka hqr da kanta yawanci saidai ta tura yaranta subawa mutum hqr wannan shine tsarinta" wani kallon banza ya watsa musu yace “ku dama a gurinku saa ce tunda halinku daya nikuwa a gurina asara ce banga wani abun burgewa ba don  wannan karuwar yarinyar ta shigo rayuwata shine har na zama me sa'a?" Khamal ne ya cafe da cewa “yess ni ta kulani ma mana aida naji dadi Samha fa ake fada maka babbar yarinya yar ministan kudi ce fah su qasar takeyi dasu tunda tazo skull dinnan bata tabayi session biyu da mota daya ba kuma naji wasu ma sunce bata taba maimata sutura ba"





Miqewa yayi batare da yabasu amsa ba don ya gaji da shaqar kayan takaicin nan nasu suma miqewa sukayi suka bisa suka fita daga capteriar suka nufi Department dinsu suka fara daukar darasi.

A bangaren Samha kuwa rayuwa ta fara sauya mata duk abinda take daukansa me sauqi a baya yanzu shine yake bata wuya abinda take dauka jin dadi yanzu ta fahimci ba shine jin dadi ba asalin jin dadi yana tattare da samun soyayyar abinda kakeso gskyr Dr Zaks da yace babu abinda yakai soyayya dadi kasancewa da abinda kakeso yafi komai dadi da sanya farin ciki itama shaida ce saboda yanda takejin dadi da nishadi hadi da farin ciki Idan ta hangi Abdullah ko daga nesa ne.





 Ta mayar da gurin zamansa yana nazari gurin zamanta takan zauna ita kadai a gurin ta dauki handbook tana dubawa wanda a zahiri bawai karatun takeyi ba kawai kallonsa takeyi lokuta da dama takan gwada yi masa mgn amma yakan shareta kamar bayajin me take cewa hakan yana damunta amma bata taba nuna masa ba itadai kullum burinta shine ya fahimci halin da take ciki ko ya tausaya Mata.






 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*





 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk_* 





🅿 *2* 




Yana fita Rams ta tasheta tace “tashi muje hostel mu kwanta Zeee inajin feeling dinki sosai wlh" itadai batayi mgn ba saboda kowa yasan Samha yasan miskila ce da ake cewa tafi mahaukaci ban haushi.

Motarta ta shiga ta jirasu suka iso taja suka fice maimakon hostel din fita sukayi daga mkrntar suka nufi cikin unguwar Janguza gaban wani matsakaicin gda sukayi parking ta cilla musu key din tace ku wucce kawai bazan samu zuwa birthday din Najwa ba kice mata banjin dadi" tana fadin haka ta sanya key ta bude gdan ta shiga ta sake bude qofar falon ta shiga ta zube a kujera tanajin kanta na juyawa miqe ta shiga dakinta tayi wanka ta dawo tayi sallah ta kuma shiga kitchen tayi jallop din cous-cous ta dawo ta zauna bata iyacin na kirki ba ta koma dakin ta kwanta duk son Samha da yawo ranar a kwance ta yini tana tufkawa da warwarewa sai sha biyu da rabi na dare qawayen nata suka shigosu hudu zubewa sukayi a falo suna mayar da numfashi, itama ba bacci takeyi ba kawai a kwance take don haka ta miqe ta fito sanye da rigar a jikinta tana fitowa Zainab ta zuba mata ido tana hadiyar yawun kwadayin son kasancewa da Samha yana damunta amma tasan ranta nw zai baci ma don duk inda take tunanin tantiranci Samha ta fita amma bata  lesbian ke ko mazan ma ita bada kowanne gara take harka ba lamarinta yana bata mamaki Samha ta qware a video sex chat da call sex amma kullum cika baki takeyi batayin sex bata taba yiba kullum fada musu take Mijinta shine zai fara saninta.





Nadiya da Zainab cikakkun yan lesbian ne Rams kuwa da Samha sunfi qwarewa a harkar maza.

Zamanta ne yasasu kallonta Rams tace “meye ya hanaki bacci Pretty?"kallonsu tayi tana yatsina fuska tace “inajin wani abu yana damun zuciyata game da guy dinnan idan harda gaske ne abinda kuka dade kuna fadamin akan so to bana tantama na rufta Rams na fada tarkon wanda bansan ya zai karbeni ba Rams" kallonta sukayi suka “waye wannan wanne dan sa'arne?" Dago dara²n idanunta tayi tace “Abdullah..." Miqewa sukayi a firgice sukace “Abdullah kuma Samha?" Itama miqewa tayi ta dora hanunta a kanta tace “na shiga ukuna meyasa qaddarata ta hadani dashi yaya zai karbeni wlh tun lkcn da abin ya faru zuciyata ta kasa hutawa da tunaninsa da farko nayi tunanin tausayinsa nakeji sai daga baya na fahimci zuciya tace ta karbi wani baqon saqo me wuyar fassarawa game dashi wlh inajin wani abu yans ratsa jikina game dashi inason mu'amala dashi inason kasancewa dashi pls kubani shawara ya zanyi friends" 




Ajiyar zuciya suketa saukewa gurin ya dauki shiru kafin Zainab tayi qarfin halin cewa “kawai Ina ganin kudi zaki sakar masa ki fito masa da ainihin kyawunki da surarki namiji ne kuma inada yaqinin lafiyayye ne dole zaiso kasancewa dake daga haka kawai saiku soma rayuwa dashi...." Saurin daga mata hanu tayi tace “ya isa haka Zainab bakisan so ba Nadiya inajin taki shawarar” ajiyar zuciya tayi tace “ki bishi a hankali kada kiyi gaggawar nuna masa ki rinqa shiga jikinsa a hankali sannan kisan duk wata hanya da zakibi domin siye zuciyarsa" 





Juyawa tayi ga Surry tace “kefah?" Numfashi taja tace “ni nama rasa abin cewa kibi shawarar Nady kawai idan da gaske kike sonsa amma banda abinki ma me zakiyi da qazamin guy dinnan ko wanka bai I dauka ba don Allah kada ki zubo mana da ajinmu mana pretty ga guys na masu tafiya da zamani daidai dake zaki biyewa wani alaramma....."




Kallon da taga Samha tana watsa matane yasata saurin tsuke bakinta Rams ta cafe da cewa ko ki yarda ko karki yarda Abdul ba tsaranki bane ba kuma abin kunya ne a gurinki damu kanmu ace wata cikinmu tanason kucakin yaron nan balle keda kanki meye ma ya burgeki dashi dan Allah meye abin sha'awa a gurin wannan yaron don baikai matsayin dazan kirashi haka kema pretty ki basar kawai ki dauki abin a matsayin raha" daga mata hanu tace “ya isa haka Rams kin sani ba abune me sauqi bayar da soyayya a gurina ba tunda baku tabajin koda wasa na bawa wani ba  amma idan na badata bana qwace ta sannan abu qarami shine yake burgeni a mutum harma na mallaka masa abu mafi tsada a rayuwata so Rams jarumtakarsa itace  abu na farko daya burgeni don haka nayi alqawarin zanyi juriya da hqrn duk abinda zan fuskanta gareshi har zuwa lkcn da Allah zai cikamin burina ku daina tunanin so irin na sha'awa nake massa aa so irin na aure nakeyi masa”




Tana fadin haka ta miqe ta shige dakinta ta kwanta sun jima a falon suna jinjina girman al'amarin da shugabar tasu ta dauko kafin Nadiya da Zainab su tashi su shiga wani dakin   data basu suke kwana ita kuwa Surry saurayinta ne yazo ya dauketa saboda itadai Samha ta yarda ta kawo namiji gdanta amma bata yarda wani ya kawo mata ba.

Rams ce ta shiga dakin Samha ta ganta kwance ta zubawa p.o.p din saman dakin ido dafata tayi tace “ki fahimceni pretty wlh guy dinnan wulaqantaki bashi da mutunci baya shiga harkar mata ko kadan yanada aqidar tsiya abokin man-son nefah duk iskancin Manson tunda suka hadu yayi sanyi damma dasu Ja'afar suna dan janyeshi " tunda ta fara mgnr har ta gama miskilar batace komai ba dole taja bakinta tayi shiru ta koma ta kwanta.





Da safe da wuri Samha ta tashi ta hada tea tasha ta shirya lkcn suma sun tashi duk sun gama shiryawa ita kawai suke jira ta fito cikin takunta na isa ta suka fita lkcn har almajirinta ya wankenta motar, yau a nutse take tuqin ba kamar ko yaushe ba harta shiga makarantar ba iya su Rams ne kadai suke mamaki ba harma da sauran dalubai saboda sanin kansu ne hakan sabon abune a gurinta.

Can nesa da inda tayi parking ta hanqeshi zaune saman wata mota qirar HONDA da wani littafi a hanunsa ta jima a zaune cikin motar ta dora habarta saman sitiyarin motar tana kallonsa yayi mata kyau sosai cikin qananun kaya blue jeans da black shirt me gajeran hanu dantsensa cikakke me cike da gargasa sumarsa tasha gyara da dan siririn sajensa daya qara mawa fuskarsa kyau.






Bude motar tayi batare da tayi tunanin komai ba ta nufi gurinsa rungume da takardunta na karatu sai wayoyinta guda biyu sanye take da qananun kaya riga da wando pencil ta gyara gashinta me yalwar tsayi tayi donunt dashi dan qaramin mayafi ne a kanta ta rufe gashinta dashi wanda da yawan mutane suna dauka gashin kanti ne saboda tsayinsa da baqinsa rigarta armless ce mara nauyi amma ta sauka har zuwa cinyoyinta shigarta kenan tunda ta shigo makarantar shekara biyu kenan tana qarasawa tayi masa sallama cikin siririyar muryarta tace “Assalamu Alaika Barrister Abdullah barka da hutawa"







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*






Jarabawa ce take tunkarosu wadda zata kasance ta qarshen session zasuyi hutu me tsayi hakan ba qaramin damuwa yake sanyata ba saboda ta sani zatayi nisa da masoyinta wanda baimasan tanayi baduk Wanda yake tare da Samha zuwa yanzu yasan ta shiga cakwakiyar rayuwa saboda tayi laushi sosai duk da har yanzu bata yarda ta nuna gazawarta ba kullum cikin qarfafawa kanta gwiwa take.





Yauma suna zaune a gda da yake qarshen satine daga ita sai Rams da saurayinta Samha din Na'im tana kwance a jikinsa yana wasa da gashin kanta hanunsa daya cikin rigarta yana shafa boobs dinta yana murzawa a hankali shafata yakeyi yana lalubaita sosai amma ya lura hankalinta ma baa gurinsa yake ba ya lura da sauyinta cikin yan kwanakin zare hanunsa yayi daga cikin rigarta ya fara balle bra din yana qoqarin dora bakinsa a nononta ta rintse idonta cikin wata rikitacciyar murya tace “Abdul ka bari banaso bazanji komai ba ba wannan ne a gabana ba damuwata tafi gaban haka" fasa abinda yake shirin yi yayi ya dago da manyan idanunsa da suka kada sukayi ja yace “Abdul kuma Samha waye shi? Meye alaqarki dashi dahar kike kirana da sunansa?"




Miqewa tayi zaune ta watsa gashinta baya ta miqe daga ita sai pant ta dauki doguwar riga baqa tasa matashin saurayin kyakkyawa shima dogo ya taso ya ruqota yace “bansan laifina ba da kika juyamin baya dan marking love din da mukeyi nake rage zafi shima kina neman hanani ko salona ya tsufa ne na sake wani?" Juyowa tayi suka fuskanci juna tayi ajiyar zuciya tare da dauke siririn hawayen da yake zubo mata tace “bayin kaina bane Na'im hakanan na tsinci kaina da tsanar duk wani namiji idan ba Abdul ba inason Abdallah sosai daga kallon farko na kamu da sonsa wanda yake wahalar dani amma shi na fahimci ma bana gabansa baya kulani baya shiga harkata duk wani abu da zanyi donna burgesa bama ya daga kai ya kalleni meye aibuna meyasa baya feeling dina kamar yanda kuke feelings dina kuke zuzutani kuke fadamin ni kyakkyawa ce meyasa na kasa burge Abdul ne?” 




Ta qarashe mgnr tana durqushewa a gaban mirror ta riqe lokar jikinsa tace “nayiwa zuciyata alqawarin zanyi hqr da duk wani wulaqanci da Abdul zaiyi min indai zai soni wlh so nakeyi masa na aure Na'im duk da yanda kake proud din zaka aureni kana sona amma bantabajin inason aure ba sai akan Abdul inason koda sau dayane na kwanta dashi a matsayin mijina Na'im inaso kuma zanyi alfahari idan akace Abdul shine namiji na farko dana mallakawa kaina gaba daya inason jina a jikinsa..." 





Saurin rufe mata baki yayi jikinsa na rawa yace “wa...wayeshi da yake qoqarin shiga hurumina Samha wayeshi waye ubansa a qasar nan karki manta babanki shine yayi min alqawarin auranki Samha ban qiki ba meyesa ke zaki qini meyesa zaki bijiro min da zancen wani wayeshi?..." Ya fada yana shaqo wuyanta idanunsa gaba daya sunyo waje saboda bala'i.

Qarar Kiran wayarsa ne yasashi sakinta jikinsa na rawa ya dauki wayar ya kara a kunnensa yace “Hello Dad" batajime akace a daya bangaren ba saboda kukan da takeyi jitayi ya kuma cewa “Ok ganinan naje gdan Samha ne" yana fadin haka ya tsallake ta yasa kayansa ya fice.





Rams ce ta shigo ta ganta a zaune tanata gursheqen kuka tayi salati ta qaraso gabanta tace “meye haka din Samha?" Riqo hanunta tayi tace “kowa ya kasa fahimta ta Dad shi dayane ya fahimceni dana fada masa Ina cikin matsala yayimin addu'a tare da bani shawarwari kuma yayimin alqawarin idan ya dawo daga Japan zaizo yaganni idan kuma munyi hutu shikenan amma kowa laifina yake gani bayan bani na dorawa kaina ba"

Sarai Rams ta fahimci inda ta dosa tace “naji nasan me zakice kiyi hqr kici gaba da addu'a" 




Miqewa tayi ta shiga bathroom ta yi wanka tayi sallah suka fita domin zuwa gurin shaqatawa wanda dabi'ar Samha ce hakan duk yammaci zata fita ko ita kadai ko ita da qawayenta su shaqata su zaga garin Kano daganan club suka wucce duk a qoqarinta na ganin ta ragewa kanta damuwa sabanin ko yaushe yau guri ta samu ta zauna tana ganin Rams ta shiga filin cashiyar amma banda ita sai goma suka tafi gda Rams tana bata lbrn wani guy da ya karbi number ta a gurinta.





Washe gari bata shiga mkrntar ba ba sai 11:00am yau doguwar rigar farin les ce a jikinta ta yafa baqin mayafi qarami sisai bata daura dankwali ba kasancewar ba sabonta bane hannunta dauke da baqar jaka baqin takalmi dogone me tsini batayi wata kwalliya ba saidai tayi kyau sosai tana zuwa Hall din da suke lecture ta shiga kowa kallonta yake cike da mamaki saboda yauce rana ta farko data shigo makarantar da dan burbushin mutuncinta zama tayi tana sauraron lecturer rabin hankalinta yana gurin masoyinta har malamin ya gama ya fita yana fita ta miqe batare datace da kowa komai ba ta nufi gurin hutawar da tasan acan zata iya samunsa a wannan lkcn hanunta dauke da dan qaramin littafin nazarin halayyar dan'adam a shari'ance rarraba ido ta rinqayi cikin zaquwa dason hango muradinta amma bata hangeshi ba a salube ta nemi guri ta zauna tana tunanin inda zata nemeshi sake miqewa tayi a sanyaye ta nufi department dinsu saida ta fara leqawa ta window ajiyar zuciya sanda ta hangeshi zaune yana danne² a system dinsa.





 Cike da qwarin ta nufi qofar da zata sadata da dakin karatun duk wani wanda yake dakin daukar darasin Saida ya dago ya zuba mata ido bata damu da kallon tuhumar da mamakin da ameyi Mata ba ta fara takawa cikin takunta na isa me daukar hankalin maza har zuwa gaban kujerar da yake zaune sallama tayi masa cikin siririyar muryarta ya gane muryar saboda zuwa yanzu nacinta kadai ya isa ya sanya ya ganeta dagowa yayi fuskarsa a sake ba kamar yanda ta tsammata ba sai taga ya qara fadada murmushinsa yace “kinfi kyau a haka" ajiyar zuciya tayi tare da sake gyara zaman idonta a kansa tace “na gde da yabawarka wanda zuwa yanzun itane burina naga kamar kana aiki ko?" 





Kada kansa yayi cikin tunanin kalamanta yace “eh Amma kusan na gama yanzu ma shirin zuwa capteriar nake" kyakkyawan murmushi ta sauke masa tana qoqarin gyara mayafinta tace “idan bazan zama matsala gareka ba don Allah Ina neman izinin yimaka rakiya" yarfa hanunsa yayi idanunsa na kanta yace “bazai zama matsala ba indai zaki iya tafiyar qasa" qasa tayi da kanta saboda bazata iya jure kallon qwayar idonsa ba.

Nuna mata hanya yayi suka jera suna tafe yana satar kallonta ta burgeshi sosai da shigarta ta yau haduwa sukayi da Ja'afar da Manson Ja'afar ne ya kalli Manson yace “kai yarinyar nan fa da gaske takeyi wlh gaskiya Abdullah dan saa ne" Manson ne yayi murmushi yace “kuma da alamun nacinta zai kaita ga nasara kaga fa yanda yake sauke mata murmushi" 





Tafiya sukeyi batare da wani yace da wani qala ba duk inda suka gifta sai an kallesu ana mamakin abinda ya hadasu suke tafe kamar masoya nandanan yan matan dake harin Abdul suka fara shiga hankalinsu inda sukuma samarin da sukeson ta kulasu suka fara tur da wannan hadin gishiri da suger din suna isa capteriar taja masa kujera ya zauna itama ta zauna kusa dashi ma'aikatan restaurant din sukazo ta fada musu abinda zaa kawo mata ta dubeshi tace “Barrister kaifa?" dubansu yay yace su kawo masa sakwara zuge Jakarta tayi ta zari 3k tace ya hado da lemuka dake dukkansu a gurin sukecin abinci yasan wanda kowa yakesha don haka ya kawo musu.

Cin abincin sa yake cikin kwanciyar hankali lkc zuwa lkc yakan shafa wayarsa yar shafe, kiran sunansa tayi cikin sanyin muryarta ya dago tare da bata hankalinsa cikin qarfin hali tace.





 “Idan bazaka damu ba ina neman wata alfarma a gurinka" lumshe idonsa yayi ya bude a kanta yace “uhm inajinki" sake karyar da murya tayi tace “inaso ka zama abokina ka zamemin garkuwa cikin makarantar nan kuma kamar yanda kace dani naje nayi bincike akan saqon da annabi Muhammad (S.A.W) yazo dashi sannan nasan dokokin da ya shimfidawa matan musulmi shine nakeson ka zama malami na kabani wani bangare na lkcnka domin sanar dani abinda bansani ba cikin addinina don Allah kada kacemin aa Abdul ka taimakeni ka wayar min da kai akan abinda ya zamemin boyayye cikin addinina"








 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *5*





Kafeta yayi da qananan shanyayyun idanunsa da suke qara dulmiyar da ita a kogin qaunarsa yanason gano gaskiyarta  sun dade a haka yanajin tausayi tare da raguwar tsanar yarinyar a zuciyarsa yanda ta kwantar dakai da murya a gabanshi tana roqonsa kamar ba Samha din daya sani ba mara kirki mara kunya sannan mara yarda da raini ko wargi “kayimin shiru bakace komai Abdul kada ka kasa yimin wannan alfarmar don Allah na roqeka" 





Ta fada tana share hawaye a idonta, ajiyar zuciya yayi ya sauke kansa saman flat din abincin dake gabansa yace “zaki samu daya amma biyu saidai kiyi hqr Samha kin sani inada abokai maza jinsina yan'uwana wanda nasan kinsan wasu daga cikinsu saboda haka bani buqatar mace a matsayin qawa wannan ba tsarina bane sannan na biyu kece zaki yiwa kanki garkuwa kafin wani yayi miki ta hanyar bin dokokin ubangiji ta hanyar kiyaye tsaraicinki da surarki sannan da kaucewa duk wani abu da kikasan zai nisantaki da ubangijinki, Samha na yarda zan zama malaminki amma da sharadi" 





Dagowa tayi da sauri cikin faduwar gaba tace “wanne sharadi ne Abdul?" Murmushi yayi yace “zaki daina sanya qananun kaya zaki koma sanya kayanmu na gargajiya kamar atamfa shadda less material dadai sauransu sannan zaki koma sanya hijjabai manya kamar yanda aya ta saukarwa manzon tsira (S.A.W) inda Allah madaukakin sarki yake cewa “yaku taron muminai ku kiyaye kanku da iyalanku daga shiga wuta kuma ku sanar da matayenku da yayayenku mata cewa su sanyi hijjabi domin hijjabi garkuwa ne ga mutuncinsu da fatan kin fahimceni Samha ni Abdullah Sa'eed Katsina nayi alqawarin zan zama malaminki amma bisa wannan sharadin idan har kin amince to nima na amince"

Dago kanta tayi cikin sanyi jiki tace “idan har hakan yayi maka nima yayimin Abdul nayi alqawarin zanbi umarninka kuma zanbi duk abinda ka zabamin a matsayin abinda ya dace da rayuwata nidai burina ka aminta dani"





Murmushi jin dadi yayi baitaba tunanin samun kanta da sauqi haka ba ya miqe yace “muje cikin makaranta gobe Idan Allah ya kaimu zan taho da littatafan da zamu fara dasu kema kizo cikin shiri” itama miqewa tayi tana dariyar data bayyana kyawawan haqoranta masu dauke da siririyar wushirya tace “to mallam" kallonta yayi shima yana dariya haka suka jera suna hira wanda Samha ce take daukowa shikuma ya tayata suna zuwa bakin department dinsu Samha  ya tsaya yana kallonta yace “ki shiga ciki ni zan wucce hostel nayi karatu" noqe kafada tayi tare da dayin raurau da ido tace “banason rabuwa da malamina saboda duk wani motsinsa ilimi yake qaramin" kallonta yayi tare da dan daure fuska yace “ni kuma banason dalubata take yimin gardama" qasa tayi da gwiwowinta tana daga hanunta saitin fuskarta tace“ yanda tayi mgnr ne yasashi dariya yarinyar akwai sanyi hali da shiga rai ya lura rashin samun gatan fadane da nasiha yasata sangarcewa batasan komai ba sai kulawa hadi da sangarta da shiririta shikuwa yayi alqawarin zaiyi duk iyakar yinsa wajen ganin ya saitawa yarinyar rayuwa daidai da addinin Islama.





Dafa hanunsa yayi saman kanta yace “Allah yayi miki albarka daluba ta gari" dari suka kumayi itama ta dora hanunta saman nasa ta kashe masa ido daya yayi isasshen murmushinsa ya janye hanunsa ya juya ya nufi hanyar da zata sadashi da hostel din cike dajin dadin hanyar da zaiyi jihadi a sauqaqe ba tare da ya dauki takobi ba.

Saida ta daina hangensa sannan ta juya ta shiga ciki tana zuwa Rams ta tareta ganin yanda taketa zabga murmushi tace “yadai Samha?" Ajiyar zuciya tayi tare da rungume Rams tace “akwai alamun nasara Rams na fara shigar da da'awata a dabarance kuma ya karba" 





Kwashe yanda sukayi tayi ta sanar dasu wani kallo sukayi mata na bakida hankali Zainab tace “amma bantaba tunanin haka kikayi laushi ba sai yau wannan dan qaramin alhakin ya canza miki tsarin rayuwa da wata da'awarsa ta banza gsky Samha kin bayar damu wlh kin bani kunya saikace shi kadai ne namiji ke yanzu ke yanzu baza kiji kunya ba ki saka hijjabi kizo skull sannan ki zauna a gabansa kice ya koyar dake karatu haba ai kin fado damu gsky”  

Batayi yunqurin katseta ba harsai da takai aya sannan tayi murmushin yaqe tace “inayi miki uzuri ne Zainab saboda bakisan meye so ba koda kuwa kin sani bakisan so na gsky ba Rams indai so na gaskene akwai sadaukarwa a cikinsa meye laifina don na sadaukarwa da soyayyata wani bangare na farin cikina na yarda da abinda ya fadamin saboda duk abinda Abdul zai fada yana fadinsa ne akan tafarkin aya da hadisan ma'aiki wlh nifa zan iya hqr da komai indai zan samu farin ciki kuma zan samu kusanci da Abdullah Zeee Ina sonsa fiye da duk yanda kike tunanin so Ina jinsa a kowanne part na jikina na yarda kuma na amince qaddarar soyayyarsa ce ta kawoni B.U.K a matsayin daluba saboda haka zan jure ko wanne yanayi matsawar zai zama tsanin da zaikaini ga cikar burina"





Tana kaiwa nan ta miqe zata fice Rams tayi saurin riqeta cike da tausayawa aminiyar tata tace “inason mutum mai naci akan abinda yasa a gabansa Samha Allah ya cika miki burinki kuma nima insha Allahu zan tayaki yada manufa da da'awarki" murmushi tayi tare da share qwallarta suka fita gurin da Samha tayi parking suka nufa shiga sukayi suka fice.

Kai tsaye wani super market suka nufa nanfa Samha ta shiga lodar atamfofi da lesuka da shaddodi da hijjabai saida tasai hijjab kala goma sha biyu yan waje sannan tasai dinkakku irin namu na gda yan Aba da yan Katsina  sannan ta qara dogayen riguna harda niqaf ta siya bawai donta sanya ba saidan ko wataran zai buqaci hakan yawancin kayan data siya kowanne saida ta siya masa jaka da takalmi da glass.





Itadai Rams yar kallo ta zama koda sukaje biyan kudin sunyi mamakin yawansu haka ta karbi account number su tayi musu transfer sannan suka fita, saida suka biya shagon dinki suka bayar aka fada musu kudin nanma ta bayar da rabi akan cewa nan da kwanaki uku takeson kayan duk dogayen riguna tace ayi mata baifi biyar tace ayi Mata siket ba a rayuwarta bata taba daura zani ba shikuma siket bata sonsa saboda yana takura cinyoyinta saboda akwaita da hips bana wasa ba.

Manufarta ta siyan dogayen riguna saboda kada yaga kamar taqibin dokarsa ne course itadin batada wasu kaya na mutunci sai wannan white less din itama bikin yar qawar Mamynta akayi shine aka dinka mata ita daqyar ta karbeta ma ashe zatayi Mata amfani.





Suna komawa gda sallah kawai sukayi suka nemi abinda zasuci kasancewar akwai meyi mata aiki a gdan yayi Mata komai sunacin abincin ta miqe ta shiga toilet tayi ta sanya kayan baccinta tare da fesa turare ta matsa jikin wadroop dinta ta fara jera kayan data siyo tana debe tsoffin tana bawa Rams tare da warewa sauran qawayenta.





Saida ta gama tsaf Rams ta sake gyara Mata dakin ta haye gda ta kwanta sai taji ana taba qofarta miqewa tayi ta bude tunaninta Rams ce amma sai taga Na'im ta tsaya tana qare masa kallo sanye yake da manyan kaya farin yadi da baqin takalmi da baqar hula murmushi ya sauke mata ya shigo dakin ya mayar da qofar ya rufe ta yarfe hanu tare daja da baya lkcn da yake qoqarin janyota jikinsa tace “baka ganewa Na'im..." 

Cafkota yayi ya hadata da jikinsa yana sunsunar wuyanta yace “taya zan gane bayan kinqi bani dama na dandana zumarki kinfiso naje nayita neman mata a waje ko bayan kinsan mijinki mabuqaci ne" harara ta watsa masa tare dajin wani mugun haushinsa wai mijinta a zahiri tace “dama bakai ka fadaba da kalmar tafi dadi...”




Bai jira rufe bakinta ba ya sanya hanunsa ya cafki nononta da suke tsaye cikin rigar baccin ya fara murzawa yana shafawmsu tare da qoqarin fito dasu daga rigar rintse idonta tayi tare da dafe kansa lkcn daya sanya bakinsa ya fara tsotsar breast dinta ta banqare tace “Washhhh Na'im...” yanda yake tsotsar breast din nata yana wani cizawa tare da danna kansa yasa qafarta take qoqarin kasa daukarta da sauri ya zare rigar jikinta ya kashe fitilar dakin ya dorata a gado yaci gaba da tsotseta yana shafa ko Ina na jikinta da hanunsa hanunta ya dauka ya dora saman wandonsa daidai saitin penis dinsa taji yanda yar qaramar abarsa ta miqe sosai tayi tsayi ta cafketa da sauri tana qoqarin kwance tazugen wandonsa ya kuwa taimaka mata ta kwance ta tattaro ta matse a hanunta ya saki qara me sauqin sauti ya fara qoqarin tura hanunsa cikin jiqaqqen gindinta daya tara ruwa tayi saurin riqe hanunsa ta janye jikinta tace “aa nidai gsky banaso na fada mak..." 





Dagowa yayi jikinsa na rawa yace “k...kiyi hqr ki bani pretty nine fah me gurin nan Allah inajin feeling sosai kinji" girgiza masa kai tayi tace “aa nidai banaso ni banason zina mudaiyi romance din har kowa ya samu gamsuwa" bai sake yimata mgn ba ya mirgina gefe ya dagota ya saita bakinta a burarsa yasa mata a baki ta kama da sauri ta fara tsotserta tana lasarta yana sakin ajiyar zuciya yana nishi yana fadin “ahhhh pretty dadi wayyoh kici gaba Sweetheart..." Saida taji zai kawo sannan ta zare daga bakinta yayi tsartuwarsa a waje ya kamota ya matseta a jikinsa yace “Wow baby kin iya meyasa bazaki barni na shiga jikinki ba akwai dadi fa sosai idan kikaji dadinsa bazakiso na daina ba"......







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *6*





Girgiza masa kai tayi tayi raurau da ido zatayi kuka ya miqe kawai ya juyata yaci gaba da tsotsarta yanajin dadi itama tanaji sosai rayuwar tanayi mata dadi idan tana marking love da Na'im yanda yake sarrafa nononta yake shafa gabanta yana sauke numfashi yana zagaye gurin da yatsansa yanajin yanda ruwa yake bulbulowa yana cika hanunsa mugun son shigarta yake amma bai Isa yayi mata dole ba janye hanunsa yayi daga gindinta yakai bakinsa gurin yana tsotsa  tare da tura harshensa ta qanqameshi sosai saboda zafi zafin da takeji tace.





“ahhhhh na... Na'im ka bari zazza...zafi..." Bai bari ba yaci gaba da cinta da harshensa yana karkadawa yana tsotsa yana zuqo wa da wani irin rikitaccen salo ta rintse idonta jikinta na rawa ta danna kansa da qarfi ta saki wata qara ya dago idanunsa ya zuba mata ido har yanzu jikinta rawa yakeyi tana sauke ajiyar zuciya saida yaji ta gama release dinta gaba daya sannan ya haura samanta ya kwanta luf hanunsa riqe da madaidaitan nononta cikakku masu daukan hankali irin masu fadin nan ta qasa daqo shayar ma mace tayi basa zubewa ya sake sanya harshensa yana lasar nipples dinta yana kallonta yanda ta lumshe ido yana mamakin dalilin da yasa taqi yarda ya shigeta bayan daga ganin yanda take tana buqatar susa a gurin.






Penis dinsa ya kama ya fara goga mata a saman tsinin gindinta sukaja wani nishi tare sunajin wani mugun dadi tace “wayyohhh Allah na dadi Allah ka nunamin ranar da mijina zai samin burarsa a gindina da ganinta zatayi dadi Na'im amma taka qarama ce ko ta kowa ma haka take?" Bakinsa ya dora saman nata yace “aa kowa da irin halittarsa burata bata da girma amma tanada aiki sosai zata jiyar dake dadi Samha nace ki yarda ayi bikinmu kya qarasa karatunki a gdana kinqi kuma dukkanmu muna buqatar cin junanmu please”




Kawar da kanta tayi tare da tureshi batasan meyasa batajin son auran Na'im tun kafin ma ta fada soyayyar Abdul bata tabason Na'im da aure ba bathroom ta shiga ta kulle tayi wanka ta fito ta shinkafa sallaya ta tayar da sallah yana kwance yana kallonta har ta idar tayi wuturi taci gaba da kai kukanta ga Allah tun yana kallonta yana mamakin halinta har bacci ya dauketa iskanci da tantiranci da shaye² idan aka samu Samha a cikin mata to an rufe get amma bata wasa da abinda ya shafi tsakaninta da mahaccinta sannan taqi aminta da sex kuma taqi yarda ta dandana gardin giya ko sau daya batta dai da corcen da qwayoyinta ko syrup batasha duk tace na qananun yarane ta fitar da dubu darirrika don ta hau gajimare wannan ba komai ne a gurinta ba amma ba.

Bata gama ba sai biyu na dare ta koma ta shige jikinsa ta kwanta tare dayin addu'a bacci me dadi ya dauketa ko cikin baccinta mafarkin Abdul ne wai gasu nan saman doki sun fita kilisa suna zaga wani lambu ya sauka daga kan nasa dokin yajawa nata linzami ya tsaya ya sanya hanunsa ya dagota kamar wata yar baby ya nufi wani guri da akayi shimfida da wani kilishi me taushi ya kwantar da ita ya koma saitin fuskarta ya dora kafadarsa a qirjinta ya hada bakinta da nashi tare da rufe mata hanci da nasa hancin taja numfashi me qarfi wanda yayi daidai da qwallah kiran sallar asuba a kunnenta tayi juyi a jikin Na'im tace “My Abdul kanada kyau..."





Rufe mata baki yayi zuciyarsa na tafasa ya miqe ya nufi bathroom itama ta bude idonta ta tuna ashefa da Na'im take kwance ta langwabar dakai gefe tana ajiyar zuciya tace “ba laifi na bane sonka ne My Abdul inasonka" daidai lkcn ya fito ya dauki sallaya ya tada sallah itama ta shiga ta fito tayi raka'atainul fajri ta zauna tayi zikirinta da abubuwan data mayar farillah a gurinta na addu'o'i sannan tayi sallar asuba tayi azkar ta miqe ta shige wanka saboda lecturer safe gareta ta fito bata damu da ganinsa a tube ba yana shafa joystick dinsa ba ta nufi mirror ta dauki lotion ta fara shafawa ya taso ya nufota tayi saurin daga masa hanu tace “kada kazomin nan inada abinda yafika muhimmanci a wannan lkcn Abdul nasan yanacan yana tunanin zuwana bazan bata masa lkc ba saboda shi yanada qima a gurin...." Dora hanunsa yayi akan bakinta yace “naji ya isa haka banason wulaqanci dacin fuska bazan hanaki wahalar da zuciyarki ba amma kisa a ranki Na'im shine mijinki" 





Tsaki taja taci gaba da shirinta shima kayansa ya dauka yasa ya dauki key din motarsa ya zari raffers ta dubu dubu guda uku ya ajiye mata yace “zan kwana biyu banzo ba saboda zanje China badon kinqi ba kinga da tare zamu tafi kawai" bata daga kai ta kalleshi ba balle yasa ran zata amsa masa ya matso ya sumbaci kuncinta yace “sai fa na dandani zaqin ruwan gindinki ko kinaso ko bakyaso yarinya garama ki saki ranki muyi cikin jin dadi bazanyi miki dole ba saboda inada Mata da yawa da nake rage zafi dasu duk da nasan bazasuyi dadinki da zumarki ba ruwanki har wani gardi yakeyi"






Ficewa yayi daga dakin yana mata fito haushi da takaici bai barta tayi masa mgn ba “wai yanada mata da yawa da yake rage zafi dasu to ki zaici ubansa wannan karon ko sex chat din bazasuyi ba.

Shirinta ta farayi bayan ta shafa mai ta dauki wata doguwar riga milk ta dauki ribbon kalar rigar ta daure gashinta tasa barima qaramar gold  a kunnenta ta daura agogo tare da zuba zobunan gold da azurfa a hanunta nandanan ta dauki da kyau ma fitina kallon kanta tayi a dressing mirrow ita kanta tasan tayi kyau tayiwa kanta murmushi ta dauki hijjab milk tasa ta saki niqaf din jikinsa ta dauki glass siriri me masaqali milk ta sanya ta kalli kanta a madubi tare da sakin ajiyar numfashi jinta takeyi kamar ba ita ba jaka ta dauka da takalmi milk ta juya zata dauki wayoyinta sai taga Zainab da Rams suna kallonta cike da mamaki,

Bata tsaya jin abinda zasuce ba ta fice ta dauki qur'aninta me ta sanya a jaka tace “ina jiranku a waje" ta fice Rams ce ta fara fitowa itama ta saka wani dan madaidaicin hijjab tasa tabi bayanta Zainab Nadiya da Surry suka kwashe da dariya Surry tace “kaga yan abi yarima asha kida su Ramatu anyi asara babu raayin kai sai na wani" 





Da haka suka fita ko a hanya tsiya sukeyi Mata amma banda Rams saboda ita dama saboda Samha takeyin komai amma ba tarbiyyar gdansu bace mahaifinta akwai tsanani wajen tarbiyya hakanne yasa ta zabi zaman hostel saboda ta sheqe ayarta son ranta wanda bayan haduwarsu da Samha tace ta dawo gdanta suke iya shegensu son ransu.

Suna zuwa makarantar tayi parking suka fito itace qarshen fitowa aikuwa dalubai suka zuba musu ido masu zundensu nayi masu yi musu dariya nayi bata damu da kallon da akeyi musu ba ta nufi department dinsu hankalinta kwance burinta kawai ta burge Abdul a qa'ida qarfe takwas malam Mus'ab yake shigowa amma saboda lbrn da akaje aka isar masa na Samha ta saka hijjab yau bai iya bari lkcn ya cika ba ya nufo department din nasu lkcn tana zaune tana duba handout dinsa saboda gwaji zaiyi musu ta dage niqaf din sai tabaron wanda kusan dole ya zame mata saboda tanada yar matsalar idonu kai tsaye yana shigowa kusa da ita yaje ya tsaya yana qare mata kallo tare da fadin “tsarki ya tabbata ga ubangijin daya nufi wannan baiwa tasa da gane gsky" ajiyar numfashi yayi ya sunkuyar da fuskarta daidai fuskarta yace “Samha Sa'ad Dandoki".......







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *7*





Taji an kira sunanta dagowa tayi da sauri saboda ta gane muryar malamin nasu ta sauke idanunta akansa yayi mata murmushi yace “ina tayaki murnar gane bambamcin gsky da qarya qimarki da kika zubar a baya yanzu kin samu damar kankarota don Allah ki dawwama a haka zanyi farin ciki sosai"ajiyar zuciya tayi lallai iska tana wahal damai kayan kara tana ganin mutuncin Dr Mus'ab amma tunda yayi Mata nasiha akan sanya hijjab ta tattarashi a bolar rashin mutuncinta.





Mayar da kanta qasa tayi saboda kallon da yakeyi mata tace “na gde Sir" daga haka bata kuma cewa komai ba ya sake sauke mata murmushi ya  jima a tsaye akanta yanajin qaunar yarinyar tana qaruwa a ransa yana burin samunta da mallakarta a matsayin matar aurensa, juyawa yayi ya fara darasinsa ta hanyar yin gwaji cikin abinda bai wucce 15 minutes ba ta gama ta miqe cikin takunta na isa taje ta miqa masa takardar fuskarta babu yabo babu fallasa saida ta fita sannan ya dauke kansa daga kanta ya sauke idonsa akan takardar kullum yana yabawa da brain din yarinyar.





Kai tsaye department din su Abdul ta nufa fuskarta sake cikin niqabi kamar jiya yauma yana zaune shida Mansoor ta tako wasu cikin daluban sun ganeta wasu kuma suna tunanin wacece shikuwa Abdul bai ganeta ba saida ta qarasa ta dage niqaf din sannan ya ganeta ya zuba mata ido tare da fadada fara'arsa cike da farin ciki yace “kyakkyawar shiga gsky kin shammaceni madalla  dake daluba ta gari" murmushi tayi me sauti da har yabawa wushiryarta da dimples dinta damar bayyana tace “nayi farin ciki da yabawar malamina" dariya abin ya bawa Mansoor yace “au ashe ka zama malami tab amma kuwa munyi farin ciki da wannan ci gaban malamin malamai" 

Yasan da shaqiyanci yake mgnr saboda haka ya miqe yace “tashi muje qyale wannan mutumin bashi da aikinyi ne daluba ta gari" ajiyar zuciya tayi saboda tunda ta tsaya shi take kallo tana qissima irin yayan da zasu haifa idan sukayi aure tabi bayansa suka fita suna fita taja ta tsaya shima ya tsaya yiyi yace “yadai?" 





Qasa tayi da kanta ta dafe cikinta cikin wata murya datasashi jin wani yarrrr a jikinsa tace “My Abdul inajin yunwa fa" lumshe idonsa yayi ya langwabar da kansa yace “ok" ya juya akalar tfyr zuwa capteriar  suna tafe  suna hira yana fada Mata irin kyan da tayi cikin hijjab din suna zuwa suka zauna ya qara kallonta da qananun lumsassun idanunsa yace “wlh Samha a duniya babu abinda yake burgeni da mace kamar naganta cikin hijjab inason macen da tasan darajar kanta tasan cewa ita dukiya ce me daraja kuma abar kawwamewa da alkintawa" kafesa tayi da manyan idanunta a sanyaye ta furta “da gaske hakan yana burgeka Abdul?"





Yanda tayi masa tambayar ne yasashi saurin hadiye yawun bakinsa tare da qoqarin saita nutsuwarsa batare da ya iya furta komai ba ya daga mata kai alamar “Eh" ajiyar zuciya tayi ta dora hanunta saman table din gabansu ta tallafo habarta ta zuba idanunta akansa tace “zan kasance cikin sanya hijjabi a gaban idonka da bayan idonka Abdul ni kadai iyayena suka haifa shiyasa na taso cikin gatan daya zamemin tawaya a rayuwata bansan ya zanyi na aikata daidai ba duk abinda nace zanyi shi iyayena sukeso bani da wanda zai tsawatar min ya nunamin wannan daidai ne wannan ba daidai bane nasani Abdul da ace inada dan'uwa kamarka qila da hakan bata faru dani ba Abdul Ina neman amincewarka tunda bazaka dukeni qawa ba ka riqeni a matsayin qanwarka don Allah idan nayi ba daidai ba ka sanar dani kuma ka hukuntani badon niba ka amince da Samha wlh zanbi umarninka sau da qafa fiye dana Iyayena saboda nasan kai bazaka dorani a gurbatacciyar hanya ba Abdul ka zama haskena kuma madubina ka mayemin gurbin gibin taya zama naqasu ga rayuwata don Allah kayimin hukunci daidai da wanda zakayiwa qanwarka ta jini don girman Allah Abdul inada rauni ni mace ce Ina buqatar jagoranci a rayuwata kuma inada qaramar qwaqwalwa duk abinda ya burgeni shi nake aikatawa sai bayan nayi sannan na rinqa neman ma'auni domin auna girmansa da nauyinsa a ma'aunin zunubi don Allah kada ka qara barina na zama sasakai My Abdul please....."





Yanda take mgnr cikin kuka yasashi mugun jin tausayinta dan qaramin  bakinsa ya motsa a hankali yace “duk abinda Allah ya tsara shine daidai zanyi iyakar qoqarina wajen sauke nauyin amanar da kika doramin insha Allahu zaki sameni Yaya me adalci ga qanwarsa" ajiyar zuciya ta rinqa saukewa gami da share hawaye lkc zuwa lkc tissue ya zaro a aljihun sa ya sanya hanunsa ya share mata yace “banason ganin hawayen qanwata" batasan lkcn data saki wani kyakkyawan murmushi ba shima murmushin yayi tare dayi mata order abincin itaka nata ita kadai data tambayeshi sai yace mata azumi yakeyi dole ta qyaleshi.






Tana gama cin abincin suka miqe suka nufi wani gurin hutawa suka zauna a saman kujerun suna zama yace Mata “yanzu dame zamu fara?" Murmushi tayi  tace “kasan qanwar taka sai a hankali izu talatin ne dani a qur'ani Ina ganin mu fara dashi ko?" Kallonta yayi sosai yace “izu talatin ai kinyi qoqari yanzu zaki iya kawomin izu ashirin daka" daga masa kai tayi tace “ina fatan hakan tunda ina muraji'ah kullum" murmushin jin dadi yayi yace “ok to mu ajiyeshi akwai lkcn da zan hanaki baccin dare saikin kawomin izu talatin din nan dindin ko a zahiri ko a waya yanzu mu fara da harisai da sauran litattafai ko?" 





Gyada masa kai tayi tare da janye idonta daga nasa tace “yanda kace malam" sun jima suna karatun kafin su tashi da Arba'una Hadith suka fara yasha mamakin yanda take sauri dauke abinda duk ya koya Mata tare da sarrafa larabcin kamar tayi zaman madina saida sukakai hadisi ta goma yanayi mata bayani dalla² sannan suka tashi tayi masa gdy har zasu rabu tace “yi hqr My Abdul ban karbi number kaba saboda lalurar rayuwa" batare da tunanin komai ba ya karbi wayarta ya rubuta mata number sa ya fito da tasa qirar i IPhone 11 ya Kira da duka layukanta biyu yayi murmushi ya miqa mata ta miqa hanu zata karba ya janye tayi wani farr da idanunta da yasa gabansa faduwa ya miqa Mata da sauri saboda ya lura yarinyar neman karya masa azumi takeyi" bye-bye tayi masa tare da juyawa ta cike da farin cikin kasancewar ta da namiji daya da take jin zata iya rabuwa da komai saboda farin cikinsa.





Haka rayuwa taci gaba da tafiyarwa Samha cikin jin dadi gefe guda da fargaba  zuciyarta na azalzalar kan cewa ta sanar da Abdul sirrin zuciyarta amma ta kasa da haka har lkcn exam dinsu yazo suka gama ranar da suka gama exams din zaa kulle makarantar kuka ta sanyashi a gaba tanayi masa wanda ya alaqanta da sabo daqyar ya shawo  kanta tare dayi Mata  alqawarin duk sanda wani Abu ya kawosa Kano zai ziyarceta nan take sanar dashi Abuja zata tafi gurin iyayenta dama karatune ya kawota Kano asalin mahaifinta dan Katsina ne sai a lkcn ya tuna da abinda Ja'afar ya fada masa game da ita ya shafa kansa tare da cewa “karki damu qanwata muna tare a waya ko na network insha Allahu"





Haka suka rabu kowa zucciyarsa babu dadi saida ya kaita airport tahau jirgi shida Manson sannan suka juya suka nufi garinsu zuciyarsa cike da kewar qanwar tasa da tausayinta yafi komai tasiri a zuciyarsa tunda suka rabu yakejin zuciyarsa babu dadi zuwa yanzu yarinyar ta shiga ransa fiye da sosai yanayi mata so irin na dan'uwa da dan'wansa na jini.

A hankali ya furzar da wata iska me zafi tuqin ma kasawa yayi sai Manson ne ya karba yanda ya mayar da hankalinsa wajen kallon titin lkc zuwa lkc yake jefawa Mansoor kalamai daidai cikin hirar da yake masa jinsa shirune yasa shi kallonsa tare da cewa “na lura yarinyar nan ta samu mazauni a zuciyarka ina hango soyayyarta da kuma kishinta a qwayar idonka kamar yanda na dade da sanin Samha tana sonka...." 





Wata uwar harara da yake jifansa da itace yasashi sauya akalar zancen da cewa “ka manta kawai Mainah Samha dabance wlh zaka gasqatani duk ranar da gsky ta fito nidai nasan akwai qauna tsakaninku" kawar da kansa yayi yana shafa wayarsa lkc zuwa lkc yana duban agogo ya rasa meyasa kowa cikin abokansa suke fadin kalmar so tsakaninsa da Samha bayan shidai ya haqiqance ba sonta yake ba tausayinta yakeyi"...........








 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *8*





Samha kuwa tunda ta tafi take aikin kuka tunani da kewar Abdul sunqi barin zuciyarta har jirginsu ya sauka a Abuja ta fito sanye da qaton hijjab dinta da safa sai niqaf data saki wanda yake hade da hijjab din cen nesa ta hangi Dad din nata saqale da waya a kunnensa insa Mamy take tsaye a gefensa basu ankara da  tahowarta ba saida ta tsaya a gabansu Dad ya miqe ya zuba mata ido cike da mamakin baqon lamarin da ya gani ga yartasa cikin muryar da take nuna tsananin mamaki yace “pretty kece haka kece kika zama haka meye ya canzamin ke kayy Masha Allahu Allah na gde maka daka canzamin tilon yata ta dawo bisa hanya"





Murmushin yaqe tayi tace “na gde Daddy na sameku lfy" kama hanunta yayi yace “lfy qlau ya karatu" “Alhmdllh" ta fada tare da bude murfin motar ta fada jikin Mamynta daketa binta da kallon mamaki tana dariya me dauke da hawaye tace “nayi missing dinku Mamy amma ba kamar ko yaushe ba wannan karon rayuwar makaranta ta hadani da qaddarata wadda itace sanadin sauyawata faraddaya" ajiyar numfashi Dad yayi yace “naga alama Pretty yanzu dai muje gda ki huta kinji"





Suna zuwa gdan ta shige  bangaren ta da yake gda guda komai na buqatar rayuwa an zuba mata kamar wata matar gda wanka kawai tayi tayi sallah sannan ta kwanta domin samun bacci ta huta amma baccin ya gagareta tunanin Abdul fal zuciyarta tayi juyi tare da dauko wayarta da taketa ring ta duba Na'im tayi qwafa tare da karawa a kunnenta tace “ka fiye naci Allah Na'im yanzu me kakeso nayi maka?" Ajiyar zuciya yayi yace “ki gamsar dani ki dauki hoton cikin gindinki ki turomin amma ki tabbatar ya cika da ruwa yanda idan na kalleshi zanji na fara tsiyaya ina feeling dinki sosai inason tsotsar nononki da qwaqular vulvar dinki saboda dadinsa sumar dani yakeyi"





Wani takaici ne ya cikata wato shidai Na'im idan har taga ya kirata to sha'awa ce kawai murmushin takaici tayi tace “wato bambamcin sha'awa da soyayya a bayyane yake kaidai ba Sona kakeba sha'awa ta kake kuma insha Allahu bazaka taba cina ba kaini nama raina girman penis dinka duk da bantaba dandanata ba amma nasan a yanda take susa kawai zatakemin amma da ganin Abdul nasan tasa zatafi taka kauri tsayi da zaqi do dai ni ba so nake masa irin na sha'awa ba so nake masa na gaske nifa zan iya rabuwa da kowa saboda shi"





Tana gama gasa masa mgnr ta kashe wayarta tana murmushi daidai lkcn Mamynta ta fara bude qofar ta shigo taga yanda taketa murmushi tace “ kizo kici abinci Dad dinki yanason ganin ki" miqewa tayi ta fita zuwa parlourn a dinning ta tarar dasu ta zauna sukaci abinci da iyayen nata tana basu lbrn haduwarta da Abdul da yanda ya riqa sauya mata dibi'u da karatun da yake koya mata harma da irin gudummawar da yake bata a mkrnta iyayen nats sunji dadin lamarin amma itafa Mamy har zuciyarta ba haka taso ba saboda gani takeyi wayewar yartata ta zama ta banza tunda har wani qaramin mutum a yanda take bada lbr ya iya canza mata tunani sarai ta fahimci soyayya ce ta rufe mata ido amma kuma tasan bazatayi tasiri ba saboda ita a tsarinta babu abinda zai hadata rayuwa da talaka wannan kenan.





Sannu² lkc yaketa tafiya Samha tasa Dad dinta ya sake daukar mata malamin addini yaci gaba da koyar da ita a gda duk da ba wani fahimtar abin kirki take ba saboda kewa da damuwar rashin Abdul tunda ta dawo hutun tsayin wata biyu kenan bata samunsa a waya duk wata kafa da zata iya samunsa ta rasa wannan lkcn memakon Samha tayi qiba muguwar rama kullum cikin kuka take takansa iyayenta a gaba musamman Dad tayita yimasa magiyar ya barta taje Katsina ta nemi inda zata samu Abdul amma qememe ya hanata wannan dalilin har jinya yasata kwanciya tanajin haushin kanta na gaza furta masa abinda takeji game dashi qila da baiyi mata haka ba tasani soyayyar yan'uwantaka bata da tasiri kamar irinson da takeyi masa so irin na rayuwa tare a mutu tare tana burin rayuwa dashi rayuwa ta har abada.




*****




Shi kuwa Abdul ranar daya sauka a gda da yamma da yamma ya shirya domin kilisa bisa tsautsayi  kan wani dutse ya zauna zuciyarsa cunkushe da tunani barkatai daukar wayarsa yayi domin kiran Samha saboda zuciyarsa kawai raya masa take ya kirata yaji yata sauka amma sai yaji wayar a kashe haka ya zauna zaman jiran tsammani kawai sai ya tashi ya barsu a gurin saida yajw gda yayi wanka zai kwanta sannan ya tuna gashi layukan duka a makaranta ya siyesu sannan yabar Sim park din acan bare yayi swapping nashi dole sai wata sabuwar wayar ya siya da sabon layi ya dora daqyar ya samu number Ja'afar ya tambayeshi ko yanada number Samha amma yace masa “aa" kan dole ya hqr ya fawwalawa Allah komai.





Watansu uku a gda suka dawo hutu tun ana saura kwana biyu ya dawo hakanan ya samu zuciyarsa dason sanin wani abu game da Samha gashi iyakar zamansu baitaba tambayarta address din gdansu a Abuja ba ranar da aka fara lecture bai Iya zama ba saboda abinda yakecin zuciyarsa game da Samha kai tsaye department dinsu Samha ya nufa yawanci duk daluban basu dawo ba ciki harda group din su Samha baiji dadin hakanba amma bashi da zabi daya wucce hqr haka nan ya koma hostel ya kwanta saboda zafin da yakejin zuciyarsa tanayi.





Wasa wasa har aka dauki sati biyu duk dalubai sun dawo amma banda Samha lamarin daya qara dagawa Abdul hankali kenan Saida aka shiga sati na uku sannan Rahmah ta dawo itada sauran qawayen Samha a ranar yaje ya samu Rams ya roqeta ta bashi contact din Samha kallonsa tayi tace “nayi tunanin ma ka sani watanta biyu batada lfy...." Katseta yayi da cewa “ba...bata da lfy meye ya sameta?" Bai jira amsar da zata bashi ba ya karbi wayarsa datake miqo masa yayi gaba yana Kiran number Saida tayi Ring sau uku tana katsewa sannan ta daga cikin cikin raunanniyar murya me nuna jin jikinta tace “Assalamu Alaikum" amsa mata yayi da “waalaikis salam" cikin tsananin farin ciki tace “My Abdul kaine da gaske?" Ajiyar zuciya ya sauke me qarfi yace “Eh nine Samha" tashi tayi daga kwanciyar ta zauna cikin rawar murya tace “dama kana raye a duniyar nan ka manta dani Abdallah ka barni cikin da tashin hankali meyasa kayimin haka Abdul meyasa ka kyaleni cikin damuwa Abdul na shaqu dakai shaquwar da bantaba yinta da wani ba inajinka a cikin jinina kana yawo meyasa meyasa Abdul?"..........








 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *9*




Ajiyar numfashi yayi tausayin ta na qara mamaye duk wani sajran guri dayayi saura a zuciyarsa yace “kiyi hqr My Samha yanzu yaushe zaki dawo makaranta semester ta fara nisa fah" lumshe idonta tayi ta kwanta sosai tace “ko yanzu kace zan taho My Abdul naji sauqi sosai kwana takwas kenan da aka sallamoni daga asibiti dama tsoron nazo naji lbrn dazai katsemin numfashi game dakai shine ya hanani dawowa amma yanzu tunda ka dawo nima very soon zan dawo insha Allahu" 





Murmushin jin dadi taji yayi yace “is ok My Samha Ina kewarki wlh" dariya tayi me sauti tace “da gaske My Abdul kayi kewata oh gud! naji  dadi sosai ka jirani nanda qarfe biyu zan shigo Idan  na shigo zan kiraka kai nskeso ka fara ganina a Kano"suna murmushi sukayi sallama sukaajiye wayoyin ta miqe ta fara hada kayanta a trolly daidai lkcn Dad ya shigo yaga tana hada kaya yace “aa ya haka Ina zaki Pretty?"tanaci gaba da hada kayanta tace “Dad My Abdul ya dawo skull yanzu ya kirani yake fadamin wayoyinsa ne suka zube kuma ya rasa number ta tafiya zanyi dama lectures sunyi nisa"




Murmushi yayi ya zaro wayarsa yayi Mata transfer ta dubu dari biyar yace “ga wannan kiyi amfani dashi kafin wata ya qare maza taso na saukeki a airport" miqewa tayi ta sanya hijjab dinta ta sanya safa ta daura niqaf dinta sannan ta dauki handbag dinta ta fito a parlour ta tarar da Mamy babu wani sakin fuska sukayi sallama saboda ita Allah ya sani batason mu'amalar yartata da Abdallah gani takeyi wataran zaa wayi gari kwata² ta daina bin umarninsu saina Abdullah.





Dad yana sauketa a airport ta cire wayarta ta tura masa saqon tunatarwa vkan cewa tana hanya daya da hamsin jirginsu ya sauka a birnin dabo tana saukowa ta hangeshi tsaye jikin motarsa qirar HYUNDAI baqa takowa tayi a nutse shima nufota yayi duk da idanunta cikin glass yake kuma cikin hijjab take amma hakan bai hanasa ganin ramarta ba.

Trolly din ya karba a hanunta cikin sakin fuska yace “your are welcome My Samha" bude but din yayi ya sanya trolly din a ciki ya juya ya bude mata ta shiga shima ya shiga zuba mata ido yayi ya langwabar dakai gefe yace “My Samha kin rame sosai meyasa?" Murmushin yaqe tayi tace “nasha wahala sosai kuma ciwona yana da alaqa da rashinka hutunnan kwata² banji dadinsa ba" murmushinsa yayi na isa yace “meyasa?"ajiyar zuciya ta kumayi tace “saboda rashinka na kira wayarka yafi so million bata shiga"dariya yakeyi sosai duk damuwa da nauyin da yakeji a zuciyarsa sai yaji ya gushe suna tafe sunata hirarsu yana fada mata irin damuwar daya shiga saboda rashinta.





Saida ya kawota gdanta yayi horn megadin ya bude musu get suka shiga bude parlourn tayi da yake kaca² da qura ajiye trolly din yayi ya matsa kusa da ita yana kallonta ya zare niqaf din fuskarta ya sanya hanunsa ya tallafo fuskarta ya dora bakinsa saman nata yayi mata kiss me zafi da ya sanya dukkansu sukaji wani zummm a jikinsu yayi saurin sakin fuskarta yace “kyauta ce daga yaya zuwa ga qanwarsa" yana fadin haka ya fara dube tsintsiya ya dauko ya nade hanun rigarsa tayi saurin riqesa tace “akwai masu aiki zasuzo suyi" zamar da hanunta yayi daga nasa ya fara sharewa “don Allah ka bari yanzu Rahmah zata dawo daga skull zasu gyara komai" dagowa yayi yana sharce gumi yace “zanyima qanwata komai batare dana gaji ba inayin komai bisa aminci" zuwa tayi ta karbi tsintsiyar ta fara sharar kafin ta gama ya dauko mopper yanayi mata mopping tare da karkade mata duk wata qura saman TV stand  ya hangi shisher tare da wasu kwalaben syrup.





Tsayawa yayi cikin tashin hankali ya kirata da wata razananniyar murya gabanta ne ya fadi ta juyo da sauri ganinsa dauke da da kwalaben ta nufesa da sauri ya daka Mata wata uwar tsawa yace “ubanme kikeyi da wadannan magungunan meye hadinki dasu?" Cikin mugun razana ta fara ja baya yana binta cikin fitar hayyaci ya damqi wuyanta yace “bazaki taba daina halinki ba bazaki taba canzawa ba Samha nayi miki iyakar abinda zanyi miki saboda haka ki fita dags rayuwata kowa yayi tasa..." Da sauri ta rufe masa baki da hanunta idanunta sunyo waje tace “wlh Azeem rabona da shisher ko cording nafi wata biyar My Abdul kada ka raba ruhina da naka saboda kai da soyayyarka na hqr da abubuwa da yawa na rabu da mutane da yawa My Abdul ka yarda dani duk tantirancina na baya bana qarya pls ka aminta dani nayi maka rantsuwa bazan iya rabuwa dakai ba inasonka Abdul inasonka don Allah ka amince dani zan iya sadaukar da duk wani farin cikina dominka......"





Dafe kuncinta tayi saboda saukar yatsunsa da taji daidai lkcn da Rams ta ya nunata da yatsansa yana huci yace “ashe ke mahaukaciya ce bansani ba ashe kidin bakida tunani Samha yanzu ni zaki yaudara da wadannan yan iskan kalaman naki na yan iska irinki dama dalilin da yasa kika shigo rayuwata kenan no wonder Ni dama nasan angulu bata jewar banza saboda haka na dade da shiryawa wannan ranar shawara daya zan baki tun lkc bai qure miki ba ki nemi ajinki dan iska irinki daidai da ke amma ni babu abinda zanyi dake na tsani halinki Samha na tsani karuwa fasiqa irinki wadda iliminta ya kasa amfanarta da komai sai lalacewa ni yanzu nayi soyayya dake nace nayi dawa nace da iyayena me  kinaso nace musu ADANDI muka hadu dake kome? Shashashar banza da batasan kantaba kawai" 






Yana kaiwa nan ya juya ya fice cikin tsananin damuwa da tashin hankali bin bayansa tayi da gudu tana kiran sunansa amma ko kallonta baiyi ba ya shige motarsa ya figeta da gudu ya fice daga gdan zubewa tayi a gurin ta dora hanunta aka ta rushe da wani irin kuka me tsuma zuciya tana furta “shikenan na rasashi Innanillahi wa innah ilaihir raji'un Allah Kaine ka jarabceni da son bawan nan naka Allah kasan komai kayimin maganin matsalata Allah kada ka bari na rasa rayuwata ta dalilinsa na shiga ukuna ni Samhanatu" 





Daqyar Rams ta rarrasheta ta koma ciki ta fada kujera taci gaba da kukanta, cikin tausayawa Rams ta shafa inda yatsunsa suka kwanta radau a fuskarta tace “kiyi hqr Samha shi hqr me tadda rabone kuma guda gdan mokoki da'awa take inaji a jikina Abdullah zai soki Samha" kifa kanta tayi a cinyarta tsci gaba da kukanta me ban tausayi daqyar ta iya tashi ta shige dakinta ta shiga bathroom ta dauro alwala ta shimfida sallaya tayi sallar azahar tayi nafila tare da roqon Allah ya sassauta mata abinda takeji game da Abdullah ya yanke mata wahalarta ya zaba mata abinda yafi alkhairi sannan ta kwanta.





Kalma mafi muni a rayuwarta a kirata da karuwa ita Abdul ya kirata da ita to waye a duniya zai gasqata imaninta ya yarda ita ba karuwa bace waye zai yarda abinda tayi a baya ma qaddararta ce kuma ta tuba tuba me tsafta tayi alqawarin bazata sake ba har abada haka ta yini a kwance ko ruwa ta kasa sha cikin dare numfashinta ya sarqe saboda dama tanada Asma ga wani azabbaben ciwon kai daya hanata sukuni ga damuwa kuma dama ita kanta bana daukar damuwa ba sai farkawa tayi ta ganta a asibiti kwana biyu kenan.

Tunda ta farka take zubar da hawayen nadama tayi dana sanin wannan baqar rayuwa da tayi a baya wadda ta zame mata barazana ga cikar muradinta, Rahmah ce ta take fada mata take fada mata ta kira Abdul ta sanar dashi halin da take ciki yace babu ruwansa shine Mansoor da Ja'afar suka zo suka taimaka Mata suka kawota asibiti.

Wasu hawaye masu zafi suka zubo mata daidai lkcn da Mansoor ya turo qofar ya shigo ya zauna a kujerar dake jikin gadon yace.





“Sannu Samha ya jikin?" Bata iya tsayawa bashi amsa ba saima cewa da tayi “Mansoor don Allah Ina My Abdul Ina fatan yana cikin aminci" ba Mansoor ba hatta Ja'afar da Rahmah saida suka zubar da hawayen tausayinta ganin yanda suke kallonta ne yasata miqewa zaune cikin kuka tace “karku zargeni kuma don Allah wlh bansan sanda soyayyar sa ta fasa qirjina ta shiga ba kada kuma ku fahimceni baibai Mansoor so baqone da baya neman shawara lkcn shiga zuciya da ace so yana shawara kamar yanda Abdul yake iqirari da nima tun farko bazan bashi damar shiga zuciyata ba saboda na sani yafi qarfina ba ajina bane yanada qualities din dabai dace da karbar Samha tantiriya mara kunya a matsayin masoyiya ba amma duk da tantirancina wlh azeem ban taba aikata abu biyu ba lesbian da zina bana sonsu na tsanesu ku fada masa wlh niba karuwa bace saboda banida wata hujja ta kare kaina a gurin Abdul amma Allah shaidane na daina shaye² tun wata biyar da suka wucce kuma Ina addu'ar Allah ya qara nisantani dashi har abada".......








 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*




 *11*





Ana cikin wannan badaqalar suka fara jarabawar zangon karatu na farko itadai Samha pepar kawai take zanawa amma batasan me take rubutawa ba saboda haka ta cire tsammani da samun sakamako me kyau kamar yanda ta sana samu haka sunkayi exams din sukayi hutu zuciyarta cike da kewa da tunanin rashin abinda takeso ta tattara ta dauki wannan a matsayin qaddararta saboda duk yanda taso shawo kan Abdul abin ya faskara har yanzu sun kasa komawa normal sometimes ko wayarta baya dagawa idan kuwa tayi saa ya daga to gaisuwa ce kawai zai kashe wayarsa takanyi kukan zuci harda na fili a bangare guda kuma ta dage wajen neman sauyi gurin buwayi gagara misali mai Rahmah a duniya me jinqan muminai a lahira amma abin mamakin bata tabajin wani yanki na qaunarsa ya ragu a zuciyarta ba koda second daya.





Satinsu uku a hutun suka dawo itama akayita ta qare lkcn da suka dawo semester da zasuyi project lkcn ne aka kafe musu results bata da carry over amma point dinta yayi qasa sosai lamarin da yake sabo a gurinta da duk wanda yasanta a baya duk sanda aka kafe results itace take samun point mafi rinjaye a Department dinsu sai gashi wannan karon ta samu point din dabai gaza biyu ba al'amarin daya sosa zuciyar masoyanta ciki harda malaminta da yake burin mallakarta a matsayin mata.





Tana zaune a gerding wayarta tayi tsuwa alamar tana neman agajinta sanya hanunta tayi ta dauka wayar tare da karawa a kunnenta batare data damu da ganin sunan me Kiran ba “salam" ta furta cikin sanyin muryarta da take qara narkar da zuciyarsa yace “My love idan babu damuwa kizo inason ganinki" miqewa tayi ta dubi Rahmah daketa yimata mitar faduwar baqar tasar da tayi a jarabawa tace “tashi ki rakani Dr Mus'ab ke nemana" miqewa tayi suka nufi office din nasa da sallama suka shiga inda idonsa dake cikin tabarau yake kanta zama tayi tace.





“barka da rana Sir" ajiyar zuciya yayi tare da rufe laptop din dake gabansa ya miqe ya nufota cikin nazarin yanayin abar qaunartasa ya dade da fahimtar tana cikin damuwa amma bai taba tunanin damuwarta takai wacce zatayi kantafi da makomar karatunta ba cikin dakiya irinta mazajen fama yace “Samhatu menene yake damunki dahar yasa kikayi riqon sakainar kashi da rayuwarki ta hanyar rusa plan dinki na zama cikakkiyar masaniyar halayyar dan adam meyasa My love don Allah ki fadamin gsky ban sanki da qarya ba kuma bazan taba yafe miki ba natsawar kikayimin qarya" 





Ajiyar zuciya tayi cikin so da qoqarin aro juriya ta sanyawa kanta ta taqarqare ta fara yimasa bayani kamar haka “riqon sakainar kashi kace ko Sir? Ina roqonku daku daina zargina bani na zabawa kaina hakan ba qaddarata ce ta zabamin haka kunsan kuwa ita qaddara hade take da bugawar numfashi babu yanda zanyi da ita dole na karbeta ayanda tazo mani" duk kalaman nata bai fahimci komai ba saison goge laifinta ta hanyar alaqantashi da qaddara qara tattara nutsuwarsa da hankalinsa yayi yace “kiyimin bayani yanda zan gane My love ko zan iya taimaka miki Samha son gsky baya buqatar ki fahimceni zan karbeki a duk yanda kika zomin" 





Sai yanzu kukan da take qoqarin hadiyewa ya kwace mata cikin tashin hankali yace Mata “ya salam Samha me nayi miki kiyi hqr don Allah..." Bata ankara ba saijin hanunsa tayi saman fuskarta yasa harshensa yana lashe hawayen nata ta rintse idonta da qarfi duk yanda takeson tsayar da kukan takasa tausayin kanta da tausayin malamin nata suna qara fasa bargonta suna shiga jikinta sukuma qaddararsu kenan yana sonta tanason waninsa son maso wani daqyar ta iya janye fuskarta daga hanunsa ta miqe tana har hada hanya  tace “qaddararmu kusan iri dayace malam kana sona inason waninka na dade da amincewa kokawar zuwa in tadda qaddarorina ya hanani bin zabin iyayena na tafiya qasar England domin yin karatuna na nace sai nazo B.U.K nayi karatu Sir qaddara uku itace take wahalar dani dakai da duk wani masoyina" 





Cikin mugun tashin hankali yace “wadanne su Samha guda uku tak fadamin su please kada ki heading dina komai” yana kaiwa nan ya saketa inda ta koma ta zauna qasan tiles Rahmah kuwa ficewa tayi saboda gaba dayansu tausayi suke bata.

 Dubansa tayi bayan ta saisaita nutsuwarta kadan tace “qaddara ta farko shine haduwa da mugayen qawaye wadanda suka rinqa bugamin gangar shaidan suna fadamin ni babbar yarinya ce wanda hakan ya hadu yayi tasiri a cikin rayuwata mara foundation din kyakkyawar tarbiyyar nunawa duniya wanda hakan ya zamomin tawayar da qaddarata ta biyu take guduna da qoqarin nisanta kanta dani Sir Abdullah shine qaddarata ta biyu shine namiji na farko dana faraso a duniya sonsa shine yake wahalar dani yaqi karbata yaqi gasqatani yaki yarda da cewa Samha ba karuwa bace Samha ba mazinaciya bace samhan yanzu batada nace Sir inaji a jikina soyayyar Abdul itace zatayi sanadin katsewar numfashina Sir kai kaine qaddarata ta uku kana sona ka yarda zaka rayu dani aduk yanda nake ka dauki matsalata ka mayar taka amma kash zuciyata tayi nisan da bazataji kiranka ba wlh da ina da yanda zanyi dana cire Abdullah a zuciyata na maye gurbinsa dakai a hakanma na gde da results din da kuka bani musamman kai daka banj A bayan nasan ban shuka tsiyar da ko D zan samu ba Suma sauran malamaina sunyi qoqari sosai wajen yimin adalcin dana kasa yiwa kaina da rayuwata ta gaba.





Miqewa tayi ta dauki Jakarta ta fice daga office din baiyi yunqurin hanata ba saboda yasan ko ya tsayar da ita bashi da sauran kalma daya data saura dazai iya furta mata ta gama daureshi da jijiyoyin jikinsa jan qofar da tayi ne ta rufene yayi daidai da zubowar wasu zafafan hawaye a idonsa ya jima a zaune yana tunanin abinda ya kamata yayi yasan shima yana yana cikin matsalar rayuwa domin bashine ya dorawa kansa sontaba shima qaddarar tasa rayuwar ce tazo da haka “waye Abdullah din da take iqirarin tanaso? Shikuwa wanne irin mara saa ne a rayuwa da yakewa soyayyar mace irin samha Sa'ad Dandoki riqon sakainar kashi?" Tambayar da yayiwa kansa kenan ya miqe ya fara zagaya office din lallai shima ya tabbata mara saa daya kasa samun zuciyarta meyasa ta kasa bashi guri koda bazai wucce fadin qaramin yatsaba a zuciyarta? Ya sake tambayar kansa amma babu amsa a wajensa.







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *12*





A qofar office din ta tarar da Rams ta kalleta itama itan take lkcn da suke miqewa suka nufi inda sukayi parking motarsu suka shiga suka fita dags makarantar gdanta ta wucce tana zuwa ta fito sai Rams ce ta kulle motar tare da zare key din a daki ta tarar da ita tayi rufda ciki saman gadonta tanaci gaba da rafsar kukanta ko takalmin qafarta bata cire ba bare hijjab Rams ce ta cire mata takalmin lamarin qawar tata zuwa yanzu tsoro yake bata Anya ma Samha bata samu tabuwar kaiba kuwa.





Ace ka nace son wanda bai damu dakai ba bayan ga wadanda suke sadaukar da farin cikinsu domin nata suke rushing akanta qarar shigowar saqo wayarta ne yasata mirginawa ta janyo Jakarta ta bude ta dauko wayar Dr Mus'ab ne jikinta na rawa ta bude saqon batare da bashi wani muhimmanci ba.





“Ina tare dake har abada my love" cilli tayi da wayar ta koma ta kwanta taci gaba da kukanta kukan da idan tanayi batajin rarrashi itadai Rams ficewa tayi daga dakin ranar yini tayi kwance cikin tsananin ciwon kai har zuwa dare da ciwon nata yafi qarfin boyewa Rams ce ta dauki wayarta ta kira likitan da Daddy ya bawa damar kula masa da lfyr yar tasa daya tak a duniya likitan yana zuwa ya fara yi mata fadan meye take sawa aranta da yake qoqarin zautata haka bayan tasan ba lfyr qirji gareta ba itadai Rams batace komai ba haka suka dauketa sukaje asibiti yayi mata binciken tsaf ya bata gado ya fara treatments dinta wannan karon Rams bata sanarwa kowa ba sai Dr Mus'ab shine yayita dawainiyar kaiwa da komowa a bangare guda kuma yanayi mata qoqari akan project dinta.





Duk yanda Abdullah yaso jure rashin Samha ya kasa yakanje faculty dinsu ko zaiyi katarin ganinta ko qawarta amma bai dace ba ya kira wayarta bata dagawa qarshe ma yajita a kashe yammacin larabar a shirya ya nufi gdanta a karo na uku da yaje megadin yana bashi amsa daya masu gdan basanan cikin sa'a yau yana zuwa yace masa sun dawo jiya da dare cikin zumudi yayi parking qofar parlourn ya qwanqwasa ya jima kafin Rams tazo ta bude masa  ganinsa yasata dan sakin fuskarta batare datayi masa mgn ba shine ya kawar da shirun da cewa “Rahma me yake faruwa ne sati guda baku shiga school ba har an shiga na biyu nazo gdannan sau uku bana samun ku megadi yana sanar dani bakwanan na kira wayar My Samha bata dagawa qarshe ma najita a kashe  ina kukaje ne?"





Ya qarasa mgnr yana shiga parlourn mayar da qofar Rams tayi ta rufe tace “wlh Samha ce batada lfy nayi tunanin ma kasani kasan abinda mutum bai damu dashi ba bai fiye bashi muhimmanci ba" fasa zaman yayi yace “kamar ya meye yake damunta tana ina?" Dakinta ta nuna masa batare da tunanin komai ba ya nufi dakin nata qwanqwasawa yayi har sau biyu amma yaji shiru hakan yasashi murdawa ya shiga tare da mayar da qofar ya rufe yana takawa a hankali har gaban gadon yana qarewa dakin kallo komai a kimtse a muhallinsa duk da sangarta Samha batada qazanta ya fada yana sauke qwayar idonsa akanta kwance take saman gadon cikin wata riga iya gwiwa me siririn hanu gashinta me tsayi da yawa baqi sidin ya baje saman pillow din da take kwance akai gabansa yayi wata muguwar faduwa yanajin wani irin yanayi yana ratsa jikinsa daqyar yayi qarfin halin duqawa  numfashin ta na bugun fuskarsa ya bubbuga pillown da take kai.





Miqa tayi tana gantsaro qirjinta dako arzikin bra bai samu ba saboda ciwon da yakeyi mata tace “Allah zanyi miki rashin mutunci Rams kin takura min ubanme zan baki ki qyaleni nayi baccina nace miki bazan shiga skull yau ba haba don Allah" jan blanket tayi ta rufe jikinta taci gaba da baccinta cikin kwanciyar hankali inda shikuma Abdul yayi saurin zama kan bedside drower saboda qafarsa data gaza daukarsa yanajin tranpormer jijiyoyin jikinsa tana ba da wani matsiyacin shorck hadi da spark a lkc guda wani baqon yanayi ya tsinci kansa a ciki ya kasa dauke idonsa daga kanta daqyar ya iya motsa bakinsa yana furta “A'uzubillahi minasshaidanur rajim" tare da karanto duk addu'ar datazo bakinsa ya dauki kusan 15 minutes kafin ya iya sake motsa hanunsa ya kuma dukan gefen pillown  motsawa kawai tayi ta cikin blanket gani yayi idan yayi wasa yarinyar zata sanyashi yayi abinda bai tabayi ba saboda wata muguwar sha'awa ce take bijiro masa dick dinsa sai qoqarin miqewa takeyi yana danneta.





Miqewa yayi ya qara kusa da ita ya fige pillown tare da kiran sunanta bata bude idonta ba sai miqa data kumayi bargon ya janye daga fuskarta yasa hanunsa yaja dogon hancinta da hanunsa yace “inayi miki mgn kin shareni ko?" Sai yanzu ta fahimci ba Rams bace a kasalance ta bude idonta tare da zubasu akansa tana kallonsa kallo irin na tuhuma miqewa tayi batare da tayi tunanin komai ba ta zuro santala² qafafunta qasan gadon ya bisu da kallo ta miqe ta watsa gashinta baya ta dauki ribbon ta daure gashinta binta yake da wani irin kallo jikinsa na wata irin rawa tundaga yatsun qafarta har zuwa big hips dinta da matsakaitan breast dinta da suke tsaye kam cikin rigar jikinta har shatin kansu yana iya gani ta cikin brown din rigar data saje da hutacciyar fatar jikinta zama yayi da sauri sake da baki yanabin duwaiwakanta manya masu tsini da fadi da kallon zuciyarsa nayi masa lugude penis dinsa na qara miqewa tunda yake baitaba jin irin wannan yanayin ba sai yau mararsa ta riqe sosai ya dafeta da sauri tare da zamewa ya fada gadon yana juyi tare da dafe saitin penis dinsa yana furta “ahhhhhh wayyoh Allah nikam wanne tsautsayi ya kawoni gdannan ne?" 





Ya tambayi kansa yana qara qanqame jikinsa a gefe guda kuma yanajin saukar ruwa a bandakin  da alamun wanka take zuciyarsa na raya masa ya bita bandakin shikuma yana kokawa da shaidan damqar dick din yayi sosai ya jijjigata tare da jan blanket din da yaketa qamshin turarenta ya rufe jikinsa dashi ya kwance tazugen wandonsa ya kama lafiyayyiyar joystick dinsa  doguwa me madaidaicin kauri ya riqe a hanunsa yana jijjigata da qarfi cikin saa ya samu yaji ruwa me kauri yanabin hanunsa ya sauke wata qaqqarfar ajiyar zuciya tare da miqa hanunsa a hankali ya dauki tissue ya yaga ya goge sparm din  ya mayar da wandonsa ya miqe yana layi ya qara inda dozvin yake ya sanya tissue din ya dawo ya zauna idonsa ya kada yayi jajir hatta labensa da yake ja shima ya qara ja daidai lkcn ta fito sanye da qaton hijjab dinta ta bude wadroop dinta ta dauki wata baqar doguwar riga ta koma bathroom din ta saka ta fito tana goge fuskarta da towel tace.





“Nayi tunanin wannan karon ma bakasan banida lfy ba ko kuma ka sani banida muhimmancin da zaka iya dubani koda yake wannan shine gskyr matsayina a gurinka My Abdul amma kada ka manta babu inda so yake taba zama qiyayya duk wanda yace yana sonka to ko yace bayaso qarya yayi Abdul banga laifinka ba nice babbar me laifi a matsayina na mace na iya saukar da daraja ta na zubar da ajina nace inasonka amma duk da haka sai nake ganin ban cancanci irin wannan wulaqancin a gareka ba My Abdul koda bazaka aureni ba idan ka kyautata mu'amala dani zanji dadi nasan aure nufine na Allah kuma muqaddari ne ka cire cewa bazaka iya aurena ba Abdul kasa a ranka Allah shine yake zartar da komai a lkcn da yaso wanda nasan kafini sanin hakan Kaine ka koyar dani wannan tauhidin saboda haka kada kayiwa Allah shisshigi cikin lamarinsa ikonsa ne wannan wlh Abdul duk da nasan baka sona amma bantabajin zuciyata tayi rauni akanka ba koka aureni ko kada ka aureni nidai nasan bazaka taba mantawa dani ba kuma bazaka iya bude zuciyata ka ciremin sonka ba"





Juyawa tayi zata fice daga dakin saboda zuciyarta da take neman karyewa yayi saurin miqewa tare da ruqo hanunta ya janyota ya hadata da jikinsa yace “ba qinki nakeyi ba Samha amma bazan iya bata lkc na akan abinda bashida muhimmanci ba soyayya don aure itace ta dace amma duk wata soyayya dazan nuna miki indai bazata kaimu ga aure ba to Ina ganin shirme ce ki fahimceni mu daina samun sabani akan wannan don Allah".......






 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *10*





Komawa tayi ta kifa kanta saman pillow taci gaba da rera kukanta tana fadin “ Innanillahi wa innah ilaihirraji'un" Rahmah ce ta dafa bayanta tace “kiyi hqr Samha ki sanyawa zuciyarki dangana insha Allahu zaki samu wanda ya fishi...." Saurin zabura tayi tace “ a Ina Rahmah waye shi? Babushi duk duniya Rahmah shi na fara so kuma shi zanci gaba daso har bugawar numfashina ta qarshe" Jan hanunta Rahmah tayi ta zaunar da ita lkcn da Mansoor ya miqe ya gaji da ganin wannan abin tausayin ji yakeyi dama shine ya samu wadda take sonsa haka da gsky da bazai taba wasarairai da rayuwarta yayi kantafi da soyayyarta haka ba.





Fita sukayi Ja'afar yanajan motar suna sauke numfashi kowa da abinda yake saqawa a ransa.

Saida ta qara kwana daya a asibitin sannan aka sallameta jikinta ya warke amma zuciyarta bata warke ba saboda kullum cikin Kiran wayar Abdullah take amma baya dagawa saida ta kuma kwana uku a gda sannan ranar Monday ta shirya domin zuwa makarantar cikin wani blue black din hijjab take dogo har qasa daga takalminta har safarta duk blue black ne glass din idonta medical shine kawai fari tayi kyau sosai abinka da kyakkyawar asali kallo daya zakayi mata ka fahimci ramarta.





Tana shiga dakin daukar karatun aka rinqa yi Mata sannu ciki harda su Zainab da suka raba gari dasu saboda Abdul yace bayason mu'amalarta dasu guri ta samu ta zauna tana nazarin littafin philosophy Dr Sa'ed shine zaiyi musu lecture ta farko har gda yaje dubata kuma yaje asibitin shigowa yayi ya fara gabatar da darasinsa harya gama ya fita batamasan me yayi ba wani dalubi ne yazo ya tsaya kusa da ita yace “Mrs Samha Dr Sa'eed yana nemanki yace ki sameshi a office dinsa.





Kamar kar take sai kuma dai ta tashi ta dauki Jakarta ta fita ta nufi office din nasa ta mursa handle din yayi Mata izinin shiga sannan ta shiga  zama tayi inda ya nuna mata nutsuwarsa ya tattara gaba daya ya bata yace “Samha mgn nakeso muyi dake me muhimmanci don Allah ki tsaya ki fahimceni sosai kafi ki yankemin hukunci"cikin qosawa tace “ina sauraronka Sir" ajiyar numfashi yayi ya sake bata hankalinsa yace “lkc naga yanata tafiya batare dana bayyana miki sirrin zuciyata ba wlh Samha tun ranar dana fara dora idona akakin naji ina sha'awar rayuwa dake rayuwa ta aure ta har abada ki taimaka ki dorani a mizani ki aunani idan nayi daidai da mijin da zaki iya aure toni a shirye nake dana tura gdanku ayi mgn don Allah Samha kada kicemin a'a"





Wani lalataccen kallo ta rinqa yimasa har ya gama fadar abinda zai fada ta tattara yawun bakinta ta hadiya daqyar tace “ok shikenan abinda zaka fadamin" daga mata kai yayi cikin zaquwa dason jin abinda zatace  amma ga mamakinsa sai yaga ta miqe tana shirin fita da sauri ya riqe hijjab dinta ya zagayo gabanta yace “ki fahimceni Samha wlh bada wasa nake miki ba tunda harna kasa daurewa na fada miki inasonki aduk yanda kike inasonki da halinki ki amince dani zakiyi farin ciki..." a fusace ta juyo ta kalleshi tana nunashi da yatsa wanda yasashi saurin jada baya cikin rawar murya tace.





“Dama iyakar tunaninka Dr kana tunanin qaddarar haduwa dakai ce ta kawoni B.U.K matsayin dalubar Spychology? Uhm to kayi saurin sake hasashe domin falsafarka ta fada maka qarya nace qarya zuciyarka take fada maka mallam so dayane tak kuma na riga na bayar dashi ga wanda ya cancanta saboda haka kayi gaggawar mayar da kalamanka inda ka fito dasu na barka dasu basu da guri a zuciyata”





Tana kaiwa nan ta juya ta fice da sauri tana hada numfashi kusan a makance take tafiyar har tazo daidai faculty dinsu Abdul din haka kawai zuciyarta ta rinqa umartarta data shiga koda zai daketa batare da tsayawa shawarar me hakan zai haifar Mata ba ta nufi cikin gurin zuciyarta na bugawa da qarfi kan wata kujera ta hangeshi shida abokansa ya dora hanunsa a kansa kamar wanda ya tafi duniyar tunani.

A nutse ta qarasa tare dayi musu sallama suka amsa mata tare da kallonta ta fahimci kallon da sukeyi Mata na tausayi ne amma banda Nasir data fahimci kallon mara zuciya yakeyi mata murmushi tayi saboda ita kanta batasan bata da zuciya ba sai akan Abdul tace “kuyi hqr ko zaku iya bani aron abokinku don Allah" murmushi Ja'afar yayi yace “keda mijinki waye  zai shiga tsakaninku yaji kunya" 





Maye gurbin inda Ja'afar ya tashi tayi tare da saisaita muryarta tace “My Abdul" sauke hanunsa yayi tare da sakin ajiyar zuciya ya zuba fararen qananun idanuwansa a kanta qasa tayi da idonta wasu hawaye nasu zafi suka zubo mata tayi qarfin halin cewa.

“Ya jikinka dazu Rahmah take fadamin kayi fama da ciwon kai" a gajarce ya amsa da cewa “da sauqi yana qoqarin tashi ta ruqo hanunsa bata damu da irin kallon da yake Mata ba tace “bazanyi maka dole kasoni ba My Abdul amma nasani ko bayan Raina idan soyayyarka tayi nasarar halakani zakake tunawa dani a matsayin masoyiya ta haqiqa wadda ta qaunaceka domin Allah na yarda da naqasun tarbiyyata daya zamemin katanga da samun farin cikina na yarda ban cancanci zama matarka ba kamar yanda ka fada amma inaso koda zaka yanke alaqa dani din girman Allah ka cireni daga matsayin daka ajiyeni wlh niba karuwa bace bantaba zina ba ka yarda dan...." 





Fuzge hanunsa yayi yana qara maida hankalinsa ga kallonta yace “taya zan gasqataki Samha bayan kina shaye²  nasani kuma maye babu abinda baya sanyawa shiyasa aka haramtawa duk wani musulmi na qwarai shan wani abu da zai gusar masa da hankali Samha kiyi gaggawar cire mgnr so tsakanin mu idan ba hakaba zan yanke igiyar zumuncin dake tsakanina dake kuma kamar yanda na fada miki a farko abokaina sune suka roqeni naci gaba da zama a matsayin yayanki kuma malaminki kamar yanda kika buqata" cikin kuka me ciwo tace “hakan  ma na gde indai zan sanyaka farin ciki to zanyi biyayya ga umarninka koda kuwa zan rasa duk wani haske na rayuwata amma Ina neman alfarmar kaci gaba da zama a matsayinka na malamina kuma yayana My Abdul jahilcina ga abinda ya shafi addinina shine ya haifarmin da shiga halin da nake ciki a yanzu don Allah kada kabada qofar da wannan tawayar zaisa wani yaqi qanwarka kamar yanda kaima kaqini My Abdul please..." 





Sosai kalaman nata na qarshe suka daki zuciyarsa zuba mata ido yayi yanason gano aibin yarinyar da zuciyarsa taqi amsarta a matsayin abokiyar rayuwa yanda take kukan riqe da qafarsa ya sanyashi jin wani mugun tausayinta baisan sanda ya sanya hanunsa ya dagota ba yasa yatsansa ya share mata hawayen yace.

 “Insha Allah bazan gaza ta wannan bangaren ba kinji qanwata" daga masa kai tayi tace “na gde da hakanma"





Tana fadin haka ta juya ta fice daga faculty din yabi bayanta da kallo zuciyarsa na bugawa da qarfi yanajin ninkin tausayin yarinyar a zuciyarsa tabbas da zai iya daya daya karbi soyayyarta amma yasan bazai taba iya auren macen da tasan maza ba yanada yaqinin qaryane abinda take fada masa na cewa bata taba zina ba.

Daqyar ya iya daga qafarsa ya nufi teather din da zasuyi lecture ya zauna Mansoor ya kalla yace “tausayin yarinyar nan yana neman karyamin burget Manson wlh dazan iya dana karbi soyayyarta amma bazan iyaba bazan iyaba Manson” Khamal ne ya magantu da cewa “tausayi matakin farko ne na so Abdul na tabbata abinda kakeji game da Samha ya wucce tausayi ko ka yarda ko kada ka yarda zuciyarka ta kamu da son yarinyar nan" miqewa yayi zai fita Khamal ya ruqosa yace “ba dole nace ka yarda ba amma ni na sani kanasonta...."





Daga masa hanu yayi yace “ya isa Khamal nagaji da sauraron wadannan yan iskan kalaman naka me zanyi da ita Khamal idan na amince da wannan ballagazar yarinyar me zata bani me zan karba a gurinta da zai zamemin abinda zanke dubawa nayi farin ciki a darenmu na farko babu ta rabar muku komai Khamal qila kaima ka taba dandana ko dolene a gurina na zabawa yayana uwa tagari mezan fada musu idan suka taso sukaji tarihin uwarsu karma akai ganan wlh tallahi Khamal ba Samha danasan halinta ba ko watace da bansanta ba na aura nakai mata samartaka ta nikuma najita ba budurwa ba wlh a daren saina yanke igiyoyin aurena uku a kanta ko wacece ita to kuma menene zaisa nayi abinda zai dameni ina sane"





Yana fadin haka ya juya ya zai fice daga Hall din Ja'afar ne ya daga murya yace “dama nasan tunaninka kenan Abdullah amma ka sani sona gsky baya duba cancanta akan dauko mace ADANDI ma a sata tayi istubura'i kuma a aureta a zauna da ita zama na soyayya balle Samha da duk wanda ya kwana ya tashi a skull dinnan yasan bata zina"......








 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *13*





Jinjna masa kai tayi cikin qoqarin sanyawa zuciyarta dangana Abdul bazai taba sonta ba bazai taba tausayinta ba balle tasaran zai bata soyayyarsa zuwa yanzu ya kamata tayiwa kanta fada ta hqr da soyayyar da babu nasara a cikinta shekara kusan biyu kenan tana fama dashi amma yaqi bata hadin kai janye jikinta tayi daga nasa ta koma ta kwanta tace “shikenan kaje na gde" cikin tsananin mamaki yake kallonta miqewa ta kumayi ta qarasa gabansa tace.





“Kaje nace Abdullah  na gde da gundummawarka cikin rayuwata na gde da taimakonka gareni zanyi yanda kakeso duk da nasan zuciyata bazata taba daina sonka ba saboda Kaine na farko dataso kuma takeso har abada amma zanyi qoqarin samun madadinka wanda zai soni saboda da Allah wanda zai qaunaceni domin Allah zai zauna dani a yanda nake kuma zai karbeni da raunina Abdul bazan fasa fada maka ba inasonka amma qaramar qwaqwalwarka ta kasa fahimtar bambamcin karuwa da yar maye nasani a baya nidin yar maye ce shekara biyu data wucce amma bazan fasa sanar dakai niba karuwa bace bantaba zina ba kuma ko badon kaiba Ina neman Allah ya tsareni daga gareta kamar yanda kake ganin kai wayonka da dabarar ka ne ya tsareka daga rudin zamani uhm Abdul wayo ko dabara bai Isa ya tseratar dakai ba Allah ne ya tsareka nima kuma tsarewarsa nake nema kuma Ina qara gde masa daya tsareni kuma ya tsaremin zuciyata duk da tantiranci na na tsare addinina tun kafin na gama fahimtarsa na gde Abdul ficemin daga daki ka ficemin daga gda banson ganinka Abdul..."





Tana kaiwa nan ta zube a gurin tana wani irin kuka me ban tausayi daqyar ya iya bude bakinsa zaiyi mgn ta daga masa hanu tace “banason jin komai daga gareka ka fita a dakina nace" a matuqar sanyaye ya juya ya fita daga dakin cikin tashin hankalin da baisan meye ya kawo masa shiba daqyar ya iya mayar da kansa makarantar yana zuwa ya shige dakinsa ya kwanta a katifarsa yana fitar da wata iska me zafi a bakinsa ransa mugun ciwo yakeyi zuwa yanzu ya fara yarda yanason Samha to amma yasan koda ya aureta bazai iya yimata adalci ba saboda zaike kallonta a matsayin wadda tayi kantafi da mutuncinta har ya zube tayiwa maza da yawa abinda zatake yimasa a matsayinsa na mijinta.





Saurin miqewa yayi yana jinjina kai yace “ina wlh bama zai yuwu ba kawai kuma sai ake kallona matsayin mijin karuwa ballagaza wadda ta gama tallan kanta da surarta ga wasu mazan ga mazan kwararo? Sake kwanciya yayi yana tuna yanda ya tarar da ita kwance a dakinta yana raya cewa “bafa  nine na farko dana fara ganinta a haka ba maza da yawa sun ganta a haka kafin ni yanayin yanda surarta take da kyauwun kallo na sani babu namijin da zai ganta a haka ya kawar da kansa kamar yanda nayi qoqarin hadiye tawa qwalamar  maza da yawa sun dade sunajin abinda nakeji yanzu game da ita" da wannan tunanin yayi qoqarin samawa zuciyarsa salama ta hanyar daukar system dinsa ya fara duba aikin project dinsa.





Cikin yan watannin kawunan dalubai ya dauki charge sosai tayi iyakar qoqarinta wajen ganin ta tursasa zucciyarta wajen cire Abdullah a cikinta amma ta kasa duk da haka tayi namijin qoqarin tursasa gangar jikinta yimata biyayya wajen qauracewa duk wani abu dazai hadasu koda kuwa sun hadu to iyakarsu gaisuwa yanason janta da hira amma babu fuska ya lura gaisuwar ma tanayine saboda musulumci daya hadasu babu yanda zatayi dashi.

Matakin sam baiyi masa dadi ba sosai yake azabtuwa tare dajin zafin abinda takeyi masa gajiya yayi da zaman doya da manjan da sukeyi ya yanke shawarar zuwa ya bata hqr suyi abota kamar yanda ta buqata tun farko yaqi amincewa.





Koda yaje ma bata saurareshi ba tace masa tana da uzuri baiyi tsammanin haka daga gareta ba ranar har hawayen takaici yayi yarasa meyasa rashin yarinyar ya addabi zuciyarsa Mansoor ne ya dubeshi yace “Sone Abdullah ko ka yarda ko kada ka yarda kanason Samha kaba dakai bori ya hau kaqi Ina qara tabbatar maka Idan ka sake Samha ta kufce maka haqqinta zai dade yana bibiyarka saboda kaqi tausayinta kaqi yimata adalci sannan zaka dade kana kukan zuci harma dana fili wlh samun masoyiya irin Samha a zamanin nan abune me wahalar gaske ka cire kishi ka kalli gaskiya da maslahar taka rayuwar Abdul dan'uwa nane kai kuma abokina tunda muka taso kake haduwa da mata masoyanka amma bantaba ganin soyayya irinta Samha ba batasanka ba batasan waye kai ba kawai nagartarka da kyawawan dabi'unka sune suka fara daukar hankalinta harta fada soyayyarka sannan a lkcn da tauraruwarta take haskawa kaf new site sunanta ake ambato mgnrta akeyi manya da yara a daidai lkcn ka fado rayuwarta ka canzata cikin qanqanin lkc ka mayar da ita nutsattsiyar mace take binka sauda qafa duk abinda kakeso shi takeso koda baiyi Mata dadiba bazata taba nuna maka ba kawai don kada ranka ya baci haba Abdul ai Samha ta cancanci yafiya daga gareka koda kuwa abinda kake zarginta dashi gaske ne ta aikata”





Wasu hawaye ya dauke masu dumi bai taba tunanin Samha zata canza masa lkc daya haka ba yace “nasan inajin sonta a zuciyata amma kishinta yana damuna fiye da sonta Manson bazan iya zama da ita ba a duk sanda na tuna Samha a baya matar kowace nakanji wani kunci a cikin zuciyata naji dama banzo B.U.K ba England na tafi nayi karatuna acan" miqewa Mansoor yayi yace “tawayarka kenan a rayuwa kishi da zargi amma ni nasan duk munin halin mutum baya rasa hali daya na yabo Samha tanada uku kyawawa na yarda batasan namiji ba saboda ni nasan mata duk macen da tasan namiji kana kallonta zaka ganeta Samha bata less sannan Samha bata qarya shiyasa ake cewa tanada wauta saboda bata iya boye boye ba idan tayi abu kai tsaye zatace tayi koda kuwa zaa kasheta Idan batayi ba kuwa bazata taba amsa tayi ba na yarda da ita dari bisa dari kaini inajin Samha fa a jinina wlh wani lkcn har fusgar kama sukemin da Yasmin qanwarka" 





Lamarin Dr Mus'ab kuwa yananan akan bakansa kullum sabon salon qauna yake bullo Mata dashi tun bata kulashi hardai ta fara saukowa tana sauraron sa saboda tausayi yake bata batason wahalar dashi kamar yanda Abdul yake wahalar da ita a haka sukayi final Exams dinsu cike da farin ciki zuciyoyin dalubai sunata daukan hotuna wasu suna yiwa juna alqawarin zasu hadu a bautar qasa amma banda Samha da Abdul itakam tunda ta fito daga Hall din da sukayi Exam ta nufi motarta ta shiga ta kifa kanta a sitiyari tana kukanta me ciwo tana kiran sunan Allah" 

Shima cikin tashin hankali ya fito daga nasu Hall din ya nufi nasu Samha saboda ko a pepar sa bai rubutu abin arziqi ba har booklet aka canza masa saboda na farko yana tashi inda zaisa admission number sa sunan Samha ya rattaba daqyar aka canza masa yayi abinda yazo kansa ya fita da sauri daga abokansa har supervisor din sun fahimci baya cikin nutsuwarsa yana fita yaje ya tsaya a Hall dinsu Samhar Zainab ke fada masa ta fita tun dazu nan fa ya kama zagaya faculty din har yayi katarin ganin motarta ya nufi gurin da sauri ya bude motar ya shiga bataji shigowarsa ba saida yakai hanunsa ya dago fuskarta yaga yanda idonta ya kada yayi jawur gabansa ya fadi yayi saurin fadin “ya salam ki...kiyi hqr Samha wlh Abdullah yana sonki Samha banason muyi irin wannan rabuwar dake bamu da tabbacin sake haduwa ki yafemin abubuwan da suka faru wlh da idana iko da zuciyata da tuni na cire Mata zargi da kishin da takeyi akanki ta karbeki ta aminta tayi rayuwa dake amma kisa a ranki yayanki Abdul yana sonki" 




Yana fadin haka ya dora bakinsa saman nata ya tura harshensa cikin bakinta yana zaqulo nata harshen ta rintse idonta tana qoqarin qwacewa amma yaqi barinta ta qwace din yaci gaba da tsotsar bakinta yanajin wani tausayi da qaunarta na kwaranya a zuciyarsa bai ankara da abinda yakeyi ba saida yaji shassheqar kukanta yayi saurin janye bakinsa daga nata ya matso sosai ya hadata da jikinsa yana bubbuga bayanta a hankali cikin wata kasalalliyar murya yace “ina tare dake har abada My Samha ki qaddara komai nufine na Allah shikadai yasan meye ya boye tsakanin mu Samha ko ban aureki yanzu ba inaji a jikina zamu zauna inuwa daya inaji a jikina akwai wani boyayyen sirri tsakanin mu damu bamu sani ba"





Yana mgnr muryarsa na rawa yanyewa tayi daga jikinsa ta jingina da kujerar tanaci gaba da kukanta mgn takeson yi amma ta kasa haka har Rahmah tazo ta riskesu ya cire wani zoben azurfa dake qaramin yatsansa ya kama yatsanta na tsakiya ya sanya mata ya bude motar da sauri ya fice ya nufi tasa motar ya shiga bikin graduation din da dukansu babu wanda yayi kenan ficewa sukayi daga makarantar zuciyoyinsu cike da zulumi abun da ya faru tsakaninsu ya kasa gogewa a zuciyoyinsu idan ya rintse idonsa hangosa yake rungume da ita yana tsotsar Sweet lips dinta.





A ranar yabar Kano ya wucce garinsu Katsina har sukaje baiyiwa Mansoor magana ba ya kifa kansa a tsakanin cinyoyinsa zuciyarsa sai tafasa takeyi yanajin haushin kansa.

Itama Samha a ranar Dad dinta yazo ya tafi da ita a mota suka tafi yanata satar kallon yar tasa ta rame sosai tayi baqi gashi kana kallonta kasan tana cikin damuwa bai takura Mata da tambaya ba har suka isa gdan ta shige bangarenta ta kudundune saboda sanyin da takeji akan lamarin daya shafi Abdul babu wuya zazzabi ya rufeta Mamy ce ta shigo ta zuba mata ido bayan ta yaye bargon data rufe jikinta dashi wani takaici ya kamata tace “kin hadu da shiga uku kuwa Pretty akan wani dan iskan almajirin yaro kin dorawa kanki hawan jini idan zuciyarki ta buga ai kin huta to waima meye wannan sakaran yaron yafi Na'im ne Na'im dan gata kamarke dan arziqi gdansu gdan arziqi ki fita a arziqi ki komawa arziqi amma kin tsaya kina wahalar da kanki akan mutumin da baisan darajarki ba" miqewa tayi zaune tace “yace yana sona Mamy don Allah ki dubani ki gani nasan namijine bansan ya zanyi na gane ba Mamy bantaba zina ba amma Abdul yaqi yarda Mamy kinsan bambamcin Varging da Disvarging don Allah ki dubani Mamy ki gani wlh idan har ni ba budurwa bace na hqr da Abdul har abada amma idan ni budurwa ce zanci gaba da adana budurcina saiya karbeshi da kansa Mamy wlh bantaba sex ba ko Na'im da yaso yin sex dani qi nayi saboda burina na kaiwa mijina budurcina amma Abdullah yace banida shi......."








 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





14





Kallonta Mamy takeyi cikin tsananin mamaki da tsoro tace “au cewa yayi keba Varging bace to ubansa ne ya budamin ke da zaice keba Varging bace kinga Samha ki rufawa kanki asiri kifita daga sabgar taqadirin yaron nan idanma bazaki auri Na'im ba to kibawa malaminki dama yazo kigani idan yayi miki mana ki manta dashi nifa banga ribar son abinda baya sonka ba" tana gama fada mata haka ta miqe ta fice ita kuma taci gaba da kukanta sai dare sannan ta fitar parlourn Dad dinta ta tarar zaune yana aiki a system dinsa ta zauna kusa dashi ta dora kanta a kafadarsa tace “Dad ko missing dina ma bakace kayi ba"





Murmushi yayi ya tallafo fuskarta yayi kissing kuncinta yace “nayi missing dinki sosai daughter love amma kece naga kamar bakiyi murna da dawowa garemu ba jiya naje Katsina naga yan'uwanki Yarima Farooq yanata tambayarki nace kina mkranta shine yace idan ya dawo daga Rasha zasuzo da Mainah Abdu tunda shima ya gama project din daya kaishi Kano ne ko Kaduna tsakanin B.U.K da A.B.U dai yake kinsan dake jami'in leqen asiri ne na qasar England amma yana musu aiki anan yafi yi musu aiki a makarantu cikin dalubai yakan samu department din da yakeso yayi register dasu ya shiga a matsayin dalubi ke har bautar qasa yasha zuwa States da dama na qasar nan duk a cikin aikinsa ne hakan shine yake bashi damar yin bincikensa cikin sauqi babu mesa masa ido bashi da yarda ko kadan kuma bashi da sauqi yanada zafi sosai Mainah Abdu dan rikici ne na qarshe da yana kirana daga baya kuma ya zubar da wayoyinsa amma na karbo number sa so shi wayarma ba dagawa yakeba saboda tsabar rashin yarda dakai  Samhatu zan hadaki dai da yan'uwanki kuyi zumunci na lura suna sonki musamman Yasmin da duk zuwan da zanyi sai ta tambayeni kw har hotunanta tabani tace na kawo miki kuna kama sosai saidai ita farinmu tayo su dukkansu fararene zubin fulanin katsina mallawa kema kina yanayi dasu sosai fatarki ce dai ba irin tasu ba" 





Lagwabar dakai tayi tace “ni nagaji da wannan lbrn da kake bani kullum Dad ka kasa kaini Katsina ni banma san hanyarta ba gashi har ana shirin turamu service Imo State" shafa kanta yayi yace “karki bata ranki zan kaiki kiga yan'uwanki sunada yawa Daughter wadannan da nake baki lbr dai sune shaqiqanki da babansu dani Babarmu daya babanmu daya" turo baki gaba tayi tace “ni bazanma ce ba tunda baka nunamin suba tun Ina qarama sai yanzu da kake shirin auraddani" dariya yayi sosai yace “yawwa dama wannan sakaran yaron Na'im yaxo da mgnr aurenku nace masa sai kin gama bautar qasa yace ya fasa aurenki saboda haka ki fitar da mijinki da kanki" rungumeshi tayi tana dariya shima dariyar yayi ta tashi ta shige kitchen ta dauko abinci ta zauna gaban Dad din nata tanaci tana bashi a baki itadai Mamy tana zaune tana kallonsu tana dariya tace “wlh Dad saika tashi tsaye akan Samha lamarin yaron nan data qwallafa rai akansa yana neman zautata" murmushi yayi ya lakace mata hanci yace “so abinki Yata ya cancanci asoshi na Allah dai yasa rabonki kine...." Dagowa tayi da sauri ta kalli Dad din kawai sai hawaye ya balle mata cikin damuwa ya janyota yana share mata hawayen yace “kici gaba da hqr zakiyi nasara my daughter hqr mabudin rabone kinji" daga masa kai tayi ta miqe ta shige dakinta ta kulle ya dube Hajiya Lubabatu yace “kinada matsala Hajiya na fada miki baa qwacewa yaro garma ki sakar mata da kanta idan ta sheqa taji babu qwaye zata zubar" 






Haka kwanaki sukayita shudewa watansu biyu a gda cikin watannin Dr Mus'ab yazo Abuja yakai sau biyar tun tana zulle masa hardai ta rungumeshi hannu biyu saboda itama zuwa yanzun auren takeso da gaske shine yake cire mata kewar Abdul saboda yasan duk ta yanda zaiyi yabawa fulawarsa ruwa sosai.

Tunda kuwa yaga ta sake jiki dashi ya fara bijiro mata da mgnr aure yauma suna zaune a garden din gdan nasu cike da kulawa ya dago ya kalleta tayi murmushi tace “Sir yada kallone?" Ajiyar zuciya yayi yace “inajin tsoron wani ya kwacemin kene My love don Allah ki bani dama na turo magabatana asan dani a gdanku idan da halima a banike in yaso a tsayar da lkcn aurenmu zuwa lkcn da zaku gama bautar qasa in yaso sai ayi biki abani matata  my love kada kicemin a'a don Allah wlh Ina buqatar aure shekaruna sun fara nauyi 37 year's ba aure haba Samha a tausaya mini mana kinga fa kema kina buqatar auren nan nasan dai kinfi 20 year's yanzu ko?"





Tunda ya fara mgnr idanunta suka ciko da qwallah inama ace Abdullah ne ke roqonta haka da taji dadi  zamewa yayi daga kujerar da yake kai yace “don girman Allah kiyi hqr My love wlh bansan kalamaina zasu bata miki raiba da bazan fara ba nayi miki alqawarin bazan qara maki wannan mgnr ba harsai sanda kika buqata don kanki..."





Rufe masa baki tayi tana girgiza masa kai tace “ba kalamanka ne suka batamin raiba hasali ma dadi naji na sani kuma na yarda kaidin masoyinane na haqiqa wanda nakeda yaqinin bazan taba danasanin rayuwar aure dashi ba na baka dama Sir na baka dama ka turo...." wani ihun murna ya saki yace “oh gud! Na gde my love naji dadi sosai insha Allahu zanyi miki adalci kuma zanci gaba da sonki har abada" janye hanunta tayi daga nasa ta miqe ta nufi cikin gdan da gudu tanaji yana kiranta amma taqi tsayawa murmushi yayi yanajin qaunarta na nunkuwa a zuciyarsa miqewa yayi ya fita ya samu taxi ta kaishi airport ya hau jirgi domin sanarwa da iyayensa kyakkyawan labarin.





Tana shiga ta fada gadonta ta fashe da sabon kuka shikenan yanzu ta tabbata ta rasa Abdul dinta? Mamy ce ta shigo ta zauna tana shafa gashinta cikin lallashi tace “meye yake damunki ne pretty?" Cikin kuka tace “Mamy na bawa Dr Mus'ab damar turo magabatansa yanzu shikenan na rasa Abdul Mamy shikenan na tabbata mallakin wani bashi ba" murmushin farin ciki Mamy tayi tace “nidai Ina tunanin shegen yaronnan asiri yayi miki Samha to wlh ki kiyayeni kinji na fada miki yaron kirki irin Mus'ab gashi babanshi me kudi ne ke nifa banason kaiki inda zaki wahala ke baki hutaba nima ban hutaba nafiso a fitar dake gdan arziqi akaiki gdan arziqi Mus'ab shine ya dace dake wanda yake sonki saboda Allah yo wancan wawan yaron idan kika kuskura kika aureshi ai kinshiga uku don ko ya sameki Varging yana tande zakin zaiyi jifa da kwalin tunda bake yakeso ba budurcinki yakeso shashasha dake da bakisan me sonki ba" 





Tashi Mamy tayi ta fice daidai lkcn da wayarta tayi ring Dr Mus'ab ne yake fada mata yanzu zai hau jirgi sukayi sallama Kiran da akayi mata ta rinqa dubawa biyu na Rahmah ne uku na Abdul na Rahmah tabi saboda tana ganin kamar zaifi muhimmanci a gurinta nashi bai wucce gaisuwa ba da qaryar yana kewarta tana dagawa tace “wai Samha me yake faruwane?" Cikin rashin fahimta tace “game dame ba?" Sake katseta tayi da cewa “yanzu Dr Mus'ab ya kirani yake fadamin nayi masa gdy a bisa matsayin da kika bashi wanne matsayi ne?"





Ajiyar zuciya tayi tace “nabashi dama ya turo magabatansa gdanmu ayi mgnr aurena dashi ne kawai" hamdala Rahmah tayi tace “amma naji dadi sosai gsky ki godewa Allah Samha Mus'ab yana sonki sosai kuma zakiji dadin rayuwa dashi" hawaye ta share tace “inata qoqarin cusawa zuciyata soyayyarsa amma na kasa" rarrashin ta Rams tashiga yi tana bata kalamai masu kwantar da hankali nan take fada mata cewa ranar juma'a ana nemansu a makaranta zasu karbi posting latter su tace “nayi farin ciki da aka hadamu guri daya Samha" haka sukaci gaba da hirarsu bawai don tanajin dadin hirar ba saidon ragewa kanta tunani da damuwa sannan sukayi sallama tana sauke wayar a kunnenta wani Kiran ya shigo My Abdul tagani a saman wayar yana yawo tayi kamar bazata dagaba saidai wata zuciyar ta umarceta da dagawa ta kara a kunnenta tare dayin sallama ajiyar zuciya ya  sauke tare da  amsa Mata yace “laifin me nayi da kikaqi dagamin waya My Samha?" Cikin raunin murya tace “wataran dole zanbar iyayena da yan'uwana da qawayena na koma qarqashin mulki wani shiyasa na fara qoqarin sabarwa da kaina rayuwar kadaici" duk  yanda yaso ya fahimci kalaman nata ya kasa dole ya nemi qarin bayani ta hanyar cewa ban fahimci abinda kikeso kicemin ba Samha" ajiyar zuciya tayi ta sake matse teddy bear  din dake hanunta tace “ina nufin yau ta kasance rana ta musamman a rayuwata saboda yaune na bawa wani da namiji damar shigowa rayuwata ta hanyar qulla relationship na aure wanda ya kasance bakai bane  Abdul nabawa Dr Mus'ab damar aurena...."





Cikin wata rikitacciyar murya yace “ya isa haka Samha banason jin wadannan munanan kalaman naki da suke neman tarwatsamin zuciya" harga Allah taji babu dadi amma data tuna irin wulaqancin daya rinqayi mata tsayin shekaru yana jizgata sai kawai ta share taci gaba da harkokonta zuciyarta cunkushe da damuwa.




 

Kwana biyu tsakani iyayen Mus'ab sukazo suka nema masa aurenta Dad yaji dadi kuma yasawa abin albarka suka tsayar da lkcn aurensu wata bakwai shima saboda service din da zasu tafi da bazaisa samada wata biyu ba wai ranar Dr Mus'ab kamar ya goyata saboda farin ciki yana wani marairaice mata waishi babu don babu yanda zaiyi ne amma lkcn yayi masa tsayi tayi dariya cike da tausayinsa tace “saurin me kakeyi Yallabai abinda baasa masa lkc bama zuwa yake ya wucce balle wanda aka sanyawa lkc tasha fama dashi kafin ya qyaleta ta kwanta da sharadin gobe shine zaizo ya taho da ita gurin Indection din.

Da asuba wayarsa ce ta tasheta ta daga ta kara a kunnenta tayi sallama ya sauke wata ajiyar zuciya yace “Wayyoh My love wannan sexy voice din take sumar dani zatayi" murmushi tayi tace “bancika son tsokana bafa” yayi dariya yace “babu tsokana gsky ce Allah my love duk lkcn dana ganki sai naji yanayina ya sauya dalilin da yasa na taba kiranki nayi miki nasiha akan ki rinqa suturtamin jikinki amma kika rufe idonki kika cinyemin mutunci tsaf" dariya tayi tace “kayy Sir nice na cinye maka mutuncin inama na ganshi balle na cinyeshi?" Dariya sukayi sosai yace “bazaki gane ba sai ranar da kika jiki a qasana Ina sukuwa a kanki sannan zaki fahimci inda nake Samha inasonki aduk yanda kike" duk sanda ya furta mata kalmar nan sai jikinta yayi sanyi tausayinsa da tausayin kanta abinda wanda takeso ya kasa yi mata a kenan sadaukarwar da Abdul ya kasa yimata a rayuwa kenan gata Dr Mus'ab yayi mata yana sonta a duk yanda take kalmarsa kenan kullum.





Wasu hawaye ne suka zubo mata tace “yaushe zaka taho?" Ya fahimci damuwa a muryarta don haka ya saisaita murya yace “yanzu wanka kawai zanyi na taho amma naji damuwa a muryarki meye ya kawota cikin rayuwar matata?" Ajiyar zuciya tayi tace “soyayyarka gareni itace take sanyayamin jiki da kuma bani mamaki ka tayani da addu'a Allah yasa nasoka kamar yanda kake sona Sir" numfashi ya sauke yace “ta daina baki mamaki kinji my wife ganinan zuwa yanzu ki tanadarmin breakfast dakanki nakeso kiyimin saboda ki fara samun ladan aure tun yanzu" murmushi tayi tace “angama ranka ya dade" sukayi dariya tare da ajiye wayoyin a tare.......








. *UMMUH HAIRAN CE...* ✍🏻

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *15*





9:00am Mus'ab ya sauka a garin Abuja lkcn ta gama shirya masa breakfast din a dinning din falon baqi ta koma dakinta tayi wanka ta sheqa kwalliyar ta cikin wani Lagos less purple mai masifar kyau da tsada wanda akayiwa dinkin riga da siket tayi kyau matuqa Mamy ce ta daura mara dankwali ta yafa mayafi purple komai nata purple ne Idan kuka dauke sarqa da dan kunnen azurfar datasa ta dauki zobbanta tasa ta dubi yatsunta wanda Abdul yasa mata ranar da zasu rabu shita zubawa ido tana kallonsa tana tuno kalamansa na rana Samha ki qaddara a ranki yayanki Abdul yana sonki komai nufine na Allah amma inaji a jikina zamu rayu cikin inuwa daya koban aureki yanzu ba wataran zamu kasance tare tabbas alaqata dake bazata tashi a banza ba akwai wani boyayyan abu tsakaninmu damu bamu sani ba"





Shigowar Mamy ne yasata janye idonta daga kan zoben ta janyota jikinta tace “dana yana jiranki a parlourn baqi yanzu idan kin tafi shikenan sai munzo Imo State gurinki zanyi missing dinki Pretty amma babu komai watarana ma sainayi watanni banganki ba kinacan gurin mijinki ko?" Ta fada tana dago mata da fuskarta sukayi murmushi lkc daya tare dayiwa juna kiss ta kama hanunta suka fita ita ta yafa mata mayafin sannan tayi murmushi tace “masha Allah kyakkyawata Allah yaci gaba da tsaremin ke kinji ki kula don Allah banason qawance da yayan talakawa da zasu dora miki ciwon kai" 





Itadai daga kai kawai tayi tarasa meyasa Mamynta bata qaunar talaka bayan tasani har baban Mamy ya rasu wato kakanta a gdan darni suke a Maiduguri sai bayan rasuwarsa Dad ya gyara musu gdansu.

Shiga parlourn tayi da sallamarta ya dago fuskarsa ya zuba mata ido yana murmushi yace “masha Allah tsarki ya tabbata ga ubangijin daya halicci wannan mata tawa kyakkyawa" murmushi tayi tayi qasa ta rusuna tace “ina kwana" dariya abin ya bashi sosai wai yau shi Mus'ab shine Samha take yima ladabi haka kamar wani ubanta harda rusunawa ta gaisheshi.





Dagota yayi yana murmushi ta zuba masa ido yana da kyau daidai nashi shima yanada haske da manyan idanu saidai bashi da dogon hancin sosai lebensa yanada dan fadi kadan baqi sosai kamar wanda yakeshan sigari amma halitta ce hakan don ko ashana bai taba qartawa ya zuqa ba lumshe idonta tayi tare da janyewa ta koma ta zauna tana hango fuskar Abdul dinta fari tas kyakkyawa me yalwar dogon hanci da qananun lumsassun idanu lebensa jane sosai sai gashin girarsa me gazarzar yanada zara-zaran gashin ido irin nata saidai ita idanunta manya ne.





Iskar da taji ya hura mata a idanunta ne yasata dawowa hayyacinta tayi ajiyar zuciya tare da jan flat ta fara zuba masa cheeps din ta hada masa  ta zuba masa kunun mardan da Mamy tayi masa ta tura masa ya dauka yakai mata bakinta noqe kafada tayi yayi murmushi ya fara cin abincin yana yabawa da dadinsa shigowar Dad ne yasata miqewa ta nufeshi ya buda mata hanunsa ta shiga yayi kissing tsakiyar kanta yace “zamu tafi saikun taho mu mota zamu hau" ajiyar zuciya tayi tace “shikenan Dad zamu rigaku zuwa yau zakaga My Abdul dina" murmushi yayi ya kalli Mus'ab daya lura mgnr tata batayi masa dadi ba yace “ai yace bazai samu damar zuwa ba munyi waya dashi jiya yayan naki akwai shiririta" yana fadin haka ya fice.





Suna gama cin abincin suka miqe driver yakaisu airport suka hau jirgi sai Kanon dabo suna zuwa driven gdansu Dr Mus'ab yazo ya daukesu suka nufi cikin makarantar kamar hadin baki shima Abdul sun shigo shida Manson shine yake driving din zuciyarsa tana cike da farin cikin ganin Samhar saboda mugun kewarta yakeyi da tarin maganganu a bakinsa da shikadai yasan irinsu lkc daya motocin sukayi parking hakanan yaji gabansa yana faduwa ya zuba idanunsa kan motar da tayi parking kusa da tasu Dr Mus'ab ya bude ya fito yana dariya ya zagaya ta saitin inda Samha take ya bude mata gaban Abdul ya qara bada wani rass yana kallon qafarta data fara zurowa kafin daga bisani ta fito gaba dayanta wata uwar zabura yayi yace “Sam...Samha itace wlh Samha ce Mansoor da gaske auren mutumin nan zatayi?" Wani uban tsaki Manson yaja yace.





“To Ina ruwanka da wanda zata aura tunda dai bakai bane Mainah Abdu kace bakaso ta hqr ta cireka daga zuciyarta har ta bawa wanda yake sonta dama ya fito zasuyi auransu na qauna don Allah dubesu fah kai salon bai burgeka ba da gani kasan Allah yayi mawa yarinyar nan sauyi...." Wani uban mari ya zafga masa yace “zanci durun uwarka Mansoor ficemin daga mota ka fice nace...." Dariya sosai Manson yake ya bude motar ya rufe masa ya leqa ta window yace “kadai bi a sannu matar wani ce tariga tayi maka nisa" kifa kansa yayi a sitiyarin yana fadin “ Innanillahi wa innah ilaihirraji'un oh my God" yana mgnr zuciyarsa na wani irin tiriri gashin jikinsa ya wani miqe saboda bala'in kishi nandanan qananun idanunsa suka qara qanqancewa suka kada sukayi jawur jikinsa har wani rawa yakeyi.





Ita kuwa Samha tunda ta dira a farfajiyar B.U.K take rarraba ido taga ta inda Abdul zai bullo amma babushi babu alamarshi wata sabuwar qaddara lkcn dataje amsar posting letter dinta saitaga an turata Katsina daga ita har Rahmah sosai iyayenta da masoyinta Mus'ab da Rahmah sukayi murna da sauyin da aka samu saboda dama bason zuwa kudun sukeyi ba amma ita haka kawai tunda tagani gabanta yake faduwa ta rasa dalili daga qarshe dai ta alaqanta hakan da cewa saboda asalinta ne da bata sani ba sannan garin masoyinta ne “shi ko Ina aka kaishi?" Tambayar data yiwa kanta kenan amma batada amsa hakanan ta yini raba ido domin ganinsa amma yaqi bari tagansa ta wucce ta gaban motarsa yakai sau uku yana kallonta haushin ganinta da wani ya hanashi yimata mgn yasan da alqawarin da yayi mata na idan sunzo zaije su gaisa da Dad dinta saboda yanda ta nuna tanason hakan amma kishi ya hanashi cika Mata wannan alqawarin ta kirashi a waya yakai sau goma amma bai daga ba da haushi ya ishetama jifa tayi da wayar ta koma ta kwanta jikin Dad dinta tace “yaqi dagawa Dad yaqi zuwa ku gaisa Dad kace zaka Saudi don Allah kayimin dawafi Allah ya mantar dani Abdul a rayuwata kowacce alfarma na nema a gurinsa bayayimin saboda ya tsaneni" Mamy ce tace “inda kinsan yanda na tsani yaron nan Samha dakin daina mgnrsa a gabana bantabajin kince yasaki farin ciki ba kullum quntata miki yake amma dake bakida hankali kinqi mantawa dashi" 






 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *16*





Kallon Mamy tayi tace “wlh Mamy bayin kaina bane addu'a kawai nake buqata daga gareku” haka iyayenta suka hadu sukaita rarrashinta hardai suka samu ta hqr gdan da Dad ya siya a Kano anan cikin unguwar sallari nan suka sauka ita kuma Rahmah ta tafi gda kwanaki uku tsakani Dad ya gama mata shirinsu tsaf har gda sukaje suka dauki Rams suka wucce garin Katsinan dikko dakin kara kunya gareku ba tsoro ba saida Dad ya gama yi musu komai sannan sukayi sallama a kusa da camp din ya kama musu gda ya zuba musu komai na buqatar rayuwa gda sosai ya tsara musu kamar na matar aure.





Saida sukayi hutun kwana biyu sannan suka fara zuwa camp din itadai Samha tunda tazo garin Katsina take fama da faduwar gaba haka suka yini a camp din sannan sukaje makarantar da aka turasu.

Sun fara aiki gadan²  a cikin sati biyu rayuwar Katsina ta fara yimata dadi Dad yazo ya kawo mata ziyara shida wani mutum da yace mata qaninsa ne nan mutumin yake fada mata akwai yaronsa daya da yaron babban yayansu suma zasuzo dan babban yayan nasune baiji dadiba shiyasa basu fara zuwa Camp din ba dake Samha ba sanin dadin zumuncin tayi ba bata wani nuna damuwarta da yayyannata da akace zasuzo campus din suyi aiki tare ba sukayi sallama suka tafi tafiyarsi da kamar minti talatin suna zaune akan wani dakali anata yiwa yan bautar qasa trainning suna hira da Rams akan bikin Samha suna tsara yanda abubuwan zasu kasance kamar daga sama taji sallamar Abdul  da sauri kuma cikin mamaki ta dago kanta idonsu ya sarqe da juna yayi mata murmushinsa me tsada yace “My Samha kin bani ciwon kai sosai har saida nayi jinya” wani mugun kallo da take masa shine yasashi kallon jikinsa sosai Manson dake qarasowa yace “salon takun qaunarku dabanne inason ganinku tare matsayin ma'aurata wlh amma kayi sakaci wani ya rigaka" miqewa tayi zuciyarta na tafasa wani haushinsa takeji baa taba yimata rashin mutunci irin wanda Abdul yayi mata ba ta tsayar da mahaifinta ta takura masa sai yazo wajen Indection dinsu kawai saboda ta hadasu su gaisa amma ya watsa mata qasa a ido har yanzu idan ta tuna wannan abun bata sanin sanda hawaye yake wanke mata fuska.





Gurin motarta ta nufa ta bude zata shiga ya biyota  da sauri ya riqo hanunta ya hadata da motar ya dago fuskarta da idanunta yake zubar da hawaye ya matso sosai har jikinsa yana gugar nata yanda ya kafeta da idone yasata lumshe nata bata ankara ba kawai taji harshensa saman kuncinta yana yawo dashi yana lashe hawayen nata ya hadeta sosai a jikinta tanajin yanda yake sauke ajiyar zuciya daqyar ta iya tureshi ta shige motar ta zauna shima shiga yayi da sauri ya zauna a mazaunin driver yace “nayi tunanin zakiyi mamaki da kikaga an dawo daku Katsina maimakon Imo da akayi niyyar turaku" dagowa tayi ta kalleshi cikin mamaki tace “kanada masaniya ne akan dalilin?" Murmushi yayi yace “nine na shirya komai saboda bazan iya barinki kije garin da bakida kowa ba bakisan kowa ba zuciyata bazata huta da tunaninki da halin da kike ciki ba amma yanzu kinga hankalina kwance"





Wata iska ta furzar me zafi tace “wannan ba huruminka bane kuma banji dadi ba ban gode ba" murmushin yaqe yayi yace “har yanzu kina sona meyasa kika zabi dauko wani kisashi a gurbin da nake tunanin wataqila zai zama nawa meyasa kika zabi rayuwa da wani namiji bani ba Samha kinsan yanda nake jinki kuwa a Raina...." Daga masa hanu tayi tace “don Allah banason mgnr banza Abdul dane kake da gurbi a zuciyata amma banda yanzu course na samu wanda yafika yake sona tsakani da Allah badon tunanin mezankai masa mezai samu a jikina ba"





Wani kallo yakeyi mata wanda ta rasa gane menene yake nufi kawai sai taji ya murda key din motar ya kunna ta ya fita daga Campus din batace masa qala ba har suka shiga wata unguwa G.R.A ce da babu yawan jama'ar a cikinta yayi horn jikin wani gda aka bude ya shiga yayi parking ya bude ya fita itama ya bude mata amma tayi zamanta ta shareshi zuciya gareshi kamar kuturu ya fincikota da qarfi ya figeta ya nufi qofar shiga gdan da ita ya bude suka shiga wani bangarene qarami dakine kawai da parlour sai dinning ya zaunar da ita a kujerar ya tsuguna a gabanta ya dago kanta yace “bakisanni bane Samha bakisan yanda na tsani wannan banza malamin da kike shirin aure ba wlh koda har yanzu zuciyata ta kasa gasqata gskyrki amma bazan taba so ace na rasaki ba kada kiyi aure Samha ki bari lkc yana zuwa da zamu kasance tare" wasu hawaye ne suka zubo mata tace “me kakeso nayi maka bayan wanda nayi maka a baya kanaso naci gaba da yaudarar kaina akanka Abdul kanaso naci gaba da wahalar da kaina a kanka bayan nasani bani kadai nakeda haqqi akan kaina ba iyayena ma sunada haqi a kaina saboda Ina roqonka ka fita cikin rayuwata ka qyaleni nayi rayuwa da wanda qaddara ta zabamin wlh inason Mus'ab saboda yana sona da qoqarin yaga ya farantamin sadaukarwar daka kasa yiwa soyayyata ita yayimin ya yarda zai rayu dani a duk inda nake kuma nima na amince zan rayu dashi a haka zan bashi farin ciki zan mallaka masa abinda na dade ina tanadinsa ruwa da iska zafi da sanyi da rudin samarin jami'a baisa na yarda na sallama shi ba zan aureshi Abdul kuma zanyi masa biyayya kamar yanda ka sanar dani kuma ka koyar dani a matsayinka na malamina" 





Miqewa tayi ta dauki key dinta daya dora akan site table din dake kusa dashi ta juya zata fita yayi saurin riqota yace “ki saurareni don Allah wlh sonki na azabtar dani Samha na yarda zan aureki a haka...” saurin rufe masa baki tayi yabi zara²n yatsunta da kallo tayi wani murmushi me ciwo tace “ka daina Abdul sau daya tak nakeba da so kaina fara bawa kace bakaso Abdul duk wanda ya qika a fari ai yariga ya qika wlh koda ace duniya zata hadu kan na canza zabi to zan zabi wani amma bakai ba sanda nasoka da aure nasoka amma yanzu banasonka Abdul" baki ya saki yana kallonta lallai akwai rikici a gaba wai shi Samha take kallon tsabar idonsa take cewa batasonsa da aure Samhar da take kuka saboda soyayyar sa Samhar da har asibiti ta kwanta saboda shi amma yau itace take fada masa haka meyasa bata qisa tun farko ba sai yanzu daya fara qoqarin tursasa zuciyarsa ta yakice zargi ta sota sauran lbrn sai sun hadu a matakin qarshe meyasa take qoqarin nuna masa bashida muhimmanci a gurinta yanzu kamar da tana nufin ya gama yimata amfanin da takeso yayi Mata kenan ta watsashi a dozvin?





Bai ankara da fitarta ba saida yaji tashin motarta ya fito da sauri amma kafin ya ida fitowa harta fice daga gdan duk da batasan garin Katsina ba haka tayita kurdawa har takai kanta gdanta zuciyarta cunkushe da tunanin rashin kyautawarta gareshi amma data tuna a baya lkcn da take cikin giyar sonsa take neman daukinsa watsi yayi da ita ta rintse idonta tana tuna irin marin da yayi mata ranar data furta masa kalmar so kalamansa na ranar suna dawo mata “me zanyi dake karuwa ballagaza wadda batasan darajar kanta ba yama zaayi kice kinaso na nace ina soyayya dawa jahila irinki wannan ma ai wulaqantani kikayi Samha me zance da iyayena a ina na samoki ADANDI?"  Wani uban birki taci wanda yakusa sata hatsari ta buga kanta a jikin sitiyari ta bashe da kuka tana qara tariyo kalamansa na qarshe da suka girgiza duniyarta “wasu sun qwaquleki sun tsotseki sun sanya dick dinsu cikin Varginia dinki Samha sannan ni kuma nazo na aureki a matsayin budurwa dama zaki sassauta ki karbi sadakin bazawara da nayi Manerge dake amma bazan taba auren budurwa irinki nace na auri budurwa ba ke bari kiji Samha a tsarina ko bazawarar da aka taru aka shafa fatiha namiji daya ya wudata ya shigeta yaji dadinta za dacinta bazan taba aure ba saboda inason gaban matata ya zama sirrina ni kadai Samha dama namiji daya ne yasanki da da sauqi amma a yanda yanayinki yake nunawa maza sunfi dari sun raba cinyoyinki sun shiga jikinki sunji dadin dake tattare dake ni'imarki duk sun kwashe to me zaki kawomin gdana a matsayina na mijinki?"





Wani sabon kuka ta saki tana jinjina girman qiyayyar da Abdul yake mata da har yake danganta ta da karuwanci qazafi Abdul yakeyi mata fa tunda baitaba kamata ba a fili tace “ Hasbunallahu wa ni'imalwakil" tafi awa daya a gurin kafin ta iya settling mind dinta taja motar ta koma gda tana zuwa ta fada bandaki tayi wanka tayi sallolinta ta koma ta kwanta tare dayiwa zuciyarta alqawarin duk wata qofa ta soyayya zata kulleta tsakaninta da Abdul zumuncin ma idan da hali a daina tunda dama ita ta qirqirar musu shi ba kamawa yayi suyishi dole ba.





*****




Haka kwanaki sukayita tafiya rayuwa camp akwai dadi a gurin Samha saboda ita dama Allah ya halicceta dason wasannin motsa jiki hakanan Idan sun fita sun dawo zasu samu guri na musamman suda wasu abokan karatunsu suyita wasanninsu suna daukewa juna kewa sometimes saidai ya samu guri ya zauna ya rinqa hangenta daga nesa saboda yawan furta mata kalmar so da yakeyi yana neman karya Mata zuciya yasa ta datse igiyar zumuncin dake tsakaninsu badon komai ba saidon gudun shiga haqqin Dr Mus'ab da yake iyakar qoqarinsa wajan ganin ya sanyata farin ciki ya mayar da hanyar Katsina kamar Fagge  da Nassarawa L.G.A baya kwana uku cikkaku sai yazo ya yinar mata anan yake fada mata ya samu admission a Oxford University zaije yayi Masters dinsa amma yafiso su tafi tare tunda yanzu sunci watanni uku saura uku yana ganin tafiyar zatazo daidai da bikinsu.





Yauma ya kawo mata ziyarar bazata batare da tayi tsammani ba da yake wayarta a hostel din da suka kama saboda canza kaya ta barta wata copper ce tazo tace “kene Samha Sa'ad Dandoki" daga mata kai tayi tace “eh nice" nan ta sanar da ita anason ganinta ta nufi gurin da yayi parking daidai lkcn motar Abdul da abokansa ta shigo yaci burki ganin ta bude motar ta shiga ya zuba mawa motar ido zuciyarsa na tafasa yace “kun gani ko na fada muku Samha bazata canza ba yanzu waye wannan din yazo gunta mene alaqarta dashi me zasuyi a cikin motar kunga fah fitama zasuyi" yana fadin haka yaci wani uban ribbers yabi bayan motar Dr Mus'ab din Dr Mus'ab ya lura da motar kamar su takebi amma abinka da C.I.D duk yanda yasan zai bata hankalin Mus'ab saida yayi bai daina binsu ba saida yaga sun shiga wani shopping mall sunyi parking sannan shima yayi parking tare da ajiyar zuciya wani baqin ciki ys tokare maqogaron abokan nasa Ja'afar yace “gsky ya kamata ka daina zargin yarinyar nan to waima ina ruwanka da lamarinta ne tunda da bakai zaka aureta ba haba gsky iskancin ka yayi yawa Mainah Abdu” 






Dago qananun lumsassun idanunsa yayi da suka kada sukayi jawur ya kwantar da kansa a kujera wasu hawaye suka zubo masa yace “bazaku gane bane Ja'afar ance sai kana zina kake zargin wani yanayi amma wlh ni ba haka bane inason gasqata Samha amma na kasa kuma nasan ba komai bane kishinta da soyayyarta shine yasa nakasa dauke idona akanta wlh Ja'afar yanda nakejin Samha da kishinta a raina banajin kishin Yasmin qanwata haka na rasa yanda zanyi na gasqata Samha ko nayi qoqarin hakan sai zuciyata take fadamin yaudarar kaina nakeyi wani ya santa kai shi kansa wannan mutumin da zata aura gani nake kamar morarta yakeyi bansan ya akayi shaidan yayi tasiri a kaina wajen cusamin zargi da kokwanto akan Samha haka ba"..........







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*






 _Sister Aisha Gwazawa wannan pg nakine a madadina da sauran members na ADANDI VIP SECTION muna qara isar da saqon ta'aziyyarmu gareki Allah yajiqan wanda ya rasu muku yasa mu cika da imani munayi miki barka da dawowa zauren fafatawa saboda munyi kewarki irin sosai dinnan._ 





 *17*




Sun jima a cikin shopping Mall din suna siyayya duk wani abu da yasan zasu buqata saida ya siya musu hatta da part sannan suka fito yana riqe da hanunta suna dariya takai hanunta taja gemunsa daidai lkcn da Abdul ya dago kansa dagakan sitiyarin don cewa yayi da abokan nasa su tafi kawai shi zai taho idan yaga fitowarsu aikuwa wata qusa yaji ta caki qirjinsa data sashi dafewa da sauri jikinsa yana wata irin rawa a fili yace “kai! Kai!! Ina wlh da sake bude motar yayi kamar zai fita sai kuma ya fasa saboda yana bala'in tsoron jizginta ba kunyar jizgashi zataji a gaban Mus'ab ba shikuma zai iya daukar komai banda wannan a shigo har masarautar sa a jizgashi.





Mota suka shiga suka dauki hanyar komawa campus din sunata hirarsu ta masoya suna zuwa suka dauki Rahmah suka wucce ya sauke musu kayan a gdan sannan ya sake daukar kudi ya bata har naira dubu hamsin taqi karba daqyar ya lallabata ta amsa ya tafi sukuma suka shige suka zauna suna bude kayan ba zato babu tsammani sukaji an banko qofar an shigo suka miqe da sauri ganin Abdul yasata sauke ajiyar zuciya idanunsa akan nononta data sakesu ko bra babu saboda ita ba gwanar sanya bra bace indai ba fita zatayi ba ganin inda hankalinsa yake yasata daukar hijjab tasa.





Ya hadiye wani yawu me daci ya fara matsowa kusa da ita tana janyewa har saida sukakai qarshen bangon dakin ya sanya hanunsa ya riqe kafadarta idanunsa sun qara ciki saboda bala'i sai hawaye yake fitarwa bakinsa na rawa yace “wato bazaki gane abinda nake fada miki ba ko meyasa kikeson dole saikin wahalar dani meyasa bazaki rabu da wannan dan iskan mutumin ba wlh kinji na rantse miki Samha basonki yakeyi ba qarya yake miki akwai qudurinsa akanki Samha nasan wayeshi nayi abubuwa da yawa akansa aikina baizo kansa bane amma saboda dalilin rabani dake da yake shirin yi shiyasa na dakatar da wanda nakeyi nakai hankalina gareshi Samha zaki yarda ki auri mutumin da uwarsa take kallonki a matsayin karuwa kilaki yar DANDI mutumin daya kasa bayar da hujjar kare matsayinki a gurin iyayensa mutumin da yake boye miki abubuwa da yawa akansa nasan ya fada miki zai tafi Oxford University qaro karatu a zahiri ba haka bane ya boyewa matarsa da iyayensa aurenki ne saboda a karon farko sun nuna qin amincewarsu ga aurenki saboda tabon da gibin da kikayiwa tarbiyyarki matsalata daya ce Samha inada kishi kuma a gdanmu akwai al'adar da dole budurcinki shine zai fansheki kekuma kin zubar da naki a titi Samha idan kin amince min zan aureki amma zan nemi budurwa wacce bata taba sanin namiji ba na aura kafin ke inyaso ke saina aureki matsayin bazawara kinga babu wanda zai buqaci qyallen budurcinki da saf....." 





Bata bari ya rufe bakinsa ba ta daukeshi da wani gigitaccen mari jikake tasss tasss yayi saurin sakinta tare da ja da baya ya cije lebansa har saida ya fashe jikinsa da haqoransa na rawa baitaba sanin haka zafin mari yakeba sai yau da Samha ta mareshi dama haka takeji duk lkcn daya mareta amma bata taba nuna masa ba.





Bata bashi damar cewa komai ba tace “tur munafiki mayaudari meson bata sunnar ma'aiki na tsani maqaryacin mutum irinka a rayuwata Abdul meka mayar danine yar iska wadda batasan ciwon kanta ba Abdul kaima kasan ciwon kanka bareni to kayi gaggawar fita daga rayuwata na tsaneka Abdul na tsani mutum mara sanin darajar dan'adam irinka ka wahalar dani lkcn da banida yanda zanyi shine ya cetoni yasoni a lkcn daka qini akan wata hujjarka mara tushe ya kula dani yajani a jikinsa ya soni da raunina kuma kullum kalmarsa yana sona a yadda nake kaje ka auri yammata hudu ka baresu ka hudasu rana dayama domin cika jahilar al'adarku amma ni Samhanatu ko a qwarqwara bazani gdanka ba balle mata matar ma saboda tsabar ka rainani bazawara to ka gayamin da ubanwa aka taba dauramin aure ko kuwa dole akayi maka saika aureni so bari kaji na fada maka ko zan mutu babu aure ni Samhanatu Sa'ad Dandoki nafi qarfin auren me qaramar qwaqwalwa irink...." Daga mata hanu yayi jikinsa na wata irin tsuma yace “ya isa haka Samha kada ki zageni a garina kike wlh idan kika zageni saikin shekara goma a kurkuku" 





Juyawa yayi ya fice a mugun fusace zuciyarsa kamar ta faso qirjinsa ta fito daqyar ya mayar da kansa gda ya shiga yana ya fita daga motar yana layi kamar wanda yasha dagga ya nufi cikin gdan bayi da kuyangi sunata kai gaisuwa amma ina babu amsa Mainah Abdu ya shiga cakwakiyar soyayya bayaji baya gani dakinsa ya shiga ya fada gado ya saki wani kuka me ciwo yanajin kamar ya cire zuciyarsa ya jefar tunda yake a rayuwarsa baa taba cimasa mutunci irin yau ba to wama ya isa yaci masa mutuncin shikuwa meye a jikin Samha da bazai rabu da ita ba ta tsaneshi fah tace saboda wani shege da yake da tabbacin bason Allah da annabi yakeyi mata ba ashe haka ciwon so yake meyasa Samha tayi masa haka yasan duk wannan badaqalar da ace ta tsare mutuncinta duk da haka bata faru ba gashi Mai martaba jiya yace masa lallai ya fidda matar aure nanda wata daya idan ba haka ba zai aura masa yar qaninsa Gidado wadda ko a hoto baitaba ganinta ba qarin tashin hankalinsa ya zaiyi da soyayyar Samha idan ya karbi Pretty  Aysha kamar yanda Mai martaba ya ambata kuma Yaya zaiyi da qiyayyar uwarta Lubabatu da tunda Gidado Sa'ad ya aureta ta rabashi da kowa ta dauki qahon tsana ta dorawa zuri'ar masarautar Katsina shima sosai yakejin tsanar matar qanin mahaifin nasu dama yar tasu guda daya dabai taba gani ba.......







 _Washhh! ashhh!! wannan cakwakiya da yawa take nasha gudu na gaji duk dan na kawo muku tsugumin wannan badaqala ta birnin masoya zanje nayi bacci na huta zuwa dare_ 







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*




[2/11, 7:44 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *18*





Meyasa Mai martaba zaiyi masa haka meyasa zaake qoqarin yimasa auren dole meyasa kullum masarautarsu bataci gabane duk wata bidi'a daga masarauta ake fara ganinta yanzu kamarshi da girmansa da iliminsa wai ace zaayi masa auran dole.

Ranar yini yayi yana juyi cikin tsananin zazzabi da ciwon kai saboda tunanin da ya dorawa ransa har dare sannan Mansoor ya shigo dubashi saboda jinsu shirun da sukayi yana shigowa ya tarar dashi a nade saman gadonsa yanata rawar sanyi daqyar ya lallabashi ya fada masa abinda ya faru tsakaninsa da Samha da irin rashin mutuncin da tayi masa sannan ya sanar dashi gskyr abinda ya binciko na dalilin auren Mus'ab da Samha hakan ba qaramin gigita tunanin Mansoor yayi ba Amma dake irin Samhar gsky kota ina tazo baya boyeta sai yace.





“Haba kaima Mainah Abdu yarinya yar gata me class irin Samha kaje kanayi mata irin wadannan kalaman meyasa zuciyarka me zargi da baqin kishi takeson yimaka sagegeduwa to nidai iyakar abinda zan fada maka shine ka nutsu kasan inda yake maka ciwo wlh a yanda zamanin nan ya lallace bance bazaka samu mace Vargin ba amma saika dage sosai saboda matan zamanin nan ka kallesu kawai wahalar rayuwa ma tana rabasu da budurcinsu kuma ni na yarda da Samha bantaba kallonta a mazinaciya ba saboda haka mafita ta rage taka" yana gama fada masa ya miqe ya fice shima kan dole ya miqe suka fita tare saboda shi ba kullum yake kwana a gdan sarautar ba yafi ganewa kwana a gdansa da Mai martaba ya gina musu shida yayansa Farooq.






Kwananta uku bata fita ba tana gda ita da Rams ta Dr Mus'ab yana qoqari sosai wajen kwantar mata da hankali baya barinta cikin damuwa hakan yabata damar tattara Abdul ta ajiye gefe badon batasonshi ba saidon ta samawa kanta salama hakanan lkc yayita tafiya har suka qara cinye wata gudu a haka babu wata jituwa ta  kirki tsakaninsu duk yanda yakeso ta sake jiki dashi suci gaba da rayuwarsu kamar baya amma taqi basa hadin kai hakan ba qaramin ciwon kai yake bashi ba.






Ranar wata asabar ya tashi da wani matsanancin ciwon kai ranar yini yayi yana juyi zuciyarsa danqare da tunanin makomarsa idan ya rasa Samha gashi lkc sai qurewa yakeyi Allah ya sani yanason Samha so daya tak amma yakasa cirewa zuciyarsa wasi² akanta wannan abu yana damun zuciyar Ja'afar da Nasir suna zaune a wani guri suna hira Ja'afar Nasir da Khamal miqewa Mansoor yayi ya koma gefe yana waya da budurwarsa inda Nasir ya kalli Ja'afar yace “hakan fah zaayi tashi muje gdan Samha mu lallabata tazo ta dubashi"  kallonsu Khamai yayi yace “amma kuna tunanin wannan mafita ce kuwa akwai fah matsala idan ya gane kunsan guy dinnan qwallon dan duniya ne” Ja'afar ne ya harareshi yace “dalla ware babu abinda zai iya ai taimakonsa zamuyi waishi na Allah wlh ina fada maka son yarinyar shine yake neman kasheshi to da wani zunubin ai gara wani wannan da zarar anyi an wucce gurin shikenan gyara ma zamuyi gara ya bambamce kowa ya huta muga kuma da wanne idon zai kalleta" 





Wani magani Nasir ya ciro a aljihunsa ya duba yayi murmushi yace “ Signature sunansa kenan wannan maganin wlh ko dick dinsa bata taba tashi ba idan yashashi saita tashi balleshi sabon kamu baqo a wannan duniyar ai haukacewa zaiyi" dariya sukayi shikuma Ja'afar ya dauko wani a aljihunsa yace “wannan guy din sai anyi masa hauka hauka kaga wannan sunansa Vigor wannan kuma power chocolate wadannan duk matane suke amfani dashi har garama power chocolate wasu mazan suna amfani da ita a cikin lemo zamu saka masa Vigor da signature ita kuma mu kyaleshi saboda qwallo ne kansa naja zai iya gano wani abu suka tafa Nasir ya miqe ya nufi cikin gdan na Abdul ya shiga kitchen dinsa ya dauki wani cup ya tsiyaya ruwan juice din mango ya sanya qwayoyin ya ajiye saida suka narke sannan ya dauka cup biyu ya nufi dakin da yake.





Yana zaune gaban system dinsa da alamun tashinsa kenan yana duba wani aiki zai turawa  ma'aikatarsu Nasir din ya shigo ya daga kai yana kallonsa murmushi yayi yace “kamar kasan abinda na tashi zan dauko kenan naji saqo ya shigo Gmail dina shine na tsaya miqa masa yayi ya koma ya zauna batare da tunanin komai ba ya daga juice din ya kafa kansa ya shanye abinka da maijin qishirwa ya ajiye cup din yaci gaba da aikinsa murmushin farin ciki Nasir yayi baitaba tunanin aikin zaizo musu da sauqi haka ba ya miqe yace “ya kamata ace Samha tazo ta dubaka Abdul ka dade kana ciwonnan kuma duk akanta ne" yasan neman mgn ne shiyasa bai tanka ba shigowar Manson ne yasashi ficewa yace zanje na sanar da ita baka da lfy nasan ita tanada sauran imani qila tazo kudan tattauna akan matsalarku" ajiyar zuciya yayi ya rufe system din ya dauki cup din coffee ya tsiyaya da zafinsa ya fara kurba ya juyo ya kalli Manson da yake chat yace “wai Mai martaba yace tunda na kasa kawo matar yayiwa Baffa Gidado mgn yace yayiwa yarinyar miji amma zai tuntubi wanda zai aureta idan ya hqr shikenan sai abani ita nidai addu'a ta Allah yasa yaqi hqr kawai a wucce gurin don wlh tun kafin naga yarinyar na tsaneta Manson bazaka gane ba duk inda kake tunanin rashin mutunci da rashin tarbiyyar uwar yarinyar nan to ta wucce wani zuwa da tayi Katsina wanda shine zuwanta na qarshe zage Mai martaba tayi tas harda Ummuh lkcn da cikin yarinyar yana qarami wlh tun lkcn na tsaneta bana qaunar Hajiya Lubabatu ko kadan don dai tazama qaddararmu ne babu yanda zamuyi da...it...ta..." Mgnr ta fara katse masa saboda wani zummm da yakeji a jikinsa qofofin gashin jikinsa suna budewa wata iska na shiga yanajin wani yarrrrr miqewa yayi da sauri ya fita parlour yana dube dube kamar anan matsalarsa take amma baiji wani sauqi ba sai wani zirrrrrrr da yakeji tun daga yatsun qafarsa har zuwa tsakiyar kansa ga wani uban gumi da yake ketawa komawa yayi ya zauna yana karanto innanillahi wa Innah ilaihirraji'un saboda wata muguwar haniniya da yaji penis dinsa tanayi tana neman tsinkewa daga jikinsa daidai lkcn Manson ya fito daga dakin ya dubeshi yaga yanda ya qamqame jikinsa hanunsa daya riqe da penis dinsa jikinsa na bari ya matso da sauri yace “meyene Mainah meye yake damunka?"




 







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/12, 8:53 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *19* 




Dagowa yayi ya kalli Manson cikin rawar murya yace “ni..nima ban sani ba Manson zata fita daga jikina wayyohhhh Mansoor penis dina zafi takeyi cikina Mansoor ka taimakeni zan mutu wayyohhhh marata...." Ba iya qarasa mgnr ba saboda aman daya taso masa a mugun kidime ya nufi dakinsa ya fara kwara aman ya jima yana amai kafin ya samu ya rarrafo ya fada gadonshi yayi rufda ciki yanajin feelings dinsa na qaruwa yana tsuma hatta gadon da yake kai rawa yakeyi shigowa Manson yayi yaganshi a hakan ya sake haurawa yace “wai mene hakanne mene yake damunka?"  Cikin dimuwa da fitar hayyaci yace “ina sha'awar jima'i Manson idan banyishi ba akwai matsala.




 Wani kallo Manson yayi mishi na tsoro yace “ban...bangane ba Mainah Abdu wanni irin sha'awar kana zaune lfy" bai bashi amsa ba sai wata miqa da yayi yana nishi juyawa Manson yayi ya fita daidai lkcn da Nasir suka shigo tare da Samha cikin firgici tace “Mansoor Ina Abdul din yake wai meye meye yake damunsa?" Kallonta yayi cikin mamaki yace “kina nufin baki sani ba akwai matsala Samha yana daki a kwance cikin wani yanay...” gabanta ne ya qara tsananta faduwar da yakeyi tace da Mansoor “ya salam wlh bansani ba Manson da tuni nazo na dubashi ko babu komai ai akwai arziqin musulumci amma yaje asibiti kuwa?" 




Kawar dakai yayi yace “ki shiga yana ciki a kwance" kallonsa ta kumayi tace “aa ka fada masa nazo idan zai iya fitowa yazo mu gaisa akwai hadari a garinnan gaf yake da zubar da ruwa" bai iya bata amsa ba ya jiya ya shiga dakin. Tashin hankali, yanayin daya tarar da Abdallah yayi mugun kada nutsuwarshi jikinsa wata muguwar karkarwa yakeyi yana wani irin kuka me ban tausayi haqoransa sai haduwa sukeyi suna bada wata irin qara ya matsa da sauri yace “Mainah Samha ce tazo dubaka" yayi tunanin zaya bashi amsa amma shiru hakan yasashi juyawa ya fita cikin dimuwa da tashin hankali yace “kawai ki shiga Samha bazai iya fitowa b...." Zaro idanu tayi tace “kaiii har ciwon yakai haka?" 




Ta fada tana takawa ta nufi dakin da taga Manson ya fito ta murda handle din ta shiga gabanta ya sake yankewa ya fadi ganin yanda jikinsa yaketa tsuma batasan sanda ta saki Jakarta ba ta matsa jikin gadon da sauri tace “Subhanallahi Abdul meye yake damunka hak..." Ai bai bari ta dure kalmarta ba ya wuntsilo daga gadon jikinsa na karkarwa bakinsa na rawa yana fitar da wasu hawaye ya cafki hanunta ya fincikota da qarfi daidai lkcn da aka tsuge da ruwa me qarfi kuma daidai lkcn da aka fara kiran sallar Isha yanda ya fincikota din ba qaramin firgitata yayi ba jinta kwance a qirjinsa ya sanya hanunsa biyu ya matseta yace “wai... wayyoh Samha ki taimakeni wlh zan mutu Samha wayyoh Allah na Samha" yanda taji sautin muryarsa ne yasata qara firgita saboda bata tabajin irin wannan sautin a gurin wani da namiji ba, bai gama bata damar tunani ba da qoqarin qwacewa ya fara yunqurin zare mata hijjab dinta dogo har qasa ta qanqame jikinta na rawa saboda rigar dake jikinta ba wata ta kirki bace duba da yanayin dare kuma ta riga ta gama shirin kwanciya har tayi sallar isha su Nasir sukazo mata afujajan suka sasu a gabada da roqo wai Abdullah zai mutu yanata kiran sunanta taje ko kalma daya tayi masa da farko taso taqi zuwa amma kuma sai taga bazata iya ba zuciyarta na qaunar Abdallah har lkcn.....





Bai iya barinta ta gama tunanin ba kawai sai ji tayi yana yunqurin rabata da hijjab din da gaske aikuwa ta riqeshi da sauri tace “meye hakane Abdul ka bari fah" tana mgnr tana yunqurawa zata miqe ga mamakinta sai taga yasa sukkannin qarfinsa ya dagata cak ya zare mata hijjab din tare da miqewa kamar dan maye ya dannawa qofar key ya sake yowa kanta da sauri tayi baya tana kiran “ya Salam My Abdul a cikin hankalinka kake kuwa me kake nufi ne banason irin wannan wasan fah ka bud...." 




Cafkota yayi ya hadata da jikinsa bayan ya zare rigar jikinsa zara²n gashin qirjinsa da suka kwanta saman farar fatarsa suka caki idanunta tayi saurin janyewa tana tureshi ta saki wani kuka tana cewa “banason haka banason irin haka My Abdul zargin da kakeyimin har yakai haka ashe kaima haka kake me kakeso dani dama dalilin da yasa ka tura abokanka ke...." Qin barinta ta qarasa furucinta yayi saboda yanda yakejin saukar muryarta a jikinsa kamar tana qara matsa remote din sha'awar sa hade bakinsa yayi da nasa ya sanya dukkannin qarfinsa ya fara qoqarin rabata da rigar jikinta dako bra batasaba saboda ciwon qirjinta da sauri ta riqeshi amma babu bakin mgn sai kokawa da sukeyi ja'irar kuwa itama akwai qarfi duk yanda yake tunanin ya rabata da rigar ta sauqi ya kasa sai qarfi yasa ya keta rigar biyu yaja da baya yana qarewa surarta kallo duk da ba komai yake fahimta ba jikinta sai rawa yakeyi ta qanqame qirjinta daga ita sai pant tanata karkawa tana kuka me tsuma zuciya tana yi masa magiya yanda ya nufota ne yasata nufarsa itama ta damqi wuyansa idanunta sukayo waje jikinta na rawar dabai taba gani a gurin mutum ba nandanan shima kansa ya qara juyewa suka rinqa dambe a dakin fadan ya zama na aljanunsu na gado kowa dukan kowa yake ta ko ina gashi ruwa akeyi me qarfi babu wanda zaijisu balle ya kawo dauki aikuwa sunji jiki babu qarya kafin nata su fara sauka tayi baya luuuuu zata fadi ya dauketa da hannu daya ya azata bisa gadon.






Ya zare mata pant din jikinta ya buda qafafunta ya saita penis dinsa da taketa tsiyaya a gabanta ya fara dannawa da qarfi yana wani irin nishi duk da baa cikin hayyacinsu suke ba dukkansu amma sunji jiki saboda da ace a cikin nutsuwarsa yake yanda ya kasa keta darajarta ya shiga dole qyaleta zaiyi amma saboda qarfin aljan dana magani saida yasan duk yanda yayi ya yaga ya balle kwadon budurcinta ya shigeta daqyar manhood dinsa tana zafin azaba abinka da farar fata duk jikinsa ya canza kala yayi ja ita kuwa Samha miqa take ta azaba a daidai lkcn aljanun suka gama sakinta gaba daya tayi miqa tajita cikin wani yanayi na azaba da batasan masominsa ba ta bude idanuta ma ta kasa sai kadakai da take tana kiran.





“Wayyohhhh Ya Allah! wayyohhhh  Daddy!! Wayohhhh!!! Mamy Mamy wayyohhhh Daddy zan mutu wayyohhhh Daddy Daddy Mamy wayyohhhh Mamy!!!....” abinda take iya furtawa kenan cikin tsananin azaba da kowacce mace take dandana a daren farkonta da namiji amma ta Samha tafi ta kowa saboda ba cin hankali Mainah Abdu yakeyi mataba da qarfinsa yake cinta tana wani irin kuka tana karkada kai tana rirriqe bedsheet din da dukkannin qarfinta tama kasa gane a wanne yanayi take mutuwa ko rayuwa kusan an dauki rabin dare ana sheqa ruwan yanayin garin yayi dadi ga qashin flowers da yaketa busawa a gdan hakanne ya fara dawo da Mainah Abdu hayyacinsa maganin ya sakeshi daidai lkcn da shima aljanin ya sakeshi ya kwanta luf a jikinta batare daya zare jikinsa daga nata ba ya fara baccin wahala na rashin sanin aika²r da yayiwa Samhanatu ita kuwa batamasan sanda ya gama ba saboda bayan ta gama kiraye kirayen Mamy da Dad dinta suma tayi salilin illata mata vulvo da Mainah Abdu yayi.........




 _Uhmmm! Uhmmm!! Uhmmm!!! Koya Mainah Abdu zaiyi idan ya farka yaga aika²r da yayiwa masoyiyarsa Samha? ko ya Samha da sauran mutane zasu dauki abin? To nidai bazance komai ba._ 




 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/12, 7:23 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *20* 




Kiran sallar asubane ya farkar da Mainah Abdu daga dogon baccin da ya daukeshi yayi ajiyar zuciya tare da bude idonsa cikin wani yanayi yake dagowa a hankali ya bude idonsa tarrr akanta yana dubata sosai ya zabura da sauri ya miqe yana qare mata kallo yana kallon jikinsa dick dinsa ya kama yaga yanda yayi faca² da jini ya zaro ido tare da sake haurawa gadon ya fara dubata sosai hanunsa yasa ya shafo gabanta yaga yanda jini yake bin cinyarta yace “Na shiga uku me na aikata haka me nayi miki Samha?" Buda qafarta yayi ya dubata sosai yaga da gaske jinine yake zuba a gurin da sauri ya miqe ya koma jikin bango jikinsa na rawa yana karanto innanillahi wa Innah ilaihirraji'un Allahummah ajjirni fi musibati wa'akalifni khairin minha" hawaye yanabin kuncinsa yana girgiza kai yace “ni...ni dakaina Samha nine nayi miki Samha ya akayi haka ta faru garin yaya?" Ya fada yana daukan towel yana daurawa a qugunsa ya shiga bathroom da sauri ya hada ruwa yaje ya daukota cak ya sata a ruwan bata ko motsa ba sai jinin da har yanzu yake fita a qasanta yana dannata yana kuka yana maimata kalmar innanillahi wa Innah ilaihirraji'un har saida yayi Mata ruwa uku sannan ya fita ya cire zanin gadon daya baci kaca² da jini ya rungume a qirjinsa ya durqushe a qasan gadon wani kukan me ciwo ya qwace masa rungume da bedsheet din yace.





 “Allah na tuba Allah meyasa na kasa gasqata gskyr yarinyar nan Allah meyasa na kasa yarda da ita Allah meyasa na cuceta meyasa na saba alqawarinka Allah meyasa na karya mata alqawarinta La'ilaha illallah" yana mgnr yana kuka me ratsa zuciya daqyar ya iya tashi ya koma bathroom din ya daukota cak ya kwantar da ita ya fara duba rigar da zaisa mata tata ya dauka yaga yanda ya ketata biyu ya sake matse hawaye ya bude wadroop dinsa ya dauki wata doguwar rigarsa yasa Mata ya mayar da ita ya kwantar har yanzu hawaye yakeyi daqyar ya Iya daukar wayarsa ya kira Manson yana kuka yace “Manson ya akayi haka ta faru meyasa ka barni na ketawa Samha haddi meyasa hakan ta faru?" Katseshi Manson yayi yace “ban gane ba me kayi mata? Dama bata tafi gdaba jiya da dare?" Cikin qosawa da mgnr yace “nidai bazan iya dorar da komai ba kawai dai na farka naganni a samanta dick dina yana cikin Varginia dinta wlh Mansoor bayan haka bazan iya dorar da komai ba don Allah kazo kazo mu kaita asibiti bata numfashi Mansoor kada na kashe yar mutane na shiga uku..." Katse wayar Mansoor yayi saboda kalaman na Mainah Abdu mugun tunzura zuciyarsa sukeyi wai baisan komai daya faru ba to uban waye yayi masa me yasha da ya fitar dashi daga hayyacinsa har yayi wannan aika²r.





Wayar Rahmah Mansoor ya kira cikin tashin hankali tace “wai ina kukakai Samha ne Manson jiya Nasir da Ja'afar sunzo sun dauketa na kasa bacci" wani gwauron numfashi ya sauke yace “ki shirya yanzu zanzo na daukeki akwai matsala" yana fadin haka ya kashe ya tashi ya zari doguwar rigarsa yasa ya fita da sauri ya dauki key ya shiga mota ya nufi gdan Abdul din yana zuwa yayi horn sojan da yake gadin gdan ya bade masa ya shiga da gudu ya shiga gdan saboda Kiransa da Abdul ya kumayi yana shiga sukayi karo dashi a parlourn ya sabota a kafadarsa jikinta sai jijjiga yakeyi baikobi takan Manson dinba ya fita yasata a mota ya shiga ya tayar da ita ya fice a gdan da mugun gudu.





Wani asibiti ya nufa da ita yanayi parking Mansoor yayi parking ya sake ciccibarta yana Kiran “Dr Ina  ma'aikatan ku fito ku taimakeni kada ta mutu...” da sauri likitan dake sashen ya fito yagansu suna tafe afujajan ya bude musu wata qofa suka shiga ya kwantar da ita a gadon ya juyo ya kalli likitan yace “ka wani tsaya kana kallona meye amfaninka wlh idan kayi sakaci ta mutu kaima saika bita” da sauri likitan yayi kanta ya sake janyoshi yace “kada ka tabata kira mace ta dubata" shidai likitan baiyi mgn ba sai fita da yayi ya tambayi Mansoor asalin matsalar yayi masa bayani sannan ya kira abokiyar abokiyar aikinsa da sauri tazo tace da Abdul din ya fita zata dubata dole badon yasoba ta fice ta buda Samha ta haskata ta dubata tashin hankali dataga irin aika²r da yayi  mata tayi mugun daga hankalinta ta rinqa zabga salati wayarta ta dauka ta kira wata nurse tace “maza jummai kizo emergency case ya taso wata yarinya aka kawo da alamun amarya ce wlh mijin yayi mata fata²" da sauri nurse din ta iso suka fara dubata saida sukayi mata dinki har kamu uku ta ciki data waje sannan suka sanya mata drip tare da alluran kashe zugi likitan tana sharar hawaye tace “wlh indai wannan zalincin ne a cikin aure bazan auradda yataba wannan abu ai zalinci ne dubi kyakkyawar yarinya ya sabauta mata rayuwa saikace jaki wannan I aka mayar da ita gdansa kasheta zaiyi wlh don da alamun rashin hankali a tattare dashi kwanannan akayi irin wannan case din a daren farko ya illata yarinyar kuma a dare na biyu ya sake nemanta wlh yarinyar batakai ba ya hadeta sai mutuwa tayi haba jummai wannan zalumcin yayi yawa"





Ajiyar zuciya Jummai tayi daidai lkcn da Abdul ya bude qofar ya shigo ya kalli likitocin Dr Hanisa ta doka masa harara ya kawar dakai ya matsa ya ruqo hanunta yace “sannu My Samha don Allah kada ki zargeni bansan ya akayi haka ta faru ba wlh bansan ya akayi nayi miki haka ba Samha kada ki zargeni niba mazinaci bane qaddara ce kawai ta gifta    bantaba zinaba balle har nayiwa mace me daraja irinki wacce Allah ya tsare fyade kaicona kaicon rayuwata dana kasance azzalumi a gareki Allah ya Allah kada ka kashe Samha saita warke na roqi yafiyarta"




 

Kallonsa sukeyi da matsanancin mamaki kallonsa Dr Hasina tayi tace “wai...wai kana nufin ba mijinta bane kai Innanillahi wa innah ilaihirraji'un" wani mugun kallo ya watsa Mata daya sanyata ficewa daga dakin sumsum daidai lkcn ne Rams ta shigo asibitin kuka takeyi sosai tace “ka cuceta Abdul ka cuci Samha Allah bazai barka ba duk tantirancin Samha da iskancinta ta riqe kanta ta riqe mutuncinta badon komai ba saidon ta cikawa mahaifinta alqawarin data dauka na bazata taba aikata zina ba  Samha ta riqe kanta saboda  tanada burin takaiwa mijinta budurcinta burinka ya cika burinka ya cika Abdul ka tabbata azzalumi ka rabata da budurcinta ka cikawa zuciyarka burinta meye ribarka don kayiwa Samha fyade Abdul Allah ya isa tsakanin Samha dakai ya tabbata Samha ba zata jewa Dr Mus'ab budurwa ba kaico Abdul kaico...." 





Ta zube a gurin ta saki kuka tace “Mansoor ina wayar Samha a kira Dad a fada masa kada ta mutu..." Daga mata hanu yayi yace “aa bazata mutu ba zata warke wlh zata warke zan aureta Rahmah ni zan auri Samha don Allah kada mgnr nan ta fita mu rufeta" itadai Rahmah batace komai ba sai tashi da tayi ta matsa jikin gadon da Samha ke kwance ta riqe hanunta miqewa yayi ya fita ya zauna a waje zuciyarsa cike da zulumi lkc zuwa lkc yana share hawaye.






Sai wajen azahar sannan Samha allurar baccin ta saketa ta fara bude idonta a hankali tana qarewa dakin kallo sauke idonta tayi akan Rahmah dake kallonta tana sharar hawaye sai lkcn abubuwan da suka faru suka fara dawo Mata hanunta take qoqarin dagawa amma ta kasa sai wani kuka me sauti data saki cikin kuka tace “da gaske ne ko Rahmah da gaske ne Abdul ya kawar min da budurcina da gaske ne ya ketamin haddi innanillahi wa Innah ilaihirraji'un wayyoh Mamy wayyoh Dad Allah ka isarmin ka cuceni Abdul ban mori komai a tarayyata dakai ba sai baqin ciki Allah ya isana......." 






Tana mgnr tana kuka me tsuma zuciya daidai lkcn da Abdul din ya shigo dakin ya zuba idonsa akanta cike da tsananin kunyarta kawai sai ya juya saboda qunan da zuciyarsa takeyi bazai iya jure kallon Samha ba wata muguwar kunyarta yakeji da tsoron irin kallon da zatayi masa sarai yakejin tsoron kalamanta saboda yasan bazai tabajin masu dadi ba ya cuceta cutar da har abada bayajin wani zai kumayi mata irinta ciwo da radadin abun bazai taba gogewa a ranta ba baitaba jin haushin kansa irin yau ba bau taba tsanar kansa irin yau ba ya tsani rayuwarsa a matsayinsa na azzalumi Samha ta dade tana fada masa burinta akan budurcinta yaqi yarda da ita qarshe ma harshi da kansa yake fada mata bazai aureta a matsayin budurwa ba saidai ya aureta a matsayin bazawara ashe shine azzalumin dazai karya mata quduri “Allah ya isanki Samha Allah ya saka miki me zan baki dazai goge laifina a gurinki mezan baki a matsayin fansar budurcinki.....” tabashi yaji anyi ya juyo da sauri ganin Mansoor da Khamal yasashi share hawayen idonsa Khamal yace “ya kamata ka sanarwa likitan data karbeta tayi mata wasu dabarun da ciki bazai zauna ba inajin tsoron kada rabone yasa hakan ta faru bisa jagorancin Azzaluman abokanka Ja'afar da Nasir......"






 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/13, 8:51 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *21*




Kallonsa yayi baki sake murya na rawa ya shaqeshi yace “me...me kakeso kacemin kanada masaniya akan abinda ya faru kenan?" Janye hanunsa yayi daga wuyansa yace “ita qaddara ta riga fata wlh a gabana suka shirya plan dinnan jiya ina qoqarin zuwa na sanar dakai sai babata ta kirani a waya na koma gefe ina amsa waya bayan shigowar Nasir ya kawo maka lemon da suka zuba qwayoyin qara qarfin sha'awar me suna Signature da Vigor na gama waya na biyoshi da sauri amma kafin nazo harya fito daga dakinka yana murmushi yana cewa “kiyi hqr Samha yau zakisan namijin gaske yau zakiji abinda akeji badon komai ba saidon kankaro miki da darajarki tabbas barna ce zamu hada amma wannan barnar gyara ce wannan hanyar ce kadai zaki tsarkaka daga zargin da wannan shashashan masoyin naki yake miki"






Dafe kansa yayi yana kiran “innanillahi wa Innah ilaihirraji'un" mugun juya masa kansa yakeyi yanajin wani jiri yana daukarsa ya durqushe a gurin yace “Allah kabimin haqqina kai kadai zaka fitar dania gurin yarinyar nan" yanda zuciyarsa take tafasa yasashi tashi ya shiga motarsa ya tafi gda yaje ya kwanta shi dama ba lfy ce ta isheshi ba wani zazzabi ya rufeshi yana kuka kamar qaramin yaro yanata Istigfari yana rawar sanyi yana kuka mecin rai baisan da wanne ido zai kalli Samha ba idanunsa sunyi qananu su kalli tsabar idonta suce zasu bata hqr dole ya barta tayi masa duk hukuncin da take ganin ya dace dashi.





Itakuwa Samha takurawa Rahmah tayi akan dole sai sunbar asibitin a yau takeson barin garin Katsina ta tsani garin fiye da yanda ta tsani kanta a yau Allah ya isa kuwa Abdul yashata tafi cikin tifa hakanan kan dole Rahmah taje ta kira likitan tazo ta sake dubata Dr Hasina mutuniyar kirki me kishin yan'wanta mata haka ta rinqa tattalin Samha da bata hqr harda hawayenta tana fada mata jinta takeyi kamar yarta ta cikinta daqyar ta samu ta rarrasheta amma saida tayi mata alqawarin zatabar asibitin da ita ita kuma tace “tunda kunce service kukeyi anan iyayenku baanan sukeba to saidai kubini gdana ku zauna idan kinji sauqi saiku koma gdanku" badon Samha taso ba hakanan sukabi Dr Hasina gdanta anan taci gaba da kula da Samha sosai tare da bata shawarwari musamman da ta fada Mata auranta saura wata uku.





Satinsu biyu a gdan kullum Rahmah da Aunty Hasina cikin lallashin Samha suke saboda kullum cikin kuka take tana fadawa Allah ya saka mata abinda Abdul yayi mata tsanarsa takeji aduk wata gaba ta jikinta duk sanda ta tuna barnar da yayi mata takanyi tur dashi taji dama baa rubutoshi a cikin qaddarorinta ba a cikin sati na ukune sukaso barin gdan Dr Hasina amma ta hanasu ta zaunar da ita tana tambayarta tana cewa na hango wata matsalar yata kasalarki tayi yawa ya kamata ki shirya muje a dubaki kada muyi gyaran gangar auzinawa itadai Samha bata kawo komai ba ta shirya cikin wata blue din gown tayi rolling da dankwalin duk da ramar da tayi tayi kyau sosai amma har yanzu tafiyarta bata koma normal ba Dr Hasina tace a qalla zata iya daukan wata biyu kafin ta koma daidai hakadai take dan daddaburawa.





Suna zuwa asibitin Dr Hasina ta shigar da ita Lab tace taje tayo fitsari ta kawo mata taje tayo ta kawo mata ta debi jininta ta bawa ma'aikatan Lab din suka fita suka tafi office din Dr Hasina suna shiga motar Abdul tana shigowa asibitin yayi parking yaci gaba da bincikensa kamar yanda ya saba duk wani kalar hauka saida Abdul yayishi a asibitin lkcn daya dawo Dr Hasina ta sanar dashi iyayen Samha sunzo sun tafi da ita a lkcn shaqer Dr Hasina yayi yace “kika barta akanme zaki bari su tafi da ita ban nemi yafiyarta ba ban nemi afuwarta ba sannan ban fada mata sirrin zuciyata ba meyasa kika bari ta tafi tana fushi dani Dr ki taimakeni don Allah wlh sonta zai kasheni bansan inason Samha ba sai yanzu wlh bayin kaina bane magani abokaina suka zubamin kawai saboda na lalata rayuwarta na lalata tawa don Allah ki... Dr kice ta dawo muyi aure nasan tana sona..."





 Duk da zafinsa da Dr Hasina takeji saida ya bata tausayi amma tayiwa Samha alqawarin bazata taba sanar dashi tana gurinta ba dole ta waske ta qwace daga hanunsa tace “toni mene bawa ma a ciki" zubewa yayi a gurin yana kuka me ban tausayi yace “kina cikin list kema ban yarda dake ba waima kinsan wayeni da zanke fada kina fada to ki tambayi kowa waye Mainah Abdu a masarautar Katsina" saida gaban Dr Hasina ya fadi amma dole ta dake ta zube tace “kayi hqr ranka ya dade banida wata masaniya a game da patient dinka an kirani gda akan nazo yarona babu lfy na fita da niyyar zanje na dawo nazo na tarar sun gudu...." 






Daga mata hanu yayi yace “sakacinki ne koma mene" tun daga ranar kullum sai yazo asibitin yayi zagayensa sannan ya fita har tambayar Dr Hasina yayi wai bata bada saqo a bashi ba baisan inda zai nemeta ba kuma yanason ganinta ya fadawa me martaba aika² da yayi mata yace ya kawo masa ita tayi Istibra'ih a gdan sarautar sannan ta koma gdansu su nemi aurenta" jikin Dr Hasina a sanyaye tace “kayi hqr kaci gaba da addu'a idan rabonka ce zaka sameta amma ni banida wata masaniya game da patient dinka" tana fadin haka ta juya ta shiga wani daki da zata duba patience dinta saboda gudun kada ta shiga office ya biyota aikuwa tana tafe yana binta yanayi mata magiya daqyar ta bashi hqr akan zata tayashi binciken inda zai samu Samha hakanne yasashi hqr ya tafi.





Ajiyar zuciya tayi tace “qaraqaqa qaqa ya kamata ta bawa Samha hqr karta bari wannan damar ta wucce ta ta lura ba qaramin so Yariman masarautar tasu yakewa yarinyar ba" haka ta koma Lab ta karbi gwajin abindai da take zargin shine gabanta ya fadi sosai tace “ciki? Na shiga uku ni Hasina wai meyasa indai aka samu irin wannan cases din zaiyi wahala ciki be shiga ba?" Kallonta Dr Mabaruka tayi tace “bangane ba" ajiyar zuciya tayi saboda Dr Mabaruka batasan da case dinba kuma tasan surutunta da neman sunanta tsaf zata nemi Abdul ta fada masa, murmushin yaqe tayi ta nufi bangaren saida magani ta siyo wasu qwayoyi na zubar da ciki ta wucce tana zuwa “bata fadawa Samha qullin dake cikinta ba saida ta bare magungunan guda uku ta bata tasha sannan tace juya nayi miki allurar nan Emergency ce yanzu zata baro dashi wannan magungunan na rage zafin ciwon marar da zaki iya fuskanta ne" cikin kuka tace “Aunty Hasina kina nufin cikin Abdul ne a jikina..." Rufe mata baki tayi tace “karki wani damu cikin yan mintina zai fita daga jikinki tunda ba qwari yayi ba cikin sati uku ai ruwane nafiso ki zama normal Samha banason na barki da tabon abunnan daya faru ko kadan shiyasa kikaga na dage wajan nema maki mafita" tana kuka ta juya Dr Hasina tayi mata Allurar sannan tace “ba wani wahala zakisha ba dan ciwon marane kadan da baifi na period ba inma yafi kadanne" tashi sukayi suka tafi suka shiga mota tun kafin su isa gdan cikinta ya fara hautsinawa suna zuwa gdan ta shige ta kwanta a daki bayan tayi sallar azahar lkcn ne Dr Hasina take basu lbrn yanda sukayi da Abdul yau itadai batace komai ba amma tayi alqawarin ko ita Dr Hasina bazata bawa asalin address din gdansu ba so take suyi rabuwa ta har abada ita da Abdul ta tsaneshi tsana mara misali ko sunanshi bata qaunar taji wani ya ambata.





Ciwon marar be matsanta mataba sai dare cikin ikon Allah sai jini amma da dan qarfinsa hamdala Dr Hasina tayi tace “kinga kin tsarkaka bakida wani tabo na fyade a tare dake amma da ace na barku kun tafi lkcn da kika nace saikin tafi dinnan da yanzu ma baku gane da cikin ba sanda zaku gane yayi qwarin da idan aka tabashi zaa shiga hurumin ubangiji sai kuma ayi daban kwalo laifi cikin laifi amma kinga yanzu baikai lkcn da idan an zubar zaace anyi kisa ba"  itadai Samha ciwon mararta bai barta tace wani Abu ba saida Aunty Hasina ta sake yi mata Allurar relief sannan ta samu dama dama ta miqe ta shiga bathroom ta sake gyara jikinta ta dawo ta kwanta Dad ne ya kirata yake fada Mata ya dawo daga Brazil din da yaje gobe zaizo ya ganta takuwa sanya masa kuka tace ita ta gama service yasan yanda zaiyi kawai Allah sarki Alh Sa'ad take yace Mata an gama indai kudi zasu iya to tagama service"





 Washe gari kuwa da wuri ya gama yimata komai ya sanar dasu yarsa batada lfy shiyasa hakanan dai dake a 9ja ne aka yi duk me yuwuwa ya kirata yace yaje gdanta batanan ta kwatanta masa inda take  yazo ya ganta ya rinqa latsata kamar rago yana magana cikin tashin hankali “Pretty  na meye ya ramar dake haka ciwo kikayi baki fadawa kowa ba Mamynki tace idan ta kiraki bakya dagawa kina fushi da ita meyasa" fadawa tayi jikinsa tace “Dad yanzu nayi uwa a duniya amma Mamy bata sona ni Ina tantamar itace ta haifeni Dad duk wata kulawa da iyaye suke bawa yayansu Mamy bata bani tsayin sati biyu bata kirani taji lfyta ba bayan tasani duk safiyar duniya ina kiranku mu gaisa amma batayi tunanin meye yasa bana kiranta ba sai cikin satinnan sannan ta kirani wacce irin uwace wannan da bata damu da  halin da amanar da Allah ya bata take ciki ba?" 





Qara rungumeta ya qarayi yana bubbuga bayanta yace “kema Lovely kinsan halin Mamynki ki qara hqr kwana nawa ma ya rage ku rabu kema ki tafi naki gdan jiya mukayi waya da Mus'ab yake neman alfarmar a rage tsayin lkcn bikinku saboda tafiyarsa ta kama cikin watan da zamu shiga so naso nace masa aa saboda wani badaqala data taso a gdanmu nan Katsina akan aurenki da Mainah Abdu kamar yanda dokar gdan yake bama ba da aure a waje matsawar munada zaratan samari a cikin gdanmu so bandai san ya zamuyi dasu ba amma inasonki da Mus'ab baby naso mu wucce nakaiki kiga yan'uwanki amma wani kiran gaggawa ya sameni daga shugaban qasa saboda haka zamu wucce yanzu muje ku fara shirye² itadai batayi mgn ba saida taji yanayi mata rada a kunne yana cewa “me kikeso ayiwa likitanki na kula dake da tayi?" Ajiyar zuciya tayi dake daga ita saishi tace.





 “mijinta ya mutu shekara bakwai bata da da saboda mijinta baya haihuwa haya takeyi a wannan gdan gashi gdan ma ya tsufa da yawa ka siya mata gda kuma kayi mata wani abu a cikin gwabnati sannan idanma zaka aureta zanyi farin ciki Dad tasan sirrin da Mamy na bata saniba a kaina kuma inada yaqinin zata riqeni amana ko babu ran Mamy na tanada sauqin kai sosai" 








 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/13, 2:55 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *22*





Kallonta Dad yayi yayi murmushi yace “meyasa kikace na aure ta pretty?" Kawar dakai tayi tace “saboda ta cikemin gurbin da mamy na ta kasa cikemin Dad ina buqatar uwar da zata dauki lamarina da muhimmanci duk da nasan baa taba sakewa tuwo suna Mamy itace mahaifiyata amma zan samu kulawa ta wasu bangarorin" mikewa yayi ya ruqo hanunta yace “zan duba yuwuwar hakan Pretty farin cikinki nafi buqata fiye da komai tayi murmushi daidai lkcn da Aunty Hasina ta shigo da kayan abinci ta ajiye tace “yadai naga kun miqe Samha badai har tafiyar ba" ajiyar zuciya tayi tace “na gde da kulawarki gareni kece mutum ta biyu da bazan taba mantawa dake ba Aunty" murmushi tayi ta janyota jikinta wasu hawaye suka zubo mata tace “inajinki kamar yata ta cikina Samha koda kin tafi kada ki manta dani don Allah ki daukeni uwa a gareki kinji" ta juya ta kalli Alh Sa'ad tace “Alh zaka daukemin yata bazanso hakaba saidai dan babu yanda zanyi kaine me iko akan komai" sukayi dariya dukkansu sannan sukaci abincin Samha tana bawa babanta abincin a baki shima yana fata soyayyar tsakanin uban da yarsa tayi mugun burge Dr Hasina taji dama ahlinta ne haka.





Bayan sun gama cin abincin Dr Hasina da Rahmah suka rakasu tsohon gdan Samha suka debi kayanta sannan sukayi sallama suka tafi ita kuwa Rahmah tayi uwa Dr Hasina cewa tayi bazata zauna anan ita kadai ba dole sai gdanta ta koma.

Sai dare sosai suka shiga Abuja dake tafiyar mota ce suna zuwa Samha ta tarar gdan babu kowa wai Mamy ta tafi Maiduguri yar yayarta ta haihu dakinta ta shige tayi kwanciyarta duk sanda ta tuna yanzu itafa ba budurwa bace sai tayi kuka kamar ranta zai fita ta qara jawa Abdul Allah ya isa.





Haka kwanaki sukayita tafiya saida Mamy tayi sati ta dawo lkcn Samha ta qara warwarewa cima me kyau ga kulawar mahaifinta har tayi qiba tayi shar da ita babu abinda takeyi saidai tayi wanka taci abinci tayi sallah a cikin kwanakin ne Dr Mus'ab ya kirata sau daya yake fada mata zaizo zasuyi wata mgn akan shirye²n bikinsu tunda Dad ya yarda an sauko dashi yanzu haka bikin saura sati uku lkcn da yazo ta jima a daki a kwance kafin tayi qarfin halin miqewa ta fito a garden suka zauna suka gaisa tun daga yanayinta ya fahimci akwai damuwa a tattare da ita ya kalleta sosai yace.






 “Nazo da tawa damuwar kuma sai na fahimci kamar taki tafi tawa Samha meye yake faruwa ne kusan sati hudu kenan banajinki a yanayin dana saba jinki kin daina sakin jiki dani kin daina bani kulawa sai na kiraki sau uku baki dagaba meyene?" Hawayen da take boyewa ne suka gangaro mata tace “bansan wanne kallo zakayimin ba idan na fada maka ainihin abinda ya faru Mus'ab rayuwata taqi tafiya kamar yanda ta kowa take tafiya Mus'ab Abdul yayimin tabon da bazai taba gogewa a zuciyata ba na tsaneshi Mus'ab na tsani Abdul wlh na tsane don Allah Mus'ab ka janyewa aurena" dagowa yayi ya kalleta da sauri yace “kamar ya na janyewa auranki Samha?" Cikin kuka tace “ina nufin ka hqr dani kace da Dad ka fasa aurena wlh nafi buqatar rayuwa ni kadai bansan irin kallon da zakayimin ba duk ranar daka fahimci nidin ba budurwa bace wani ya lalata min budurcina ta hanyar zalumci Mus'ab don Allah kace ka fasa..." Rufe mata baki yayi memakon taga alamun bacin rai ko damuwa a tattare dashi sai taga yayi murmushi yace “abinda yasa kike qara burgeni kenan Samha qarya bata cikin tsarinki wlh tun washegarin ranar da abin ya faru aka turomin saqo da wata number da yake nunamin abinda ya faru dake a ranar saida nazo Katsina haka na gama bulayi na ban samu ganinki sai bayan na gaji na koma na kama hotel ina hutawa sannan saqo ya kuma shigowa wayata akace min dama kayi hqr Samha tayi maka nisa Samha a cikin saqon har gargadina akayi cewa kada na kuskura nace zan aureki ke matar Yariman Katsina ce sannan aka qara tabbatar min cewa harma cikinsa gareki kuma yanason kayansa nayi qoqarin bayyanawa Dad wannan saqon sai kuma naga rashin dacewar hakan saboda ya kamata ace ya zama sirrin mu saboda mune zamu rayu tare kodan rufuwar asirin yayanmu amma wani abu nima da yake damuna har yasa na sauko da aurannan namu Samha Hajiyata tace saidai na aureku ku biyu keda yar qawarta bama wannan ba Samha abu daya dana boye miki shine inada mata da yarana biyu...." 






Dagowa tayi da sauri cikin tsananin mamaki tace “kana da Mata harda yara biyu amma Sir baka taba fadamin ba meyasa ka boyemin hakan..." Saurin katseta yayi da cewa “aa ba haka bane lkcn dana fara neman auranki banida mata mun rabu da ita so wata uku kenan data dawo gdana itama Hajiya ce tasa na dawo da ita wai a cewarta dana auro mata ke da muka hadu ADANDI gara na da Maryam matar data nemi kasheni kawai saboda taga hotonki a wayata".....





 _Kuyi hqr da wannan sisters_ 🙈🙈






 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/13, 8:26 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*



 


*23*





Miqewa tayi ta nufi cikin gdan yayi saurin shan gabanta yace “ki fahimceni Samha kada kiyi fushi saboda gudun irin wannan yasa na boye miki gsky" tsaya ta saurareshi ba ta shige gdan daidai lkcn da Dad da Mamy suke sakkowa daga sama Dad ya tareta da sauri yace “lfy meye ya faru Aishatu?" Cikin kuka tace “na hqr da dauren Dad wlh bazan aureshi ba Dad ya yaudareni ya munafurceni dama Abdul ya fadamin Mus'ab yana boyemin wasu abubuwa Dad kabashi kudinsa don Allah Dad kada ka takuramin na aureshi...." 




Riqeta Mamy tayi tace “Waime yake faruwa ne meye ya faru tsakaninki da Mus'ab din?" Cikin kuka tace “yanada aure Mamy kuma wai mu biyu zaya aura yanzu Dad Mamy Mus'ab bashida gsky" wata uwar zabura Mamy tayi tace “yana da Mata kuma ku biyu zai aura kambu wannan rashin mutuncin ba anan ba wlh bazai yuwu ba" shikam Dad zama yayi yana nazarin abun bai iya cewa komai ba ya miqe ya fita ya tarar da Mus'ab a tsaye ya kama hanunsa yace “Aishatu tazomin da wani zance na yarinta Mus'ab mene gskyr lamarin nan?" Sunkuyar dakai yayi alamun rashin gsky ya fara sosa kai yana zayyano masa kamar yanda ya fadawa Samha gwauron numfashi Dad ya ajiye ya jinjina kai yace “shikenan kaje zan nemeka" 





Yana fadin haka ya juya ya shiga gdan lkcn Samha ta shiga daki so Mamy a tsaye tanata huci ta tareshi tace “ya kukayi dashi?” ajiyar numfashi yayi yace “abinda ke akwai kenan" kallonsa ta kumayi da sauri tace “kawai ka mayar masa da kudinsa tunda dama gobe ake shirin kawo lefe sai kawai ya hada ya kaiwa waccan din amma yata bazata iya wannan auren ba Mata biyu ita ta uku ina laifinma daya ita ta biyu Ina da sake wlh da sake Dad bafa zai yuwu ba nifa idan babu dama yaronnan Na'im ya dawo satin daya wucce ma har tsaraba ya kawomin da kuma atamfofi har uku kawai ka bashi dama ya turo ayi mgnr amma wlh yata bazata taba auren irin Gdan sarautar Katsina ba na tsani ahlin Sa'eed kuma azan taba hada jinina dasu ba..." 





Dafe kuncinta tayi da sauri saboda baqon abinda bata taba sani ba a gurin mijin nata ya nunata da yatsa yace “kina haukanki Lubabatu nine da dangina muke da iko da Aishatu bakeba kuma daga rana irin ta yau zan fara gwada ikona akanta bandama rashin kara irin taki harni zaki kalli tsabar idona kice bakyason dan dan'wana wanda mukazo duniya tare to bari kiji da Sa'eed da Sa'ad abu dayane kuma dole ki hqr da tsarin masarautarmu don bans tare da masarauta ba yana nufin nabarta kenan ba so Samha ta Mainah Abdu ce kuma tunda abin naki yazo da rashin mutunci wlh babu abinda zaa canza yanda akasa da Mus'ab haka zaayi da Abdu ko kinaso ko bakyaso ni dake maga wanda zaibi wani" juyawa yayi ya fice daga gdan zuciyarsa na tafasa yana fita ya kira Mai martaba ya sanar dashi abinda ke faruwa ya tura masa number waliyin Mus'ab a take Mai martaba ya kirashi ya sanar dashi shine waliyin  Aishatu yanason ganinsa washegari kuwa sukaxo garin Katsina sosai sukayi mgn ta manya dole Mai martaba yace to babu komai amma fah yarinya tana neman canza raayi saboda haka suzo sati me zuwa zai daura auren Samha da Mus'ab wannan abu ba qaramin citta yabawa Mus'ab ba nandanan ya fara shirye²nsa.





Shikuwa Abdul tunda ya rasa Samha ya shiga wani hali lamarin har tsoro ya fara bawa Mai martaba duk ya susuce bashi da aiki sai kuka yaje garin Abuja yafi sau goma haka zai gama yawonsa ya dawo duk ya rame yayi baqi bashi da aiki sai tunani yakan kulle kansa a daki ya bai leqo ko farfajiyar gdan sarautar ba Fulani Amina ta shiga damuwa da lamarin dan nata da soyayya take azabtar dashi gashi baimasan inda zai samu yarinyar da yakeso ba yauma suna zaune ta kawo masa ziyara dakinsa kansa yana saman cinyarta tana shafa sumarsa tana share masa hawayen fuskarsa yace “Fulani Samha tasoni fiye da duk yanda kike tunani ta dauki amanar kanta ta bani ta yarda dani kuma ta nunamin qauna amma naqi yarda da soyayyarta gareni naqi gasqata gskyrta yanzu gashi ta tafi ta barni wlh fulani da nasan inda Samha take zanje tayimin duk hukuncin da take ganin ya dace dani indai zata aminta ta aureni wlh bazani iya rayuwa da kowacce mace ba idan ba Samha ba ita nakeso itace burina fulani naqita saboda ina tunanin bazan taba samun budurcinta ba sai gashi da kaina na rabata da budurcinta a lkcn dabai dace ba na cutar da ita yanzu kallon danakeyi mata a baya  shi mijinta zaiyi mata idan ya gane itadin ba varging bace meyasa taqi ta bani damar gyara barnar da nayi da kaina?" Numfashi Fulani ta sauke tace “na fada maka kaci gaba da addu'a idan Samha rabonka ce zatazo gareka ko kai kaje amma kayi qoqarin fitar da mata kasan halin mahaifinku tunda yariga ya sakoka a gaba to saiyayi maka garama ka kawo da kanka kafin ya waiwayeka nasan yanzu hidimar bikin Gimbiya Aysha ne ya dauke masa hankali amma tabbas zai waiwayeka" ajiyar zuciya yayi ya share hawayensa yace “gobe zan sake komawa Abuja idan na dace na sameta zan dawo idan ban sameta ba zan wucce England zanyi wani aiki na wata takwas bazan fadawa Mai martaba ba saboda nasan bazai barni ba zaice sai nayi aure sannan na tafi"......






 _Don Allah kuyimin hqr kaina ke ciwo Allah ya bamu alkhairi_ 








 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/14, 9:08 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*




   *24*




Washe gari tunda yayi sallar asuba bai koma gdan sarautar ba kasancewar tun dare ya hada kayansa yakai gdan Manson qarfe takwas zakara ya bashi saa yabar garin Katsina inda ya dauki hanyar Abuja zuciyarsa cike da zulumi yanabin address din da Rahmah ta bashi harya isa layinsu Samha amma saidai kashhh yana zuwa sojojin da suke gadin gdan suka tabbatar masa da sun tafi garinsu bikin Samhan saura kwanaki uku a daura mata aure rashin sani da akace yafi dare duhu ashe gda dayama suka kwana da ita kasancewar shigar dare sukayiwa birnin Dikko.




Ba qaramin girgiza yayi ba da yasamu wannan mugun lbr ya jima a zaune a cikin motar yana tunanin abinda ya dace yayi zuciyarsa na bugawa da qarfi yana Kiran sunan tare da neman agajinsa cikin gaggawa saura kwana uku auren Samha da Mus'ab? Ya tambayi kansa tare da juyawa ya nufi airport saboda baiga amfanin zamansa a 9ja ba da yake dama yayi booking bai samu matsala ba jirginsu ya tashi bayan ya kira yayansa Farooq yace yazo ya dauki motarsa a filin jirgin saman Abuja wannan kenan.



*****



A bangaren amarya Samha kuwa hidima ta kankama ta biki duk wani abu da akeyiwa amaryar gdan sarauta fulani Amina tasa anyi mata sunje lalle ita da Yasmin tare da gyaran gashi Rahmah ma tazo tare suketa kaikawon bikin qasan zuciyar Samha fal da zulumi Allah ya sani don dai shima mahaifinta umarni yakebi ne amma da babu abinda zaisa ta auri Mus'ab mutumin da ya boye mata wasu bangarori na rayuwarsa daya kamata ace ta sani.

Da wannan tunanin akaci gaba da shagalin biki itadai Samha bata wani nuna farin cikinta da auren nata Yasmin ce takeyi mata tsiya takance “wai saikace ba auren soyayya ba Princess Aysha duk kin wani takurawa kanki da koke koke ai kawa ki saki jikinki abune daya zama dole a gurin kowacce mace keda zaama keta hazo dake abar qasar dake kodai kinada wanda kikeso ne?" 





Takan kada mata kai tace “aa kawai dai inajin zuciyata bata na'am da auren nan ne Yasmin" hakadai zasuyita tausarta harta dan saki jikinta aketa hidimar da ita Mamy kam tananan sai quncin rai takeyi ita a dole Gidado Sa'ad yayi mata laifi ya dauko biki ya kawo garinsu yan'uwansa sai wani gani-gani sukeyi mata shidai bai kulata ba duk da lura da rashin walwalarsa da tayi bata tambayeshi baasi ba shima bai fada mata ba.

Ana gobe daurin aure ne fah salon biki ya canza bushe² da kade kade suka qaru a gdan daga Samha har uwarta har fulani Amina da Yasmin babu wanda yasan meke faruwa kawai dai hidima suketa yi Mamy kam ko bangaren fulani Amina bata taba zuwa ba tunda sukazo fulani Amina dake mace ce me sauqin kai ko a jikinta saidai idanma wani abune ta karya billenta taje ta tambayi Mamy tana yatsina tanashan qamshi zata bata amsa bata wani damuwa tunda dama tasan ba dasawa sukeyi ba fulani Hadiza itace makira irin Mamy saboda haka tunda Mamy ta iso suka jorner kasancewar me martaba matansa biyu Fulani Amina itace babba kuma itace me Yaya hudu Mainah Abubakar shine babba sai Mainah Farooq sai Mainah Abdullah wanda suke Kira da Abdu sai kuma Gimbiya Yasmin sai fulani Hadiza itace Mata ta biyu bata taba haihuwa ba hakan ne yasa ta dauki karan tsanar duniya ta dorawa yayan gdan musamman Mainah Abdu wanda shi yafi kowa fada gurin ubansu saboda miskilancinsa da izzarsa ga uwa uba rashin barin ta kwana baya daukan raini a cikin masarauta shiyasa ya zama gagarabadau na masarauta kowa ya debo raininsa a waje yake zubarwa ciki kuwa harda Fulani Hadiza baya raga mata ko kadan shiyasa take mugun tsoronsa wannan yasa data fahimci tsananin qiyayyar Mamy gareshi dalilin marin daya taba tsinka mata tun yana yaro saboda ta zagi babarsa yasa fulani Hadiza shigewa jikinta saboda su samu damar gamawa dashi cikin sauqi.




Ranar asabar ta kama ranar daurin auren Samha da Mus'ab kamar yanda kowa ya sani qarfe 12:00pm akasa saboda dangin ango da suke da nisa ilai kuwa kamar yanda aka tsara din hakace ta kasance sha biyu daidai maroqan fada suka fara shela suna fadin “Alhmdllh zumunci yayi albarka rayuwa tai albarka a yau mun shaida daurin auren Mainah Abdallah Sa'eed Dandoki da Gimbiya Aysha Sa'ad Dandoki akan sadaki mafi daraja...” 




Tashin hankali wata uwar zabura da Mamy tayi ta miqe ta qunduma wata uwar ashar tace “idan na yarda Allah ya tsinemin albarka wlh bazai taba yuwuwa ba ni Lubabatu ni zaayiwa rashin mutunci a rasa wanda zaa aurawa yata sai dan iskan fitsararren yaron nan wanda uwarsa tai cikinsa da rana aa bazai taba yuwuwa ba dole da sake bama fa zai yuwu ba" babu kunya saiga fulani Hadiza nan ta shigo da gudunta ta riqe kafadar Mamy da taketa mazari saboda bala'i tace “wai da gaskene abunda nakeji Abdallah suka bawa Ayshatu..." Cikin qunar zuciya tace “barni dasu Hadiza zanyi maganin matsiyata da daidai duk munafurcin na shegiyar matar nan ne itace take shirya komai nikam makircinta bazaiyi tasiri akaina ba da yata wlh ni Lubabatu ban haifawa Mainah Abdu matar dazai kwanta da itaba ina qaryane wlh" 





Daidai lkcn Dad ya shigo parlourn yanda yaga ta nufoshi gadan² yasashi tsayawa ya zuba mata ido tana zuwa ta damqi kwalarsa tana girgiza qugu tana fadin “baka isaba Gidado wlh kayi kadan Samha yatace nice na haifeta saboda haka bazata zauna da dan iskan tujararren yaron ba dolene a warware auren nan kafin na gwada maka kalar haukana" murmushi yayi ya cire hanunsa daga wuyansa yace “to Lubabatu bismillah haukanki wanne irine ban sani ba auren Aisha da Abdullah ne yariga ya dauru babu abinda ya isa ya rabashi saboda haka kiyi hqr kawai haka Allah ya tsara" ficewa ya juya yayi ya nufi bangaren fulani Amina saboda tunda sukazo Samha tabar bangarensu ta koma can yana shiga ya tarar da ita a jikin fulani Amina a kwance tanata gursheqen kuka tana cewa “meyasa Dad zaiyimin haka meyasa bazai barni na kawo wanda nakeso da kaina ba Fulani kice su janye aurennan don Allah banaso wlh banaso bansan wacce irin karba Mainah Abdu zaiyimin ba bazai taba yarda dani ba kuma bazai taba aminta da abinda zan fada masa ba..." Dagota taji anyi ta fada jikin Dad tace Dad meyasa haka meyasa zakayimin haka Dad banasonsa meyasa zakuyimin auren dol..." Rufe mata baki taji anyi ta baya ta sake bude idonta tar ta saukeshi akan Abdul dake gyara tsaiwarsa cikin hawaye yace “qarya kike Samha kina sona don Allah ki daina furtamin wannan kalmar haka ki fahimceni ki fahimci iyayenmu"........







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/14, 3:50 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*


 


*25*




Kamota yayi ya rabata da jikin Dad yaa qoqarin hadata da jikinta ta turje tare da cewa “ka sakeni Abdul ka sakeni na fada maka banasonka na tsaneka macuci fasiqi azzalumi Allah ya is..." Rufe mata baki yayi ya durqushe a gabanta yana kallonta cikin tsananin damuwa yace “duk abinda zaki fada akaina na cancanta babu abinda zaki fadamin da zaikai girman kalmomin Dana fada miki a baya Samha bakida wata kalma da zaki fadamin da zata goge tabon da nayiwa rayuwarki amma Ina neman alfarmar ki daina ciwa bakya sona nasani bazaki taba daina sonaba har numfashinki na qarshe...." Qarya kake makiri munafuki qaryane kace yata bazata daina sonka ba tama daina Wlh indai nice na haifi Samha to qarya takw ta rayu dakai" cewar Mamy dake shigowa tana zuwa ta finciko hanun Samha ta dage ta sharara mata mari tace.





“Dama wannan dan iskan fitsararren tujararren yaron shine Abdul din da kike mgn akai to kuwa ba so ba ko mutuwa kikeyi kina dawowa bazaki taba zama dashi ba saidai idan bana numfashi..." “Eh zakuwa ki mutu Lubabatu tabbas zaki mutu saboda a yanzu baa anjima ba zaki bawa Mainah Abdu matarsa saboda haka ga hanyanan ki zaba ko aurenki ko auren yarki” da sauri Mamy ta dago tare da sakin hanun Samha tace “akan auren Aishatu da tambadadden yaronnan da ya daga hanunsa ya mareni tun baisan kansaba kake tunanin hanke igiyoyin aurena dakai Gidado to bari kaji bari kaji ba igiyar aure ba idan kasheni zakayi bazan fasa fada ba na tsani zuri'ar Amina da Hassan dinka Sa'eed kuma bazan taba barin yata daya tilo a duniya ta rayu da tsinanne yaronnan ba"





Tana fadin haka ta qara fincikar hanun Samha da har yanzu take kuka kuka biyu takeyi na tsana da baqin cikin aurenta da Abdul da kuma na rikicin daya sarqe tsakanin iyayenta akan aurenta to wai wannan wacce irin matsala ce da tasa Mamynta take qin dangin mijinta haka meye a boye wanda ya raba kan zuri'ar tasu a baya tabbas Dad dinta idan yana bata labarin asalinsa yakance Hassan dinsa amma baitaba cemata shi dan sarauta bane to meye ma matsayin wannan azzalumin Abdul din a gurinta suna nufin shine Mainah Abdu data dade tanajin  lbrnsa a gurin Dad dinta" dagakai tayi ta kalli Mamy da take janta kafin ta ida sauke idonta akan Mamy taji Abdu ya sanya hanunsa ya ruqota yace.





 “Banso kika kasance suruka a gareni ba Hajiya Lubabatu banso kece mahaifiyar Samha ba amma babu yanda zanyi bazan taba canzawa tuwo suna ba kin haifi matata kuma qanwata da abaya ta soni ta qaunaceni nima kuma nake sonta sona gsky" wani murmushi yayi yace “kamar yanda baffana ya fada miki tabbas zaki mutu akan aurena da Aysha Sa'ad Dandoki domin ba hadinki bane hadi...."




 Wani saukakken mari yaji a kuncinsa daya sashi saurin cije lebansa ya dago yaga Mamy ce take wata irin tsuma akansa yayi murmushi yace “kinci arziqin matata da Babana amma da baki qara mari ba a duniya" sake finciko Samha yayi daidai lkcn da Mai martaba ya shigo parlourn saboda tuka tukar da akaje aka fada masa ta qarke a cikin gdan sarautar yana zuwa ya wucce inda Abdu yake ya sake janye Samha daga jikinsa yace “meye yake faruwa ne inacan waliccin daurin auren babanku Gidado a sabuwar Unguwa aka sanar dani kananan kanawa surukarka rashin kunya anya kuwa Mainah Abdu ka dauko hanyar da zaka zauna lfy" kallonsa yayi yayi qasa da kansa cikin girmamawa yace “Allah yaja kwana ya qara maka lfy..." daga masa hanu yayi yace “kaje waje yan kilisa suna jiran amarya da ango" ficewa yayi daga dakin ya juyowa yayi ya kalli Mamy yayi mata murmushi tare da daga mata hanu yace “ina gaisuwa surukata" yayi ficewarsa binsa Samha tayi da kallo tabbas duk yanda Samha take tunanin rashin mutuncin Abdul ya wucce haka akwai rikici a gabanta ta tsani duk mutumin dazai kawo mawa iyayenta raini matsalarta da iyayenta tatace bazai taba yuwuwa mijinta ya raina uwarta ba balle wannan mutumin da takejin tsanarsa a cikin jininta.

“Lubabatu yau laifi biyu mukayi miki Na daura auren danki Abdullah da yata Aishatu batare dana nemi izininki ba wannan ya faru ne saboda wasu bayanannun dalilai tun daren jiya Mainah Abdu ya dawo ya bayyana mana Aishatu itace “yarinyar da yake nema itace yakeso da aure amma bamu bashi goyon baya ba so da dare kuma waliyyin Mus'ab ya kirani yake fadamin dansu Mus'ab ya fasa auren Samha saboda dalilansu wanda ba kowane ya janyo ba sai Abdu saboda haka na yanke shawarar mayar da auren kansa alhmdllh an daura yau Aishatu zatayi kwanan turaka wanda wannan kwana shine cikar darajar duk wata ya me tarbiyya kuma shine yancinta, wata irin murdawa cikin Samha yayi ta zame jikinta da sauri daga na Mai martaba ta nufi dakin bangaren Yasmin ta fada toilet ta fara gudawa saboda tashin hankali. 🤣🤣 





Daqyar ta fito ta fada gadon ta rushe da kuka tana kiran “ innanillahi wa Innah ilaihirraji'un Allahummah ajjirni fih musibati wa'akalifni khairin minha" dama wannan dalilin yasa Abdul yaqi yarda da aurenta tun farko saboda yanajin tsoron wannan tonon sililin ashe da gaske har yanzu ana wannan jahilar al'adar yanzu irin wannan baqar wahalar da tasha lkcn da yayi Mata fyade irinta zata kumasha sake murdawa cikinta yayi ta sake tashi ta shiga bandaki taci gaba da tsuga gudawarta fitowarta kenan fulani Amina surukarta ta shigo ta tarar da ita a zaune ta hade kai da gwiwa sai risgar kuka tsugunawa tayi ta dago kanta tace “nasan me kikeyiwa kuka Aisha Abdu ya fadamin komai daya faru tsakaninku kiyi hqr nasara tana tare dake ki saki jikinki a wannan daren sai kin kankaro qimarki Aisha”.......






 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/14, 8:17 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*


 



*26*





Kamata tayi ta dorata saman gadon tace “kiyi hqr kada wannan hatsaniyar ta dameki Aisha laifin iyayenki ne da suka nisanta ki da gdannan tun farko da tuni kin saba qaramin rikici bazaike daganki hankali ba amma yanzun ma tunda kika shigo babban gda zaki saba kiyi hqr da yanayin mijinki wani irin baudadden mutum ne nina haifi  Abdullahi amma tsoro yake bani saboda tun yana qarami shi mutum ne me kafiya da rashin yarda nayi mamaki matuqa lkcn da yazomin da lbrn yanasonki sannan ya qara zuwarmin da zancen abinda ya faru tsakaninku ki kwantar da hankalinki baki da wata matsala a gdannan ki saki jiki dani da yayyanki da qanwarki kuyi rayiwa ta zumunci zamuyi farin ciki da hakan kinji don Allah kada ki bamu kunya munasa ran jinin Hussain ya danne na Lubabatu a jikinki Aisha" 





Kuka takeyi sosai tanajin wani ciwo da baqin ciki a ranta ko kadan batason mgnr data shafi Abdul ji takeyi kamar ta hadiyi zuciya ta mutu saboda haushin auren da takeji tayi alqawarin duk yanda zatayi sai tayi ta kubtar da kanta daga sharrinsa don ta lura idan tayi masa sanyi baqar wahala zatasha a gurinsa waishi miji har yana da bakin da zaiyiwa uwarta rashin kunya.





Miqewa fulani Amina tayi ta fita daga dakin saboda jiyo hargowar  Mamy a parlour tana fita ta shaqota tana zare ido tana billahil lazi Amina kinyi kadan kece munafukar da kikaje kikasa mijina yayimin kishiya to wlh ba kishiya ba ko uwarki ce zata dawo duniya ki aura masa sai tsinannen tambadadden debabben dan naki ya saki yata tunda bake kika haifamin ba ba kuma uwarkice ta haifamin...." 




Dad ne ya daka mata tsawa yace “Lubabatu ki kiyaye ni aurene an daura  baki Isa kuma ki hana ba kuma wlh naji wata rigima ko tashin hankali ya bullo a cikin gdana ko gdan Mainah Abdu zakisha mamaki na fara gajiya da rashin albarkar ki Lubabatu...." Daga masa hanu Mai martaba yayi yace “ya isa haka Hussain Amina aje a fara shirin miqa amarya dakinta nayi nayi da Abdullahi ya zauna a bangarensa na gdannan amma yaqi duk da haka zasu zauna anan sai an gama bikin al'ada tukunna sai su koma gdansu" zare jikinta tayi daga na Mamy ta juya ta nufi bangaren bayi ta kira wadanda suke da alhakin shirya Samha sukazo daqyar ta lallabata ta tashi akayi mata wankan aure kamar yanda al'adar take sannan akayi mata wankan nono aka kuma yimata wankan turare kai ranar Samha taga bidiri bayan an gama wannan sannan aka kuma zaman kamun farko akayi mata wanka aka shiryatabaayi  Mata kwalliya ba saida akayi sallar Isha.




 Sannan aka qarasa shiryata ana tsaka da shiryata tana kuka Mamy ta shigo a zafafe ta finciketa daga tsakiyar mutanen dake dakin ta nufi bangarensu da ita ta zuba uban sauri kamar zata tashi sama itadai Samha harda gudu saboda irin saurin da Mamy takeyi duk abinda yake faruwa akan idon Dad saida ta shiga ta sanyata a daki ta kulle ta zauna a kusa da ita tace “wlh azeem akan yaron nan tsaf zan tsine miki albarka saboda na fahimci kema sun shanyeki kamar yanda suka shanye ubanki to bari kiji ni lubabatu nafi qarfin iskancin dangin miji bari muga dan iskan da zaizo yace nabashi ke ba kwanan turaka ba ko kwanan mene yaudai bazakiyishi ba ban haifawa wannan dan iskan yaron yar da zai kwanta da itaba duk abinda suke taqama dashi nafisu suzo su sameni daidai nake da kowanne dan iska an gaya musu Gidado damuna yayi da har zan daga hankalina don yayi aure auransa din banza" 





Haka Mamy ta rinqa tujararta can sukaji ana buga qofar miqewa Mamy tayi tace “wayene" fulani Hadiza tace “nice Shuwa bude kiji wani abu" budewa tayi ta shigo ta mayar da qofar ta rufe ta juyo tace “banji dadin abinda kikayi ba kinsan halin yaron nan ba kunya ce dashi ba gashinan zaizo yana zuwa ki bashi matarsa sauran mgnr ni dakene wlh kowacci tuwo damu miya yasha tsura Shuwa nice fa kema kece bashi ita ke kuma..." Ta damqi kunnen Samha tace “wlh kika yarda wani abu ya shiga tsakaninki dashi zaki gauraya damu" itadai Samha kuka kawai takeyi saboda gabadaya tsoro ma Mamy take bata ta lura kamar baa cikin hayyacinta takeba daidai lkcn sukaji guda a bangaren miqewa Samha tayi da sauri mutanen suka shigo mutum ukune harda amaryar Dad ta hudu suka shigo sukayi sallama a parlourn bude qofar su Mamy sukayi suka fita suna fita suka gansu Mamy tayi baya da sauri tace “meye suwaye ku?" Cikin nutsuwa sukace yar'uwarki muka rako ku gaisa" batace komai ba taja numfashi ta juya ciki daidai lkcn da Abdul da Dad suka shigo kai tsaye dakin da Mamy ta shiga suka shiga babu kunya Abdu ya matsa har gaban gadon ya dago matarsa ya nufi qofar fita ya juyo ya kalli Mamy ya daga mata hanu yace “mu kwana lfy surukata"





Suna fita ta fara qoqarin janye hanunta daga nasa ya riqeta sosai yana murmushi yace “kada kiyimin gardama ko kadan bana daukarta ki kwantar dakai mu gina rayuwa me tsafta kada ki bani matsala Ayshatu na roqeki aurenmu akwai rikici da yawa akansa" daga haka bai kuma cewa da ita komai ba har suka isa inda ya ajiye motarsa ya bude yasata a ciki shima ya shiga suka nufi wani bangare na gdan har yanzu kuka takeyi yanajin kukan nata na taba zuciyarsa sunayin parking ya bude ya fito ya bude mata tana ciki taqi ko motsawa sai jan zuciya da takeyi saboda kukan da taci harta godewa Allah sunkuyawa yayi ya dagota ya mayar da qofar ya rufe yanajin ninkin farin ciki tare da qaunar matarsa da ubangiji ya bashi bayan yasha fama da zuciyarsa daketa kukan rasata wani jan carpet aka shimfida suke takawa har suka shiga parlourn da yake cike da kuyangi suka rinqa zubewa suna kwasar gaisuwa miskilin ko tanka musu baiyi ba balle Samha da yakejan hanunta wata qofa aka bude suka shiga nanma wani madaidaicin parlour ne mayar da qofar dogarin yayi ya rufe ya kuma jan hanunta har saida suka shiga cikin wani madaidaicin daki da aka qawatashi da qaton gado na alfarma.





Tsayawa yayi a tsakiyar dakin ya kamota ya matso da ita jikinsa sosai yana sauke numfashi ya sanya hanunsa ya janye alqabbar data rufe fuskarta da ita ya sake mata murmushin sa yace “muje muyi alwala muyi sallar gdy ga Allah daya nuna mana wannan ranar a lkcn da bamuyi zato ba" bai bata damar yin wata mgn ba ya kamata suka shiga bathroom din sukayi alwala yajasu sallar bayan sun idar ya dora hanunsa akanta zaiyi mata addu'a ta janye tare da miqewa da sauri shima miqewar yayi yana kallonta rintse idonta tayi tace “na tsani ganinka Abdul na tsanek..." Rufe mata baki yayi yana murmushinsa na isa yace “nafison duk wadannan kalmomin suzo daga baya yau rana tace a gdan nan ba taki ba gobe itace taki saboda haka zanyi komai batare da kin isa ki hanani komai ba Samha sharadine na fada gobe sai an fita da qyallen budurcinki ya zamuyi yanzu meye mafitar mu?"







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/15, 9:22 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *27* 






Durqushewa tayi a gurin ta daura hanunta akanta ta saki sabon kuka ya ciri babbar rigar jikinsa ya ajiye ya zare ta cikin itama faffadan qirjinsa ya bayyana tayi saurin rintse idonta yayi murmushi ya cire wando ya rage dagashi sai boxes, matsawa yayi kusanta ya dagota ya balle bottle din alqabbar ya zareta a hankali jikinta yana rawa saboda a mugun tsorace take gabanta ba qaramar faduwa yakeyi ba saboda har yau idan ta tuna irin baqar wahalar data dandana a gurinsa ranar da yayi reaping dinta sai taji tsoron namiji ya shigeta koda kuwa yarone qarami.





Batayi aune ba kawai sai jitayi ya dagata cak ya azata bisa gadon yana qare mata kallo cikin farar rigar baccin da take net iyakar bra din jiki ce me duhu itama ba wani duhun gaske ba don kafin ya kashe wutar dakin yana hangen baqin nipples dinta hakan shine ya qara ingizashi yakejin wani sabon feeling na taso masa zuba mata ido yayi yana sauke numfashi a hankali cikin wani irin murya yace “inajin tausayinki sosai My Aysha idan kin bani hadin kai zan biki a hankali idan kikayimin gardama zanyi amfani da qarfina inyaso a sake sabon dinki dama ga Dr Hasina ta dawo cikinmu ta zama uwarmu..." Yana fadar haka ya dora dan qaramin bakinsa saman nata yana tura harshensa cikin bakinta duk da yanda taqi bude masa bakin amma bai daina tsotse mata bakinba yanayi yana qara shigewa jikinta tare da dora hanunsa saman boobs dinta ta qara rintse idonta da qarfi ta sanya hanunta ta riqe nasa daidai lkcn da yayi nasarar fito da kyawawan breast dinta yana wasa da kansu wani dadi na fuzgarsa jiyakeyi tunda yake a duniya bai taba riqe abu me laushin wannan abu ba yana matsa nipples din tare da lasar samansa yanajan numfashi na ba sabonba yana sakin ajiyar zuciya bakinsa ya zare daga nata ya sanya harshensa tun daga habarta har zuwa tsakiyar qirjinta yana lasa da wani rudadden salonsa ta cije lebanta salonsa na shigarta sosai amma tsoronta ya danne komai bata qara rikicewa da lamarin Mainah Abdu ba saida ya fara shan breast dinta da wani irin salo da bata tabaji ba zafi zafi dadi dadi haka takeji shikuma ya zuba mata ido yanajin yanda haqoranta suke karkarwa  ya sauke ajiyar zuciya yaci gaba da shan boobs dinta yana yawo da bakinsa tsakaninsu yana sauke numfashi itama ajiyar zuciya take saukewa time to time tanajin dadin yanayin.





 Zare bakinsa yayi a hankali ya janye jikinsa ya dagota ya fara qoqarin rabata da rigar baccin jikinta ta harde hanunta da sauri ya bude bakinsa cikin rawar murya yace bana daukar turjiya ko gardama My Aysha ki saki jikinki shine bazakisha wahala ba a duk wani abu da zanyi na qarfin inason yinsa ni kadai musamman wannan daren da yake me dunbin daraja kuma na tarihi a rayuwarmu don Allah kada kiyi motsin da zaayi tunanin kawomin dauki a bata mana darenmu inada buri akan darennan inason jiyar dake dadina  kinji" 




Itadai bata iya yimasa musu ba ya janye hanunta ya zare rifar jikinta ya tallafo breast dinta da hanunsa yace “wow!" Ya sake sanya harshensa yana lashesu yanajin ninkin dadi yana godewa Allah daya kawoshi wannan rana a hankali ya rinqa bi da ita har ya rabata da komai na jikinta shima ya zare boxes dinsa ya riqo hanunta ya dora saman joystick dinsa data miqe sosai kamar rodi ba qaramin firgita tayi ba dajin yanda take tana wani huci tare da zullo ita kadai mayar da ita yayi ya kwantar ya sanya hanunsa ya buda qafarta a hankali yasa daya hanunsa yana shafo jiqaqqen gindinta da yaketa ambaliyar ruwan dadi habawa tuni ustazu ya susuce ya fara qoqarin kai bakinsa gurin ta riqeshi tana kuka tace “don...don Allah kayi hqr Abdul akai zafi karka sake jimin ciw..." 





Bai barta ta ida rufe bakinta ba ya dora bakinsa a gurin ya sanya harshensa yana lasar gefen fata da fata ta qanqame jikinta tana wata irin girgiza ya dago da sauri yaga gaba daya ta birkice masa da sauri ya turata gadon don ya lura kamar itama tanada irin matsalarsu da zaran ta shiga tsoro ka firgici ko damuwa junnu suke kawo mata ziyara tana qoqarin miqewa yasa dukkan qarfinsa ya dannneta tare da buda qafarta sosai ya saita mood dinsa a gabanta ya fara turawa a hankali sakin wata qara tayi tana girgiza masa kai tana kiran sunansa amma ina ya fara nisa baya waiwaye balle yaji kiranta kuka takeyi sosai tana ihu tana kiran sunan Allah iyayenta da iyayensa saboda azaba amma dake bashi da tausayi koma a jikinsa yayi mursisi yaci gaba da zunkudarta yanason dole saiya burmata ya shiga daga ita harshi sunci baqar wahala kafin yayi nasarar saman hanyar daya shiga ya saki wata qaqqarfar ajiyar zuciya saboda yajishi a duniyar wata zafin da penis dinsa takeyi sai yaji ta daina shegiya taji gaskiyar lamari saida ya jinkirta ya hutun rabin lkc kafin ya fara motsawa yanajin dadin dabai taba jiba a duniya itakam Samhanatu manta inda take tayi saboda wahalar azaba kada kai takeyi tana rirriqe bedsheet tana kuka me ban tausayi tana kiran.





“Wayyohhh Mamy Wayyoh Dad Wayyoh Allah Allah ya isana Abdullahi ka kasheni ka huta wayyoh vulvo na  Allah nashiga ukuna..." Bakinsa ya mayar ya rufe mata nata yaci gaba da qwaqularta yanajin ninkin dadi yana nishi yana zungura mata penis dinsa kukan da takeyi har saida hawayenta ya qafe itadai batasan sanda ya gama bidirinsa ya dagata ba sai farkawa tayi tajita maqale a jikinsa yaja musu blanket numfashinsa na dukan fuskarta da alamun bacci yake cikin kwanciyar hankali ta sauke ajiyar zuciya ta fara qoqarin janyewa ya sake matseta yace “kiyi baccinki a jikin mijinki kin biyani komai Aysha Allah yayi miki albarka" 





Wani baqin ciki ne ya taso mata ta dage zata janye daga jikinsa shikuma ya matseta sosai yace “wlh kika qara wani yunqurin tashi saina sake baki wuta" dole tayi luf a jikin nasa tana hawaye tana sauke ajiyar zuciya har bacci ya sake dauketa itadai tasan ranar batayi baccin dadi ba baccin wuya tayi kiran asubane ya farkar dashi yaji yanda take sauke ajiyar zuciya yayi murmushi ya kunna sweech din dakin ya janye jikinsa a hankali daga nata ya nufi bathroom yayi wanka ya hada mata ruwa me dumi ya daura towel a qugunsa ya fito ya dauketa cak ya sanyata a cikin ruwan ta kuwayi wata uwar zabura zata miqe yayi saurin dannata ciki ta saki kuka tace.





 “La'ilaha illallah Muhammadur rasulullah wayyoh niya wayyoh Dad wannan azzalumin zai kashe makani..." Dariya ce ta qwace masa Samha akwai masifar raki tun jiya ta cikashi ta taratsinta wasu kalmomin ma da sunayen da tarinqa kiransa dasu shi baima  taba jinsu ba harda su Yaya dasu Baffa wannan zaisha fama da ita koda yake abun ba sauqi dariya yakeyi mata sosai yana ce mata “Allah Sarki amarya ansha manta tana kuka kiyi hqr kema zaki zama yar hanu fulani ma da Mamy duk da haka suka saba da iyayenmu”😀🙈





Daqyar suka gama wankan suka fito ya taimaka mata tasa kayanta sannan sukayi sallah itakam data motsa qafarta sai taji vulvar dinta kamar zai yage dole sai a zaune tayi sallar yanata yimata tsiya batako kulashi ba kuma taqi sake masa fuska bayan sun idar ne ya tashi domin fita daga gdan saboda yasan bidi'a ce yau sun shiga uku da ita daidai lkcn aka kwankwasa qofar gabanta ya fadi sosai jin yanda ake dukan qofar kamar zaa balleta bude qofar yayi ga mamakinsa sai kawai yaga Mamy tsaye tana kada qugu taci uban daurin dankwali ture kaga tsiya murmushi yayi yayi qasa da gwiwarsa yace “surukata kin tashi lfy meye ya hanaki baccin safe yau kiyi hqr ki koma bama buqatar taimakon kowa ni kadai na isa na kula da matata wlh surukata kin iya haihuwa Allah ya saka miki da mafificin alkhairinsa...."





 Takaici ne yasa Mamy daukeshi da mari ta sauke idonta akan Samha da tayi qasa da kanta cike da takaicin meye ya kawo Mamy bangarensu da safennan? Tureshi tayi ta wucce ciki ta finciko kan Samha tace “dababbiya salamammiya wato kashedin da nayi miki bakiji ba shine kika shanya masa gindi yayita  qwaqula ko to wlh baki isaba ni kika tozarta saboda namiji ko?..." Dagowa tayi zatayi mgn Mamy ta daga hanu ta zafga mata mari yakuwa yi wani tsalle ya dura a gabanta ya fincike Samha daga hanunta yana huci yace “kada ki qara Mamy Aysha qarqashin ikona take yanzu ba naki ba kinci darajar haihuwa amma kashedi kada ki qara shigomin gda da sassafe haka ban gama ganawa da matata ba" yana fadin haka yasa hanunsa ya dauketa cak tana kuka tana turjewa amma bai sauketa ba saida ya shiga wani daki shima babbane ya direta a gadon ya fice da sauri tare da kulle dakin ya koma gurin Mamy da tayi mutuwar tsaye daidai lkcn da jakadiya ta shigo ta dauki zanin gadon.....


 







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/15, 12:07 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





*28*





Hawa gadon yayi ya zaro mata bedsheet din da sukayiwa kaca² ya miqa mata yana murmushi tare da satar kallon Mamy da takebinsu da kallo yace “yau zanyi kyauta me girma gareki Jakadiyya yana mgnr yana sunkuyawa yana dauke bra da pant din Samha da boxes dinsa yanda ya riqesu a hanunsa yana kallonsu yana murmushi yace “I Love you My Aysha" juyawa Mamy tayi da sauri donta lura kasheta Abdul yakeson yi tana fita sukayi clear da Dr Hasina amaryar Dad ta nufo part din da sauri har tana tuntube batama kula da Mamy ba saboda Kiran da Samha tayi mata take fada mata ta farke"🤣🤣




Da sauri ta shiga harabar gdan daidai lkcn da taga Jakadiyya ta fito ta riqota tace “don Allah bangaren Mainah Abdu nake nema" kallonta Jakadiyya tayi tace “lfy malama?" Cikin zaquwa tace “nice likitan Gimbiya Aysha nazo dubata ne" bata sake mgn ba Jakadiyya ta fito da wayarta ta kira Mainah Abdu bugu daya ya daga tace “Allah ya taimakeka wata matace takeson shigowa wai ita likitan Gimbiya ce" ajiyar numfashi yayi yace “ki barta ta shigo" komawa parlourn yayi ya tsaya Dr Hasina ta shigo yayi mata jagora har dakin da Samha take kwance yace “yar nan taki ta cika raki dayawa dubata sosai Allah yasa bata qara farkewa ba don na lura gautsine da ita ba wuya ta yage" ajiyar zuciya Dr Hasina tayi ta matsa gurin Samha tace “sannu Aysha" kallonta kawai tayi ta sake fashewa da kuka ficewa yayi saboda kukan ya fara bata masa rai daqyar Dr Hasina ta lallaba Samha ta bude qafarta ta dubata tayi ajiyar zuciya tace “baki qaruba amma kin gogu wannan yaron ya cika rawar kai"



 


Fita tayi tace “bari naje kitchen dinku nagani ko zaa samu wani abu da zakici kisha magani ki samu isasshen bacci" fita tayi ta nufi kitchen tayi saa kuwa ta samu nono kindirmo me sanyi don har ya fara qanqara ta dauka ta kunna gas din tasa a wani dan qaramin tukunya tayi hitting nashi sannan ta dauki sugar yanka biyu tasa mata ta juye a cup ta fito ta koma ta dagota ta rinqa bata tanasha tana hawaye tana share mata tace “kiyi hqr da haka zaki saba akwai wahala dama kafin ka saba amma dakin saba shikenan" bayan tasha dafaffen nonon ta bata wasu magunguna tasha daidai lkcn daya shigo dakin cikin shirinsa na sarakin gaske ya matsa kusa da ita ya sanya hanunsa ya dagota yace “ficewa zamuyi daga gdannan idan ba haka ba to yau bamu isa mu huta ba kina buqatar hutu sosai" miqewa Dr Hasina tayi tace “hakan yana dakyau amma a taimaka a barta ta huta din ga magungunan tanan Aysha batason magani saika takura Mata" 




 

Tana gama mgnr ta fice daga dakin ya kulle dakin ya dawo yace “yanzu ya zamuyi ne nifa wlh bazan iya zaman gdannan ba" kawar da kanta tayi ya haura gadon ya dora kansa a qirjinta yana kallonta yace “idan nace inason haqqina sai ayimin kuka nikuma qani kamar ayu akanki" kawar dakai tayi ya lura idan ba abin mgnr yayi ba bazata kulashi ba saboda haka ya fara tura hanunsa cikin rigarta tayi saurin riqeshi ya zuba mata qananun lumsassun idanunsa tayi saurin kawar da nata murmushi yayi yaci gaba da tura hanunsa harya kamo qasan nononta ya matsashi sosai a qoqarinsa na ganin ya hadeshi a hanunsa tayi yar siririyar qara ya sauke ajiyar zuciya tare da fito dashi yasa bakinsa ya cafka da sauri ta riqe kansa tayi raurau da ido zatayi kuka ya qara damqar dukiyar qirjin nata yaci gaba da wasansa dasu yana luguiguicesu yanasha ya kama wannan ya saki ya kama wannan ya samu yanda yakeso bakin Samha ya mutu ga babu qafa balle ta gudu sunfi awa biyu a wannan yanayin kafin ya fara qoqarin cire mata kayanta ta sake fashewa da kuka tace “Allah bazan iyaba Abdullah ciwo gurin don girman Allah kayi hqr" yanajinta ya shareta ya cire mata rigar ya bude gurin yana kallo yasa yatsansa ya dangwalo gurin yayi ajiyar zuciya ya saita penis dinsa ya fara zungura mata tana kuka tana komai shikuma yana nishi yana ihun dadi har ya samu ya shiga ya fara caccakawa yana shidewa saida yayi mata cin karuwa sannan ya qyaleta ya hada mata hawaye yawu da majina a fuskarta yana zare mood dinsa yaji taja wata ajiyar zuciya ya dubeta da sauri yaga yanda idonta ya kakkafe yayi saurin jijjigata yace.






 “Ya salam badai suma kikayi ba" bathroom ya shiga ya hada mata ruwa yayi mata wanka ya gasata amma bata farfado ba ba qaramin tashi hankalinsa yayi ba gabansa na faduwa ya fito da ita zai kwantar da ita yaga yanda shima wannan bedsheet din ya baci da jini da sparm gefe ya kwantar da ita ya rinqa danna mata qirjinta ganin taqi farfadowa ne yasashi daukar wayarsa cikin tashin hankali ya kira wayar Fulani Amina tana dagawa yace “Fulani My Aysha ta mutu na kasheta wlh..." Katseshi tayi da cewa “me...me kayi mata Mainah Abdu?" Cikin rawar murya yace “wai...wai daga nayi wasa da ita shikenan fah..." Miqewa tayi da wayar a kunnenta ta nufo  bangaren nasu tace “zakaci ubanka Idan nazo naga akasin haka dama ance tun safe ka rufeta a daki kaqi budewa...."




Abinda da Fulani Amina ta gani ya tashi hankalinta tace “kai kam kwai maqetacin yaro kasan yarinyar nan kasan barnar da kayi mata kaida kanka ka fadamin saida akayi mata dinki amma kake gwada mata hauka diba kaga wannan zanin gadon ma yanda ka mayar dashi  Abdu to wlh bazai yuwu ka kashe yarnan ba bangarena zata koma idan ta warke na dawo maka da ita" shidai baiyi mgn ba daquwa ta watsa masa tace “ka kira Dr Mujahid yazo ya dubata" sai yanzu ya motsa ya dauki wayar Samha yace “aa Fulani ko bananan kada a kiramin wani qato ya dubamin matata ga Amaryar Dad nan itace ta karbeta lkcn da abin ya faru bari na kirata tazo ta  dubata" kiran wayar Dr Hasina tayi yace “Dr kizo akwai matsala"





Bata bata lkc ba ta iso tana zuwa ta fara dubata tace “oh my gud garin yaya dazunnan na fada maka tana buqatar hutu yanzu gashi ka qara jimata ciwo haba don Allah meyasa maza da yawanku bakwa iya control din kanku a wannan harkar idan mace ba sabawa tayi ba wahala takeci yanzu gashi abinda rashin hqrnka ya jawo" tana dubata tana mita duk zafin ran Abdu wannan karon qus yayi don yasan yayi aika²  yanaji Dr Hasina tana cewa tafiya zatayi da Samha bangarenta ta kula da ita bazata barta ya kasheta ba shidai bai iya cewa komai ba saida yaji ta daga waya zata Kira Dad yayi saurin riqewa yace “don girman Allah ki rufamin asiri wlh idan Mai martaba yaji saiya kusa tsireni bakiga irin gargadin da yayimin akanta jiya ba na roqeki babarmu wlh ko anan kika barta bazan qara yimata komai ba keni na yarda ma ke ki dawo nan ni zanbar gdan Idan ta warke na dawo"




Daqyar ya shawo kan Hajiya Hasina da Fulani sukabar masa ita bayan tayi treatment dinta ta dawo normal ta samu bacci, ranar duk hidimar bikin al'adar da akeyi baayi da Samha da Abdu ba saboda doka Dr Hasina tasa masa na cewa ya zauna yayi gadinta ko guda karya tabata hakanan ya zauna yana kallonta tanata baccinta sai hudu na yamma ta farka lkcn ya fita sai Dr Hasina da fulani Amina a gurinta suka taimaka mata ta tashi ta shiga bathroom tayi wanka da taimakon Dr Hasina ta fito dakanta ta shiryata sannan ta zubo mata abinci ta rinqa bata faten dankalin turawa da shaye sai gasasshen naman yan shila tanaci kamar magani sunata zuba mata sannu tanacin abincin Dad da Mai martaba suka shigo dubata itadai bata iya dagakai ta hada ido dasu ba saboda kunya tasan yanzu duk sunsan aika²r da Mainah Abdu yayi mata.





Basu dadeba suka fita Mamy da fulani Hadiza suka shigo wani mugun kallo sukebin kowa dashi har suka isa kusa da inda Samha take kwance kanta a saman cinyar Dr Hasina zama Mamy tayi tace “ina gdan nan bazaa iya fadamin matsalarki ba Aisha saboda kin zubarmin da qima da mutuncina a idon duniya kin yarda kin auri yaron dabai daukeni a bakin komai ba Samha kin bani mamaki kin zubarmin da darajata ta uwa amma duk da haka bazan taba yarda wata bare ta kwacemin matsayina a gurinki ba zan baki kulawa kuma bazan taba barin qudurina akan wannan tsinannen auren ba Samha nayi tur da Allah wadarai da aurannan kuma bazan daina ba bazan taba farin ciki da zamanki matar Abdu ba".......










 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/15, 8:18 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





*29*





Lumshe ido Samha tayi tanajin ciwo biyu luguden tsoron zamanta da Abdul da kuma na kalaman Mamy batason abinda Mamy takeyi a gurinta gani takeyi kamar zubar da mutuncinta ne miqewa Dr Hasina tayi ta zame kan Samha daga cinyarta tace “ki kula da kanki sosai kinji yata zanzo na dubaki da dare" tana juyawa ta fita Mamy ta saki wani uban tsaki tace “banza a banza wai nasara yaga zagin sarki wai ita mata har wani rawar kafa takeyi" dariya sukayi ita da Fulani Hadiza harda tafawa sannan Mamy ta zauna a gefen gadon ta damqi kunnen Samha tace “kasheki zanyi dan ubanki akan dan iskan mijinnan naki gashinan keme gindin bawa miji kin bashi zai lalataki to wlh tun wuri ma ki tsuke abinki tsaf zan daga miki nono akan yaron nan shegiya ballagaza kawai..." 




Bude qofa Abdul yayi ya shigo yana ganinsu ya daure fuska ya nufi inda Samha ke kwance ya riqo hanunta yace “meye yasaki kuka?" Rintse idonta tayi yayi murmushi yasan matsalarta bata wucce “wadannan matan ba miqewa Mamy tayi tace “ki kula da kanki sosai don Allah goben zan shigo naga jikin naki" juyawa sukayi suka fice suka bisu da kallo murmushi yayi yace “uhm da wani abu yanzu inane yake miki ciwo?" Kawar da kanta tayi yayi murmushi yace “ina mamakin inayi miki mgn kike wani sharewa nine fah Abdul dinki Samha ko kin manta ne wlh ke kinsani inasonki ki fahimceni abinda ya faru a baya ya goge a mind dinki mu fuskanci sabuwar rayuwarmu muyi mata ginin da maqiyanmu bazasu taba samun nasarar ture manashi ba" yana fadin haka ya kamota yace “tashi muje master bedroom kiyi sallah kici abinci ki kwanta" yana mgnr yana dagota ta rirriqeshi ya dago yace Mata “sannu zaki dainajin zafin a hankali ban zaci haka zata faru ba da ban qara yiba" 





Ganin yanda take tafiyar daqyar ne yasashi dagata ya direta a bathroom din tayi alwalar magrib ta fito ta tayar da sallah a zaune tayita shikuma ya fita saida yayi Isha sannan ya shigo gdan ya nufi dinning yaga an jera abinci kala biyu kiran masu hidima a part din yayi ya tambayesu daga ina abincin sukace daya daga gurin fulani Amina daya daga gurin amayar gidado. Murmushi yayi ya zuba musu abincin ya nufi cikin dakin tana zaune a inda ya barta tana lazumi tare da roqon Allah ya sanyaya mata zuciyarta kuma ya yayyafawa wutar rikicin aurenta ruwa.






Zama yayi a gabanta ya dago kanta ya fara bata abincin batason cin me nauyi saboda qirjinta da yake mata ciwo shikam abincinsa yaci sosai yana zuba mata surutu batako kulashi ba ta miqe daqyar ta shiga bathroom tayi brush ta dawo ta cire hijjab din jikinta ta dauki rigar baccinta tasa ta haye gadon taja blanket ta kwanta duk abinda take yana binta da kallo shima miqewa yayi ya shiga yayi wanka ya fito yayi shirin baccinsa ya hawo gadon ya kwanta tare da janyota ta janye ajiyar numfashi yayi ya sake hadata da jikinsa tare dayi musu addu'a bacci ya daukesu.




*****




Saida aka kwana uku ana bikin al'ada a gdan sarautar inda aketa yanka raguna da shanu ana tsire raquma ana sadaka da naman a cikin kwanaki ukun nan taga rashin kunya gurin Mainah Abdu kullum yana nanuqe da ita yana shafarta da tsotseta amma tsoron halin da yaganta a ciki ya hanashi shigarta tun tana masa kuka harma ta hqr tayi masa luf tsakaninsu babu wata hira saboda duk yanda yake tunanin zata sake masa jiki taqi kullum fuskarta a daure shi wani lkcn har tsoron yimata mgn yake saboda yanda take tsare masa gda a cikin kwanaki ukun shima yayi musu duk abinda ya kamata saboda tafiyar da yakeson zasuyi zuwa England.





Kamar Wanda akayiwa dole ya zauna a cikin gdan sarautar ranar da akayi kwanaki bakwai ranar ya tusa Fulani Amina da daru shifa barin gdan zaiyi saboda kawai bai yarda da gdan ba dole ta qyaleshi amma tayi masa qwaqqaran kashedi akan yabi Aysha a hankali harta saba dashi.

Itakuwa Mamy da taji lbrn tafiyar da zaiyi da ita hankalinta yayi mugun tashi a guje ta nufi bangaren fulani Hadiza ta sanar da ita abinda yake faruwa dafata tayi tace “ki qyalesu suje kada ki sake kinuna damuwarki kije ma kiyi mata nasiha da Addu'a ki kama hanunta kisata a mota su tafi shima ki rage nuna masa wallenki zamu biyo musu ta qasan gda zai gane bashi da wayo Lubabatu nice fah Hadiza wlh duk wanda ya shiga gonata kikaga banga bayansa ba shi yaga dama haihuwa ce burin duk wani me aure to shikam Mainah Abdu bazaiyita da Samha ba”






Fita Mamy tayi ta nufi bangaren su Samha lkcn suna parlour shigowarsa kenan yana sanya mata mayafinta tayi sallama ta shigo yanda ta tarar dasu ya janyota jikinsa yana lalubar bakinta tana janyewa abun ba qaramin ciwo yayiwa Mamy ba jitayi kamar take ta rufesu da duka amma saita share tace “ashe yau zaku koma gdanku amma ko sallama babu" Samha ce ta matsa jikinta tace “am...dama yanzu nake cewa zanje nayi muku sallama..." Tararta tayi da cewa “tafi can yar dadi miji to inason ganinki idan kinga dama" daga kai tayi ta kalleshi shima itan yake kallo tare da daga Mata kai alamar taje juyawa yayi yace “ina gaisuwa surukata ayi hqr kwana 2 nayi busy banzo na kwashi gaisuwa ba".......


 



 _Kuyimin afuwar yanayin typing dina abubuwan ne sai a hankali kawai🙈🙈_ 






 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/16, 9:45 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *30*







Kallonsa tayi ta kawar dakai yayi murmushi ya fice kama hanunta tayi tace “sau nawa yaron nan ya kusanceki?" Da sauri ta dago kai ta kalli Mamy hade girar sama data qasa tayi tace “tambayarki nake kinyimin shiru kin wani tsareni da ido kamar saarki" wasa tayi da idanunta tace “sau biyu ne" ajiyar zuciya tayi ta dauko wani kwalin magani guda uku tace “ungo wannan maganin zai taimaka miki sosai ki rinqa shanshi kafin ko bayan ya kusanceki yanada kyau sosai kuma zai taimaka miki sosai wajen juriya" tana fadin haka ta juya tace “jeki yana jiranki bazan iya zama anan qauyen ba zan koma Abuja kafin na tafi zanzo na kawo miki wasu abubuwan idan har kika ragawa da namiji to tabbas nonon akuya kikasha banawa ba" 

 





Itadai Samha bata iya cewa komai ba ta zuba kwalayen maganin a jaka ta juya tabi qofar da taga yabi a mota ta hangeshi a zaune ta qarasa ya bude mata ta shiga ya dago ya kalleta kamar me nazarin wani abu sai kuma ya juya ya bawa motar wuta suka fita daga gdan sarautar suka nufi wata unguwa wani qaton gdane ya ginu sosai wani soja ya bude get din suka shiga get uku ne kowanne da megadinsa wata qofa ya bude musu suka shiga wani katafaren parlour ne da ya gaji da haduwa gefe a dinning nan da wata qofa da alamar kitchen ne a gurin da store sai wani matattakalar bene mara tsayi sosai da alamun anan dakunan baccin suke saboda qasa qofa daya tagani bayan ta kitchen tana qarewa parlourn kallo ya zagayo ta bayanta ya rungumota yana sakin ajiyar zuciya yace “naso ace anan mukayi first night dinmu My Aysha saboda da alamar zamuji dadinsa sosai” 





Dago tayi ta kalli bangaren da hoton iyayensu maza yake bata iya bambamce tsakanin Dad dinta da Mai martaba ba saboda kamar tasu ta baci idonta gane mata yake kamar mutum dayane numfashi ta sauke tace “My Abdul wannan duk Dad dinane?" Dariya yayi ya lakace mata hanci yace “shekararki ashirin da daya amma har yanzu qwalwarki bata wucce tawa ba lkcn ina dan shekara sha biyar a wannan lkcn idan naga mutanen nan biyu bana bambamce waye Hassan wato mahaifina waye Hussain wato mahaifinki a lkcn ansha turani kiran Mai martaba yayi baqi kafin ya zama Sarki amma saina kira Baffa Gidado My Aysha kamarsu daya kawai murya ce ta bambamtasu sai haske da mahaifinki Hussain yafi mahaifina da yake Hassan amma shima idan baki tare dasu su duka bazaki taba ganewa ba abinda yasa baki shiga cikin wannan cakwakiyar tunanin waye Dad dinki ba saboda duk ganin da kikeyiwa Mai martaba a rawani kike ganinsa ne zan baki lbrn ainihin abinda ya raba kan iyayenmu a baya da kuma dalilin da yasa Mamy ta tsaneni amma badon kema ki rinqajin abinda nakeji akanta ba saidon ki daina ganin laifina kiyi hqr da duk abinda zai faru tsakanina da mahaifiyarki ki riqeni a matsayin miji abin fahari nasan zaki tutiya da hakan amma ba yanzu ba sai munsamu privacy ni dake"





Zagayowa yayi gabanta ya janye hijjab din jikinta ya zuba mata ido yana lasar lips ya dora kansa a kafadarta yadan kwanta kadan yace “inason kasancewa da matata amma inajin tsoron kada nayi barna bari zuwa anjima zan fita na siyo mana wani cream mu rinqa usen dashi kafin ki saba hqr na ya qare My Aysha qasa tayi da kanta ya kamota ya hadata da jikinsa yace “lallausar fatarki zazzaqar muryarki da daddadan vulvar dinki bazasu taba barina na sake ba My Aysha na godewa Allah daya mallakamin ke wlh da tuni na susuce ace ranar dana gano kedin jinina ce shaqiqiya tace ke kuma kina cikin gdan sarautar na dawo daga England batare dana nemi izinin kowa ba nazo na sanar da Mai martaba cewa kece wacce nake nema kece wacce nayiwa fyade kuma kece masoyiyar gsky da kika soni tun bakisan wayeniba amma Mai martaba yace dani nariga na makara saura awa goma sha tara a daura miki aure da wani kuma babu fashi sai anyi wlh yanke jiki nayi na fadi  aka daukeni aka shigar dani part dina akaci gama da bani kulawa ban samu kaina ba sai ranar da aka daura aurena dake Mansoor ya shigo ya sanar dani an daura aurena dake"





Kama hanunta yayi suka hau saman ya bude dakinta suka shiga ya dagata cak ya dorata a gadon ya fara shafata yanabin kowacce gaba ta jikinta da kiss yana shinshinar qamshin jikinta kamar wani bunsuru lumshe idonta tayi ta dafe kansa tace “My Abdul" dagowa yayi ya kalleta yana nuna mata qirjinta ta lumshe idonta tare da sanya hanunta ta zuge zif din rigar da yake na gabane boobs dinta yabi da kallo jikinsa na rawa yana sauke numfashi yakai hanunsa ya tallafosu yana shafa qasansu a nutse ya dora hanunsa a saman nipples dinta yana murzawa cikin qwarewa ya kamo bakinta ya fara tsotsa yana lumshe ido sun dade yana tsotsar bakinta kafin ya dire a boobs dinta ya kama da bakinsa suka saki wani nishi lkc daya yana tsotsan nonon yana shafa mararta yana lumshe ido hanunsa daya akan daya nonon nata yana murzashi sosai yake narkar da zuciyar Samha da salonsa me rikita duk wata lafiyayyiyar mace tuni suka fice daga hayyacinsu itama ta zage ta rinqa taya masa suna ZIP din siket dinta ya zuge ya koma gefe tasan me yake nufi saboda a cikin satin da sukayi tare ta fahimceshi sarai bazai cire mata kaya ba saidai ya zuge zip ita ta qarasa idan kuma rigar bacci ce saidai taji ya rada mata yace “cire da kanki My Aysha" da farko tanaqi saita fahimci duk ranar da yace ta cire taqi to ranar sai taji a jikinta don Idan ya fara tsotserta harsai ruwan jikinta ya qare ta koma jin zafi amma bazai qyaletaba sai yaji ta fara kuka hakan yasa ta daina yimasa gardama.





Tana zare siket din ya nuna mata jikinsa tayi qasa da kanta cike da kunya yayi ajiyar numfashi cikin rawar murya yace “aikin kine wannan garama ki saba dashi ki ciremin komai na jikina" daqyar ta iya cire masa rigar har yanzu ta kasa sabawa da kallonsa a haka kunyarsa takeji sosai bashi da jiki sosai tsaka² ne amma nipples dinsa akwai tsoka dadin tsotsa ga gashi da suka cika jikinsa.

Balle bottle din wandon yayi ya miqe ya dagota ta ta zare masa wandon dagowa tayi da sauri sai kuma tayi qasa da kanta saboda batasan meyasa Allah ya dora mata mugun jin kunyar Abdul ba bata iya daga ido ta kalleshi awannan yanayi sunkuyowa yayi ya dagota ya hadata da qirjinsa yana goga mata gashin qirjinsa a jikita tsigar jikinta na qara tashi tace.





“Ahhh My Abdul kak...kabar...." Matseta yayi a jikinsa ya rinqa matsawa har ya hadata da dressing mirrow ya sunkuya ya zare pant din jikinta ya daga qafarta daya ya dora a saman drower mirror din saida taji zafi kafin ya gama bata damar tantance abinyi ya tsugunna ya bude qafarta sosai ya daga kansa ya sanya harshensa a gurin ya fara suck dinta yana tsotsarta da duk hikimarsa take ta fice daga hayyacinta ta saki qara tace “Ahhhh My ... My Abdul wayyohhhh..." Harshensa ya tura ciki sosai take ta saki qarar azaba saboda zafin da taji ya zagayeta qoqarin janyewa takeyi yasa hanunsa biyu ya riqe qugunta sosai yaci gaba da danna harshensa a gindinta yana juyashi tare da karkadashi jikinsa na rawa yana tsuke lips dinsa yana zuqo gurin tare da tsotse ruwan da yake digowa a gurin yana mata wani irin ci da harshensa jikinsa yana tsuma sosai yana wani irin nishi na fitar hayyaci ita kanta jikinta tsuma yake saboda yanayi biyu data tsinci kanta a ciki zafi da dadi yafi awa daya yana tsotse ruwan gabanta har saida yaji tayi release sannan ya zare harshensa daga vulvar dinta ya kwanta flat a carpet din dake gaban madubin jikinsa yana wata irin rawa saboda tsananin feeling din da yakeji kasa tsayawa tayi saboda idanunta dishi² suke gani ta durqushe ta kwanta a jikinsa cikin wata siririyar murya yake kiran sunanta yana fadin “My Aysha help me please...”





Yana mgnr yana qara rungumeta a sanyaye tace “me zanyi maka My Abdul?" Sake matseta yayi yace “ki cini don Allah wlh marata ciwo takeyi zan iya samun matsala idan banyi release ba My Aysha na takura da yawa...” dora bakinta tayi saman nasa ta tsotsa sosai sannan ta sanya hanunta ta fara shafa qirjinsa tanayi masa tafiyar tsutsa a faffadan qirjinsa ta janye bakinta daga bakinsa ta direshi a nipples dinsa ta fara taotsarsu da wani rudadden salo tare da sanya hanunta ta fara shafa qasan penis dinsa tana wasa da twins dinsa tana mulmulasu yana lumshe ido yanajin wani mugun dadi gangaro da hanunta tayi har saman jarumarsa ta fara shafata tana zagayeta da yatsunta tana wasa da ita sosai tana aunata a hanunta duk da mugun tsorontan da takeji hakan baisa ta tauyeshi ba saida tasan duk yanda tayi shima yaji dadi sosai yanda take tsotsar mood dinsa tana zagaye harshenta a samanta tana danna bular da harshenta ai baisan sanda ya saki wani ihu ba ya danna kanta sosai ya fara tsiyaya mata madararsa a bakinta tana qoqarin cirewa amma yaqi sakin kannata saboda fitina irin tasa har saida ya gama tsiyaya mata ita tsaf a bakinta sannan ya zare hanunsa cikin gashinta yana sakin wata qaqqarfar ajiyar zuciya ta zare bakinta da sauri ta nufi bathroom da gudu ta fara sheqa amai.





Kamar zata amayar da kayan cikinta daqyar ya miqe yana layi ya nufi bathroom din ya dagota lkcn ta gama aman ya zuba mata ido kafin yace “sannu bansan bazaki iya hadiyewa ba da bazanyi release a bakinki ba lumshe idonta tayi taja gemunsa yayi murmushi ya kunna hitter ya fara matso ruwan zafi saida ya zuba daidai buqatarsa sannan ya sirka dana sanyi ya dagata cak ya sata a ciki ya wanke gurin da tayi aman shima yazo ya shiga ruwan ya kwanta akanta yana shafa boobs dinta ta ture hanunsa tace “nidai Allah na gaji My Abdul" bude qananun lumsassun idanunsa yayi akanta yace “ni kuma ban gaji ba abani haqqina Allah duniyar aure da dadi take musamman ka shigeta da wanda kakeso My  Aysha inasonki dayawa zan iya hqr da kowa akanki kema kiyimin alqawarin hakan" lumshe idonta tayi kafin ta bude ya dora bakinsa a nononta ya fara cizawa a hankali yana mulmula kan a bakinsa saida ya danyi werming dinta sannan yace “idan kikayimin haka kin gamamin komai kuma shine soyayya ta qarshe da zaki nunamin My Aysha Ina hango matsala nan gaba"............








 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/16, 2:32 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *31*







Bude idonta tayi akansa kamar zatayi masa mgn sai kuma ta fasa ta debi ruwa ta zuba masa a kwantacciyar sumarsa ta fulanin asali ta shafa ruwan ta sake diba ta zuba masa ta matso luquit soap din ta sanya masa ta fara wankewa yayi ajiyar zuciya suka fara wankansu cike da nishadi suna gamawa ya dauketa kamar teddy ya fito ya direta a saman dressing chair din ya fara goge mata jikinta saida ya gama ya dauke wani cream ya shafa Mata a jikinta ya sake daukar powder ya shafa mata ya bude wadroop din kasancewar dama anan aka kawo mata kayanta ya dauko wasu riga da siket English wear yasa mata.





Shiryawa yayi shima cikin qananun kaya ya dauka mata hijjab yasa mata ya ruqo hanunta suka fita mota suka shiga yajasu suka fice daga gdan wani katafaren gurin cin abinci yakaisu yayi musu take away suka fita ya biya wani pharmacy yasai wani cream da Dr Hasina tace masa ya nema zasuke samun sauqin sex idan suna using dashi waishi Maycorttein sannan suka nufi wani shopping mall yayi musu siyayya sosai na abubuwan da zasu buqata kafin hutun sati shidan da aka bashi na aure ya qare ya dauketa subar qasar suna zuwa gdan ta zube a qaramin parlourn da aka qawatashi da shimfidun kilisai tana mayar da numfashi shima kwanciya yayi kusa da ita yace “kin gaji ko?" Kallonsa tayi tare da daga masa gira yayi murmushi a ransa yace “ai tukunna ma" amma a fili sai yace “ayyah sorry tashi muci abinci sai muyi sallar magrib mu kwanta ko?" Kallonsa kawai tayi ta kawar dakai tasan halinsa sarai indai taji yana kwantar da muryar nan to ya shirya hanata bacci saboda haka tace “ni cikina ciwo zaiyi da dare idan ka dameni..." 





Dariya ta bashi sosai wai cikinta ciwo zaiyi itama dariyar tayi ya miqe ya fita ya shiga kitchen saboda shidai yunwa yakeji ya dauko musu abinda yasan zasu buqata ya dawo ya hada musu abincin suka faraci shine yake bata a baki yana kallon yanda takecin abincin tana yatsina fuska yana murmushi komai na Aysha burgeshi yakeyi tun kafin su gama cin abincin ta miqe ta barshi a zaune ta haye saman ta fada bandaki tayi wanka ta sanya rigar baccinta tana shirin tayar da sallah ya shigo yace “aa karma ki tayar wlh ban yarda da wannan rinton ba" ya janye hijjab din yace “ki jirani nazo muyi tare" zama tayi tana jiransa ya fita ya shiga dakinsa ta dauko wayarta daketa Ring taga  number Dr Hasina da sauri ta daga tace “He...hello Aunty nayi laifi..." katseta tayi da cewa “ja'ira yarme da son miji wato saboda saurin kibishi harkika iya mantawa bakiyi sallama da babarki ba ko?" Murmushi tayi tace “wlh aunty Mamy ce ta cazamin kai yauwa Aunty dama inason tambayarki wai idan mutum ya hadiyi sparm zaiyi masa illah ko bazaiyi masa ba" dariya sosai Dr Hasina tayi tace “ooo Aysha kice har anzo gurin to ai shikenan babu abinda zaiyi miki wasu basa iya shansa saboda kaurinsa da qarninsa ko nace qamshinsa ba kowa yakewa dadi ba idan har zaki iya kisha zai gyara miki jiki sosai kuma zai qara qarfin soyayya tsakaninki da mijinki" dariya tayi tace “tab nikam bazan iyaba dazu ma saida nayi amai" kawar da zancen Dr Hasina tayi tace “ya jikinki kinajin zafin gurin har yanzu ko yayi sauqi?" Cikin kunya tace.





 “Nidai inaji dazu ma saida naji zafi sosai amma beyi jini ba ajiyar zuciya tayi tace “shima zaki daina idan kika saki jikinki na bawa mijinki sunan wani cream nace ya nema ku rinqa amfani dashi har zuwa lkcn da zaki saba..." katseta tayi da cewa “na shiga uku Aunty wai kina nufin cigaba zaayi da wannan abun me wahala aa nidai gsky kice masa ban warke ba" murmushi tayi tace “yaro yarone to yanzu saki zaiyi a gaba yayita kallonki Samha da lfyrsa da komai ai yamayi qoqari sosai na jinjina masa inda wanine ba dinki ba ko sake halittar gurin akayi wlh sai yayi amma har kwana takwas ya daga miki qafa kada ki bari hqrnsa ya qare ya sake yi miki aika² ki saki jikinki da mijinki halalinki ne Samha mijinki yana sonki bazaiyi abinda zai cutar dake ba kinji ki zama mai juriya sosai kinsan kufa jinin sarauta hakanan Allah yake halittarku da jarabarku a jininku" hadiye wani yawu tayi tace “dazu ma Mamy ta bani wani magani tace na rinqa sha before ko after" shigowarsa ce tasata cewa “zamuyi mgn anjima Aunty" Dr Hasina tace “Ok ki gaida Mainan kice ya kyauta daya daukemin ke ko sallama" karbe wayar yayi yace “saida nace tazo kuyi sallama amma taqi wai kunyarki takeji"

 




Murmushi tayi tace “wannan kuma tsarinka ne mainah adai bimin yata a hankali don Allah kada a wahalarmin da ita" “bakida matsala" ya fada yana ajiye wayar ya dubeta yace “babata ta bani damar nayi komai da yarta babu komai ita tanason jikoki" qasa tayi da kanta cike da tsoro hakanan sukayi sallar magrib sukayi azkar dinsu har zuwa lkcn isha sukayi sukayi shafa'i da wuturi basu tashi ba saida suka dauki qur'ani mai girma suka karanta abinda ya sawwaqa daga cikinsa sannan Samha ta tashi ta haye gadon har taja bargo zata rufa ya janye ya dagata cak yace “nifa bazaki mayar dani sakaran miji me bin matarsa dakinta ba dakina zakizo muje yau mu gwada qwanji me qarfi ya qwaci kansa" kallonsa tayi tayi raurau da ido daidai lkcn da ya sauketa a gadon yayi murmushi yace “banason rakinki me kashewa mutum gwiwa ki qyaleni na kwashi dafge yau nima na dorar da dadin gurinnan kinji" itadai batayi masa mgn ba ya kashe hasken dakin ya kunna lamp me blue din haske ya zare doguwar rigar jikinsa ya hauro gadon ya riqota jikinsa yana lalubar bakinta harya hadesu ya fara aika mata da saqwanninsa da dole sukasa ta sakar masa jiki saida ya bata hankalinta sosai yaga tazo iya wuya sannan ya dauki creai din ya shafa mata a gabanta yadan tura yatsansa har ciki ya shasshafa sosai ya sake bin dick dinsa ya shafa sannan yayi addu'a ya fara qoqarin shigarta ta lumshe idonta tanajin shigar burarsa a hankali duk da har yanzu tanajin zafi zafi kadan amma tasamu sauqi sosai saboda santsin cream din da danshin gindinta habawa tuni Mainah Abdu ya susuce ya rinqa zunduma mata ihu yana kiran “wayyohhh My Aysha wayyohhhh dadi matata ahhhhhhh dadi sosai dadi...." 




Yana sukuwa akanta yana ihu yana gurnani da wani irin kuka hadida nishi daya qara gigita duniyar Samha itadai ba dadi takeji ba saboda sabon guri be wasu ba amma tanajin dadi da dadin da mijin nata yakeji  tana tayashi tare da gantsoro masa gindinta yaci son ransa kayy wannan rana taga abu dole ne yace zasu shiga filin gwada qwanji itakam taga irin nasa qwanjin bayan cuyuwa har lasuwa tayi da tanduwa tsaf wai a hakama dan yana tunanin dinkin dake jikinta ne daqyar ta samu ya saurara mata.





Suka kwanta suna mayar da numfashi kamota jikinsa yayi yana cewa “wow! Dadi My Aysha wlh har yanzu jin zumarki nakeyi Allah na gde maka daka bani wannan zazzaqar gonar nayi shukata nayi ban ruwa son Raina" wanka sukayi sannan suka dawo suka kwanta baccinta me dadi cike da albarkar mijinta Samha tayi saida yaga tayi bacci sannan ya tashi a hankali ya bude dakin ya shiga dakinta jakar hanunta ya dauka ya bude saboda yaga sanda Mamy ta bata magungunan amma bai fahimci wanne iri bane ya debesu ya zuba mata power chocolate ta qara qarfin sha'awa wadda ya siyo dazu da sukaje pharmacy domin siyan Maycorttein cream.










 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/16, 7:11 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *32*





Murmushi yayi ya zuge jakar ya fara duba magungunan daya cire a jakar tata magungunan hana daukar ciki ne harda wanda Idan tasha ko cikin ya shiga zai watsoshi waje wani baqin ciki ya caki zuciyarsa amma daya tuna tsiyar daya shuka sai ya juya ya sauka qasa da sauri ya shiga kitchen ya bude wata drower dake can sama wadda yasan tsayin Samha bazai kaiba shima saida ya taka wani  stool sannan yakai ya dora maganin ya fito ya koma saman ya bude dakin tana baccinta cikin kwanciyar hankali ya kwanta a gefenta ya sake janyota jikinsa yana shafa bayanta har shima baccin ya daukesa fitinannen ana kiran asuba ya tashi bata tashiba har yaje yayi wanka ya dauro alwala ya dawo yasa kayansa har ya juya zan fita ya tasheta qin tashi tayi saida ya dagata cak ya direta a bathroom din yanajin mood dinsa na qoqarin miqewa yayi saurin fita yace “zanje masallaci a shiryamin break bana abinci ba na qasanki nakeso na faraci" 





Bata kulashi ba ta shiga tayi wankanta ta daura alwala ta fito daga ita sai towel ta bude qofa ta shiga dakinta tanajin qasanta yanayi mata wani ciwo²  haka ta shirya tasa kayanta tayi sallarta tana zaune tana azkar din safiya taji shigowarsa da yar waqarsa bai shigo dakin ba dakinsa ya shiga yaga batanan tsayawa yayi yana duba email dinsa da yaga saqonni rututu yawanci duk na tayashi murnar aurene zama yayi yana bada amsa.





Ita kuwa tana zaune kamar an tsikareta ta miqe tace “kayyy Mamy tacemin na rinqasha before ko after yanzun kuma ai an dade amma dai bari nasha zaimin amfani wataran" ta bude jakarta ta dauki kwali daya ta bude ta balli biyu kamar yanda Mamy tace mata ta watsa a bakinta da taji sunada zaqi ma batasa ruwa ba saida ta tsotsesu tsaf sannan ta matsa dispenser ta tsiyayo na zafi ta sirka dana sanyi kadan ta kafa kanta ta shanye ta koma ta haye gadon ta kwanta taja blanket tana cewa “bazanje ka qaramin gajiya ba donkai naga ba tausayi ka cikaba" tana kwanciya bacci ya dauketa bataji shigowarsa ba har yagama dube²nsa ya haura gadon ya kwanta ya janyota jikinsa yace “kin manta abinda na fada miki ko?" Miqa tayi ta gantsoro masa qirjinta yayi saurin cafkewa yace “zansha amma ke me kikasha?" Yatsina fuska tayi tace “babu komai nidai kawai kasha qaiqayi sukeyimin" kallonta yayi sosai yayi murmushin mugunta ya miqe fita yayi da sauri tarkonsa ya kama kurciya ya shiga kitchen ya dauki nono kindirmo ya zuba a wani dan cup ya jorner a sucket ya jefa sugar Dr Hasina ce tabashi wannan satar amsar washegarin ranar da aka kawo Samha da tazo dubata yaga ta dafa mata nono da suger ya juye a cup biyu ya nufi saman ya tarar da ita a zaune sai mammatse qafafu takeyi bai nuna alamun yama lura ba ya zauna a kusa da ita tayi maza ta shige jikinsa tana kiran.






 “Wayyohhh My Abdul ka taimakeni wani irin abu nakeji Allah ka taimaka min don Allah..." Rufe mata baki yayi da cup din ya danna kanta sosai kusan dura yayi mata da zafinsa da komai amma bai dauke cup dinba saida yaga ta shanye tsaf sannan yayi murmushi ya ajiye ya yagi tissue ya goge mata bakinta shima ya dauki tasa ya kafa kansa ya shanye cikin kwanciyar hankali ya miqe zai fita tayi saurin riqoshi jikinta yana rawa saboda qara mata abu me zafin da yayi kamar ya qara kunnata ne qamqameshi tayi ta fashe da kuka tace “na shiga ukuna My Abdul don Allah ka taimakeni kayi ko kadanne wlh vulvar na kamar zai fito wani zut² yakeyimin" bata damu da yanda ya daure fuska ba tayi saurin cafkar penis dinsa tare da durqushe ta daga rigar dake jikinsa dake qwararren dan duniya ne ko boxes besa ba aikuwa ta fara mulmula ta tana wani irin  girgiza tace “ashema ta miqe itama tanaso kake neman wahalar dani..." bata iya qarasa fadar abinda zatace ba ta cafki burar da bakinta yayi wani  irin ihu yace.





 “Ahhhh  Aysha zaki tsinketa" lumshe idonta tayi taci gaba da tsotsar ta tana yawo da hanunta a cinyarsa yanda yaga jikinsa tana luguiguice masa aniyarsa yasashi janyewa a hankali ya zube a gurin kafin yayi mata umarni ma tuni ta cire rigarta ya kama nononta yasa a bakinsa ya fara tsotsarsa kamar tsamiya yanayi yana shafo gindinta da yaketa tsiyaya yana jangwalata yana qara kunnata duk ta susuce masa sai qara narke masa takeyi.





Saida ya bata hankalinta sosai sannan ya dauki cream din ya shafa mata ya fara sanya burarsa a ciki yana wasa da ita cikin rawar murya yace “me...me kikeso nayi miki" da sauri ta dannashi da qarfi ba ita ba harshi saida yayi ihu saboda tsukewar da tayi damma da taimakon cream din saida ya gama daidaita zaman mood dinsa cikin vulvo dinta kafin ya fara cakawa ma ta fara bangaro masa gindin tana cewa “kayi...kayi kayi mana My Abdul" daqyar ya cire tsoron ya fara motsawa a hankali saboda tsukewar da yaji gurin yayi dadin da yake fuzgarsa ne yasashi zagewa ya rinqa caccakarta sosai daga ita harshi suna ihu suna rirriqe juna saboda dadi itadai Samha magani ne ke kwasarta shi kuwa asalin dadinta ne ya mantar dashi komai ya rinqa caccakarta kamar ba gobe yana kurdawa da sangartacciyar  burarsa lungu da saqo na gindinta yana zakudarta son ransa.🤣🤣





Uhm gumu fah tayi gumu Hajiya Samha magani ya fara sakinta ta fara dawowa daidai zafi ya mamaye gurbin zaqi da gardi da gishirin da takeji yana bata a gindinta ta riqeshi da sauri ta saki kuka tace “Abdu...kak...zafi wayyohhhh Abdullah zaka kasheni ciwo can can ciki ciwo wayyoh Mamy na Dad....." Bata iya qarasawa ba saboda wata azaba da taji ta saki qara me qarfi take ta fice daga hayyacinta hakanne yasashi dawowa nasa hayyacin ya fara zare dick dinsa a hankali harya fita gaba daya kawai sai yaga jini a saman burarsa yace “ya salam dubata ya shigayi sosai yayi ajiyar zuciya ya kwanta yana duba agogo takwas da arba'in da takwas bai tabata ba saima miqewa da yayi ya dauki wayarsa ya dauki tata don ko number Mamy bashida ita ya dauka a wayarta ya kira bugu daya biyu ana uku ta daga ya marairaice murya yace “Surukata Allah ya taimakeki muna gdy sosai bantaba jin dadin sex da My Aysha kamar jiya da yau ba saboda taimakon magungunan qarin ni'imar da kika bamu ashe haka kikesona surukata..." 





Tsawa ta daka masa tace “kai banason mgnr banza meye ya faru cikin ya zube ne?" Murmushi yayi yace “bansani ba amma tana buqatar taimakonki ke ya kamata ki tsaya a kanta a yanayin da take ciki...." Kit ta kashe wayar ta fito da gudu daga ita sai rigar bacci ta nufi bangaren fulani Hadiza tana shiga ta janyota tace “zo.. zo muje yaron cen ya fara zuwa hanu naji ya fara susucewa aini dama nasan farar haihuwa nayi  dan iskan cikin daya liqa mata yabi ruwa inajin shine yasa takeshan wahala yanzu ya kirani ya fadamin" 





Tana surutun fulani Hadiza tasa mata hijjab suka fito driven Mamy ne ya tuqasu har zuwa gdan suna zuwa shi kuma motarsa tana fita ya zuge glass ya daga musu hanu binsa Mamy tayi da kallo tace “da sannu zaka gane kuranka" a qaramin parlour suka tarar da ita a kishingide taci uwar kwalliyarta da atamfa dinkin doguwar riga ta nada dankwalinta turus sukayi suka tsaya ta yunqura ta miqe daqyar da tsamin jikinta tace “Ma... Mamy meye ya kawoki gdanmu da safennan lfy kuwa?" Shaqota tayi tace “dan kutumar ubanki dake da jahilin daqiqin mijin naki ni abokiyar wasanku ce" daqyar ya bambareta daga hanunta yace “haba surukata me yayi zafi haka na dauka sallama kikazo yimana zaki koma birnin tarayya ashe illatani kikazo kiyi me yayi zafi haka yarki yar albarka me biyayya wlh surukata naji dadin daren jiya mun rayashi da My Aysha sannan yau da safe muka qara bakiga yanda take tafiya ba har yanzu bata sababa ai kinsan sai a hankali kudi ya zaro a aljihunsa da baisan adadinsu ba ya kama hanun fulani Hadiza yasa Mata yace “ inajin kunyar surukata don Allah ke ki nemo mana irin maganin nan data bawa  My Aysha jiya naga kamar daga bangarenki ta fito dasu"





Yana fadin haka Mamy ta zube jabar a qasa tana binsa da kallon mamaki duk yanda take tunanin Mainah Abdu ya wucce nan wato duk abinda ta fadawa yar tata yaji ko kuma sallamammiyar ta fada masa" murmushi yayi ya kalli Samha da taketa sharar hawaye yayi saurin zuwa gabanta yace “oh gud My Aysha don Allah kada kiyimin asarar hawayen nan naki dazu kinyi na dadi zumata ta ratsaki yanzu kuma kiyi wani kukan shidin na meyene ai gdy ya kamata kiyiwa Mamy yau tasaki kinsan dadin sex da mijinki ko" rintse idonta tayi yasa harshensa ya fara lashe hawayen yajata ya zaunar da ita a dinning ya dauki abincin da yayi musu order yakai wasu gaban Mamy yace “surukata karkice munyi miki rowa ga breakfast nan tunda Allah yayi da rabonki kin kawo mana ziyarar asuba kema ki karya fulani kema Bismillah matata bata fara girki ba yanzu dawainiyar sabawa dani takeyi tukunna Idan ta goge a gado to kowacce harka zata zama me sauqi Idanma da rabo na bata Baby kunga saita huta gaba daya saita haihu ta fara girki"





Watsi Mamy tayi da abincin ta miqe tace  “kaine matsiyaci Abdullahi wlh nafi qarfin cin abinci a gdanka kuma zaka gane ni Lubabatu ba abokiyar wasanku bace sakarai kawai shashasha" tana fadin haka ta juya ta fice fuuu kamar kububuwa wannan lamari yana daure mata kai to waye ya gayawa Mamy batada lfy meye dalilin zuwanta da safennan? Bata samu damar bawa kanta amsa ba yazo ya zauna a kusa da ita ya dago kanta da har yanzu idonta yake zubar da hawaye tace “zuciyata ta kasa hutawa da tunanin rainin dake tsakaninka da mahaifiyata Abdul Mamy itace uwar data tsuguna ta kawoni duniya koda ace bata haifeni ba riqeni tayi tafi gaban wannan kalaman ya rinqa gilmawa tsakanin ku Abdul nasani guga da yawa bata tsira dan qashin kanta saidai taci arziqin igiya meyasa kana iqirarin kana sona amma babu ragayya kota kwabo tsakaninka da mahaifiyata haba haba Abdul tayaya zakayi tunanin zakaji dadin zama dani a haka....." Tana mgnr ne cikin kuka duk sai yaji tausayinta ya kamashi lallai batasan wacece Mamy ba da bata fada masa wannan kalaman akanta ba........






 







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/17, 10:18 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *33*






Ajiyar zuciya yayi yace “kiyi hqr My Aysha a hankali zaki fahimceni" bai sake mgn ba ya fara break dinsa yanaci yana kallonta bataci na kirki ba ta miqe ta shige dakinta ta kwanta saboda jikinta ciwo yakeyi sosai ga zuciyarta da take zafi lamarin Abdul yana bata mamaki kafiyarsa tayi yawa.

Shikuwa yana tashi ya gyara musu parlourn ya hau saman dakinsa ya shiga ya dauko key din motarsa ya shiga dakinta yace “zanje cikin gda na dawo ki kula da kanki kinji" batayi masa mgn ba yayi murmushi ya juya ya fice daga gdan anan kwance ta yini tanata bacci har lkcn azahar sannan ta tashi tayi wanka tayi sallah ta sauko qasan domin shiga kitchen amma sai taga an jera kayan abinci a dinning din hakanan ta zauna taci kadan ta koma parlour ta kunna kayan kallo.





Wajen qarfe uku taji tsayawar motarsa tananan zaune ya shigo hanunsa dauke da wasu ledoji guda biyu ya qaraso ya ajiye a gabanta ya zauna ta zuba masa ido batare da tace komai ba yayi murmushi tare da matsawa ya janyota jikinsa yace “wannan kallo haka kamar na canza miki nine fah My Abdul dinki" qasa tayi da kanta tace “barka da dawowa" dago fuskarta yayi yace “barka da gda matata ya kk ya kadaici fulani ce ta tsayar dani waisai na tsaya na taho miki da wasu kaya da cewa tayi ma saina taho da abinci shine nace mata munada kuku nasan yanzu ya kawo miki abinci"





Ajiyar zuciya tayi batayi aune ba ya dagata cak yayi sama da ita tana zullewa yana dariya yace “wanka zamuje ki tayani" direta yayi a gadon yana dariya ta tsuke fuska tace “nikam dai bazan iyaba" juyowa yayi da sauri yace “bazaki iyaba ko amma ai zaki iya dayan" kafin tayi mgn ya qarasa cire kayansa ya haura gadon tace “wai... wayyoh Allah na gaji My Abdul kayimin hqr ka qyaleni" noqe kafada yayi ya dagota ya hade bakinsu ya fara tura mata saqonsa da salonsa har yayi nasarar zare mata kayanta ya rinqa shafa nononta yana jansa a hankali yana cafkarsa yana luguiguitashi daqyar ta qwace bakinta saboda numfashinta da yake fita daqyar kafin tayi wani yunqurin ya dora bakinsa saman boobs dinta ya wani lumshe ido yana tsotsarshi kamar wani yaron goye ya tallafo wanda yakesha sosai yana wasa da dayan rintse idonta tayi saboda duk yanda take tunanin fitinar Abdul ya wucce nan kan nononta zafi yakeyi sosai saboda jarabar matsa da tsotsan da yakesha tunda akayi aurensu boobs dinta baitaba hutawa ba indai yana gdan to yana bakinsa ko hanunsa.





Hanunsa taji ya dora a gabanta yana shafawa yana wani kanne qananun lumsassun idanunsa itadai tayi alqawarin bazata qara cemasa komai ba donta lura idan tace yayi hqr kamar zugashi takeyi, haka ya rinqa yawo da bakinsa har ya dire a gabanta ya sanya harshensa yana lasarta yana qwaqularta tare da caccakarta wasu hawaye suka zubo mata na zafi gurin ya gurzu sosai dazu da safe hakanan yayita tandewa har saida yayi me isarsa sannan ya zare wandonsa da rigarsa ya kama boobs dinta sosai yasa mood dinsa a tsakiya ya matse sosai bayan ya shafa mai a gurin ya rinqa kaiwa da komowa zafi sosai boobs dinta yakeyi ta sake sanya masa kuka tace “nidai ka bari My Abdul zafi breast dina sakin mata nononta yayi ya kama bananarsa sa ya kwanta gefenta ya dauki cream din ya shasshafa mata sosai jikinsa da hanunsa na rawa ya dagata yayi mata goho yace “ance wannan salon yafi kowanne dadi bari mu gwada muji" kafin tace wani abu ya sanya hanunsa ya riqe qugunta gam ya fara zurmuqa mata abarsa jikinta ya dauki bari saboda zafi amma bata isa tace aa ba haka ya rinqa caccakarta tana kukan wahala yana na dadi saida yaga ta gaji sosai sannan yayi release ya zamar da gwiwowinta ta kwanta rufda ciki yabita ya danneta yana sakin ajiyar zuciya sun dauki lkc a haka kafin ya samu ya janye jikinsa daga nata ya mirginota ita ta koma samansa yasa hanunsa ya sake kama nononta tanata sauke ajiyar zuciya.





Sun jima a haka kafin ya miqe a hankali ya shiga bathroom ya hada musu ruwan wanka ya fita ya dagota suka shiga tare sukayi wankan sannan suka fito suka shirya ya tallafo kanta yaga har yanzu hawaye take ya rungumeta a jikinsa yace “na bari bazan qara ba sai kin warware don Allah ki daina kukannan haka banaso" yana mgnr yana share mata hawayen shine yajasu sukayi sallar la'asar sannan ya kamata suka fice daga gdan sabonsa ne wannan duk bayan sallar la'asar indai yana gda zai fita shan iska sun jima suna zagayawa a cikin garin Katsina kafin su yada zango a wani gurin shaqatawa suka huta sannan suka tafi suna shiga gda ana kiran  sallar magrib dan haka yayi alwala ya fice masallaci ita kuma tayi tata alwalar tayi sallarta tayi azkar tana zaune har akayi Isha tayi ta miqe tana nade sallayar ya shigo ya karba ya nade ya kama hanunta yace “muje qasa yunwa nakeji" 


 


Fita sukayi suka sauka suka zauna a tsakiyar parlourn ya janyo kayan daya shigo dasu gasasshen naman ragone sai fura da ruwa da tarin lemuka hilatarta ya rinqayi har taci da yawa sannan tasha furar sosai tayi hamdala ta koma ta kwanta a jikinsa ya lakace mata kunci yace “kin cika son jiki My Aysha daga cin abinci sai kwanciya" murmushi kawai tayi sun dade a gurin suna kallo suna hira har dare ya fara nisa wajan 11:00pm sannan suka tafi suka kwanta kamar yanda yayi Mata alqawarin bazai sake nemanta ba saita warware hakan dole ya hqr donshi akwai sanin girman alqawari amma fah ta matsa saida ya luguiguiceta tsaf kafin ya hqr ya qyaleta sukayi bacci da asuba ma tanajinsa bayan ya dawo daga masallaci yana lalubeta tanajin ya balle rigarta ya dora bakinsa saman qirjinta yana tsotsa tayi luf kamar me bacci dole da yaga bata kulashi ba dole ya hqr yayi bacci kansa a qirjinta.




Haka kwanaki sukayita tafiya cikin  sati shidan da sukayi tare sunyi mugun shaquwa soyayya sosai suke gwadawa junansu babu wanda yake qosawa da halin dan uwansa kullum suna liqe da juna kamar glow gum  tun Samha na wahala da iya shegen mijin nata na jarabarsa harma ta saba da halinsa  haka take daurewa take biye masa saboda tasadai a ranta duk jarabarsa bazai taba kaiwa Abdulhameed ba na lbrn Gidan Uncle.




Shaquwar ma'auratan abar misali ce ga kowa sosai Mainah Abdu yake kulawa da matarsa yau talata ce ranar data kasance jajiberin tafiyarsu England saboda haka tun safe da suka tashi suke shirye²nsu a daddafe take aikin saboda wani ciwon kai da yake damunta ya lura da yanayinta tun safe yake tambayar ta mene yake damunta amma taqi fada masa saidai tace masa babu komai hakadai har suka gama suka shirya domin zuwa cikin gdan suyi musu sallama suna zuwa kai tsaye bangaren fulani Amina suka fara shiga qwarai taji dadin ganinsu dukkansu sunyi shar dasu musamman Samha da tayi wani haske tayi qiba sun jima suna hira sannan yace “tashi muje mu sauran bangarorin harta miqe ta juyo tace “don Allah fulani kisa a damamin kunun tsamiya kusan sati guda nake sha'awar shi ni kuma ban iya ba" 





Dariya sosai fulani tayi tace “bakida matsala Gimbiya nida kaina ma zan dama miki meye amfanina" itadai batace komai ba tayi dariya ta fice da saurinta tabi bayansa donshi ya jima da fita yana mitar tsirfarta tayi yawa sai yakaita anyi checking nata bangaren fulani Hadiza suka shiga suna shiga ta zubawa Samha ido tare da miqewa ta tarosu tana “lale lale ga gimbiyarmu yau ta kawo mana ziyara" murmushi tayi tayi qasa domin gaisheta tayi saurin dagota tace “kul banaso ki daukeni kamar Lubabatu mahaifiyarki nice fah aminiyar babarki" tana mgnr tana shafa cikinta tace “kay Masha Allah kinyi shar dake dana ya iya kiwo sosai koda yake dorawa yayi daga inda ya tsaya dama" shidai kallonta yakeyi qirrr ta cikin glass din idonsa gaba daya bai yarda da ita ba yana kallon sanda takai hanu zata shafa cikin Samha amma bata samu nasara ba wayarsa ya fitar ya fara danna wani abu kawai ya mayar da ita aljihunsa can fulani Hadiza ta saki Samha tace “ina zuwa" tana shiga daki Samha taga ya fito da wayar tasa ya zuba mata ido batasan me yake kallo ba amma taga yayi murmushi ya mayar da ita aljihunsa daidai lkcn da fulani Hadiza ta fito tace “kun kuwayi saa yanzu Hajiya Lubabatu ta dawo" miqewa yayi ya kamo hanunta yace “ok kya gaisheta" fita sukayi suka barta da sakakken baki bangaren Dad dinta suka shiga amma ga mamakinta memakon ya kaita bangaren Mamy sai taga ya nufi bangaren Dr Hasina suna shiga.






 Samha tayi wani tsalle ta rungumeta tace “nayi fushi Aunty tunda muka koma bakizo ba inata jiranki" murmushi tayi tace “bansan yaushe yata zata girma ba wai me Mainan yake baki kikeci ne wannan uwar qiba haka kinyi wani fresh dake" a kunyace tace “kayy aunty dariya sukayi dukkansu ya dubi Dr Hasina yace “ki dubamin ita sosai Dr" dariya tayi tace “bakada matsala Mainah" kama hanunta tayi suka shiga dakinta ta zaro wata yar kwalba ta bata tace “shiga kiyi fitsari ki kawomin" batayi musu ba taje tayi ta kawo mata tayi yan gwaje²nta ta dago tayi murmushi sai kuma tace “zako kwanta a wancen gadon" batayi mata gardama ba ta kwanta tayi mata duk abinda zatayi mata tace “sannu tashi muje ni zanyi albishir dinnan bake ba" 





Fita sukayi yana ganinsu ya miqe tayi dariya tace “murna shagali Mainah mun kusa daukan jika adadin kwanakinta a gdanka adadin kwanakin cikinta" wani uban ihu yayi yace “Alhmdllh Allah na gde maka" itadai Samha kamar ta nutse tsabar kunya haka shida Dr Hasina suka rinqa nannan da ita me zataci me takeso tambayar da suketa yima kenan tayi shiru tsabar kunya ko ido raqi dagawa su hada da Mainah Abdu miqewa yayi yace tashi mu tafi itama ta miqe Dr Hasina harda wani taimaka mata ta miqe saikace cikin tsufa yayi ya dubeta yace “anjima zakiga saqo Dr" gdy tayi masa suka fita tanata yimusu fatan alkhairi suna fitowa harabar gdan ta nufi sashin da zaikaita gurin Mamy yayi saurin riqeta tare da daure fuska yace dare yayi muje kisha kununki mu wucce gda” dagowa tayi ta kallesa tace “amma dai naje nayi sallama da mahaifiyata ko" sake tsuke fuska yayi yace “shine nake fada miki bazakije ba kwayi waya".............







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/17, 1:20 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *34*





Kallonsa takeyi cikin tsananin mamaki amma saita samu kanta dabin umarninsa ya riqe hanunta har suka isa gurin motarsa ya bude mata ta shiga shima ya shiga har ya tayar sai kuma ya tuna ya kashe ya fita ya shiga bangaren fulani Amina bai jima ba ya fito hanunsa dauke da wani kyakkyawan tea flast ya ajiye a gabansa ya shiga ya zuba mata ido ta hade kanta da gwiwa sai kuka takeyi me tsuma zuciya duk da yanda shassheqar kukanta yake cakar zuciyarsa amma bazaitaba sakacin rasa cikinsa ba haka yaja motar suka fita daga gdan sarautar har sukaje gda batace masa qala ba.

Suna isa gdan ta bude motar a fusace ta sanya key ta bude qofar parlourn ta shige ya bita da kallo har yanzu kuka takeyi shiga yayi ya mayar da qofar ya rufe saboda lkc yaja har anyi sallar Isha tea flast din ya haura saman da sauri.





A qasa ya tarar da ita saman center carpet din dake jikin gadon ta dora kanta a saman katifar gadon tana kukanta me ban tausayi cikin sanyi jiki ya matsa jikinta ya dago fuskarta ta kwace cikin kuka tace “ka qyaleni Mainah Abdu ka rabu dani banason kowacce kalma daga gareka me zaka fadamin me ka mayar dani kanason dole saika rabani da mahaifiyata akan me me tayi maka Abdu me mukayi maka da kakeson dole saika shiga tsakaninmu" toshe kunnensa yayi cikin tashin hankalin fassara da Aysha tayi masa a hankali ya matsa jikinta yace “bazan taba shiga tsakaninki da wacce kike kallo a matsayin mahaifiya a gareki ba kawai don son zuciya ki amince dani don Allah ki bani hadin kai zakiyi alfahari da hakan anan gaba kinsani Aysha inasonki bazan cutar dake ba” daga masa hanu tayi tace “ya isa haka Abdu ka ficemin daga daki amma na haqiqance kaiba mijin daya kamata na rayu dakai bane..." Cafkarta yayi da sauri yace “dawa zaki rayu idan baki rayu dani ba kada ki kuskura ki kawomin zancen wani banzan namiji a gdana wlh bana dukan mace amma tsaf zan dagargazaki wawuya kawai da batasan mesonta ba ke banda haukanki wannan har uwace da zaki nemi fadamin mgn akanta uwar da batason cigabanki uwar da take burin cutar dake dason ganin bayanki uwar da takeson hanaki haihuwa duk wani burinta da plan dinta akan yanda zata lalataki ta cutar dakene"






Dakatawa yayi yaja fasali sannan ya turata gadon yaci gaba da cewa “kawai saboda inason farin cikin abokan gaba sai na daukeki na kaiki gurinta ta lalatamin cikina dake jikinki to bari kiji banson Hajiya Lubabatu wadda take amsa sunan mahaifiyarki kuma bazan taba sonta ba saboda haka ki sani wasan yanzu muka fara kuma dole kiyimin biyayya domin nine mutum na farko daya zama wajibinki kiyiwa biyayya dagani sai mahaifinki wanda na tabbatar bazai taba barinki ki cutu ba kuma bazai taba cutar dake ba Aysha idan kikayiwa Dr Hasina biyayya ma bazanji komai ba saboda zuciyarta tanada tsarki kuma domin Allah take sonki amma bazan taba yarda ko lamuntar kiyiwa wannan matar biyayya ba wlh azeem Aysha Hajiya Lubabatu bata fara kuka ba indai akai nane" 






Yana fadin haka ya juya ya fice ya ja mata qofar da qarfi zubewa tayi a qasa ta dora hanunta a kanta tace “nashiga ukuna wayyohhhh niya Allah na me kake nufi danine Allah wannan wanne irin miji ka hadani dashi ne Allah meye tsakanin mahaifiyata da mijina..." Tana mgnr tana kuka me ratsa zucciya ta jima tana kuka me shiga jiki kafin tayi qarfin halin miqewa ta fada bathroom tayi wanka ta fito ta shimfida sallaya ta fara nafilfili tana roqon Allah ya kawo mata mafita cikin wannan rikitaccen al'amari nasu ita Mainah Abdu gaba dayansa tsoro yake bata ta lura da takunsa ko qaramin motsi mutum yayi saiya fassarashi gashi shi kansa bai yarda da kansa ba ko fita yayi idan ya dawo kafin ya shigo cikin gdan saiya zagaye ko Ina na harabar gdan kuma tasha tashi cikin dare taji bayanan idan ya shigo ya ganta sai taga ya waske koda kuwa zata tambayeshi ce Mata zaiyi cikin aikinsa ne ko yace tsaron lfyrki nakeyi.

Tana idar da sallar ta tashi tasa doguwar rigar baccinta ta fesa turare ta dauki ribbon ta daure gashinta tunawa tayi da kunun da surukar tata ta dama mata ta nufi qasan da sauri ta shiga kitchen ta dauki cup ta fito ta tsaya a dinning din ta bude flast din ta tsiyaya kunun ta lumshe idonta qamshinsa yanayi mata dadi harta dauka zatakai bakinta taji yace “karkisha" cak ta tsaya cike da tsananin mamaki ya tako ya zagayo ta bayanta ya sanya hanunsa ya karbi cup din ya ajiye a saman dinning din ya sanya wani dan qaramin abu me kama da rariya akai ya danna wasu numbers yakai minti biyu yana haska kunun sannan yayi murmushi ya dauka yakai bakinsa yasha itadai tana binsa da kallo saida yasha sosai sannan ya sake tsiyaya mata wani yakai mata bakinta ta dauke kanta tare da juyawa zatabar gurin yayi saurin riqota yace “dan tayin babyna yanaso saboda haka dole ki bashi abinda yakeso" bai jira cewarta ba ya dauki cup din ya janyota jikinsa ya matseta ya buda bakinta ya fara dura mata tana kuka tana komai haka tasha kunun saida ta shanye tsaf sannan ya saketa yayi murmushi ganin tayi taga² zata fadi ya tarota ya dagata cak ya nufi dakin qasan da ita  ya kwantar da ita a qatuwar katifar dake dakin six by six megida sauko mu gaisa yabita ya danne inda ita kuma takebin dakin da kallo duk tarkacen na'urori ne adakin tako ina sai wata qatuwar TV flasmah manna bakinsa yayi a kuncinta yace “baki taba shigowa dakinnan ba ko My Aysha bari kiga wani abu" wani remote ya dauka ya matsa cikin second talatin saiga hoto ya bayyana wayarsa ya dauka ya jorner da cable  ya ajiye ya dawo ya kwanta ta zubawa TV ido kawai sai taga hoton parlourn fulani Hadiza ya bayyana kafin tayi wani tunani saiga lkcn da ta rungumeta da lkcn da take qoqarin shafa cikinta qasan mararta stop yasa a guri ya kira sunanta tare da zooming din hoton yace me kika fahimta a hoton nan?"





 Shiru tayi batace komai ba saida ya qara maimata tambayar ta dago ta sauke dara² idanunta akansa ya mayar da kallonsa kan TV yace “ki kalli TV ki bani amsa" zubawa hoton ido tayi tace “bqn fahimci komai ba" ajiyar zuciya yayi ya saki videon yaci gaba da tafiya har zuwa lkcn da fulani Hadiza ta shiga dakinta abunda ya gigita tunanin Samha kawai saiga hoton dakin fulani Hadiza wai harda mgnr da takeyi tace “nayi qoqarin shafa mata maganin nan a qasan mararta amma nakasa saboda makirin yaronnan yana gurin wlh bakiga yanda ya kafeni da ido ba duk motsinta akan idonsa amma fa tabbas akwai shigar ciki a jikinta ki nutsu ki kama kanki ki tareta da salon dana tareta ki zuba mata maganin nan a lemo ta shanye mgn ta qare wlh ko batan wata bazata kumayi ba" gaban Samha yabada wani rasss ta tureshi daga jikinta da sauri tace “me hakan yake nufi? dawa take waya?? Menene ma'anar ko batan wata bazan kuma yiba" lumshe idonsa yayi ya janyota jikinsa yace “wannan shine dalilin da yasa na hanaki zuwa gurin Mamynki kiyi hqr a hankali zaki fahimceni My Aysha duk bangaren dana shiga baa sirri saboda inada Contact da ko Ina matsawar da wannan abar a gurin wato waya kuma da ita zaayi amfani"..........



 







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/17, 6:29 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *35*





Ajiyar zuciya ta sauke qwalwarta cunkushe da tunane tunane kallonsa ta sakeyi ganin ya kashe TV ya matso ya kwanta a jikinta yace “ina fatan wannan ya isheki dalilin da zaisa ki daina ganin laifina duk abinnan da nakeyi akan tsaron lfyrki ne wanda haqqine a kaina My Aysha na tsare lfyr wasu ma bare taki ki kula da kanki sosai kada kice zaki tambayeni ki bari lkcne zaisa na bankado qullin dake boye    kowa ya gani nidai kullum abinda nakeso daga gareki qarfafa gwiwa kinsan ni fiye da mahaifiyata My Aysha saboda ke matace ta hanyarki ne kawai zaa samo raunina dake kadai zaa hadakai a cutar dani yanzu a duk fadin duniya saboda a yanzu ba abokai ba matakin da nakekai wlh ko mahaifiya ce tabani abunda zanci ko ke kici saina cajeshi tsaf saboda abune me sauqi a cutar damu ta gurinta batare data saniba" 





Yana fadin haka ya shige jikinta yace “ina buqatarki sosai My Aysha jiya kinqi bani haka yauma da safe kince kin gaji dani ko?" Kallonsa tayi da sauri ya narkar da idonsa yace “yesss gashi har kin fara guduna sirrina nakine My Aysha ke kinsan a yanda nake mabuqacin nan ba qaramin qoqari nayi na kare miki kaina ba duk da kinfini qoqari saboda kin taka matakai da yawa da sukasa na kasa yarda dake kai! Kai!! Kai!!! Banason tuna baya" ya fada yana zura hanunsa cikin rigar baccinta yands yayi mgnr ne dole yasata dariya shima dariyar yayi tsakanin mace da miji sai Allah nandanan ta sake masa jiki suka fara wasanninsu na ma'aurata lallai ne da hausawa sukace kowanne dan'adam tara yake bai cika goma ba ta yarda saboda tasani mijinta jarumine tsayayye tako wanne bangare amma yanada rauni sosai ta wajen abinda ya shafeta ko kadan baya iya jure rashinta ko kadan ko yaushe yana manne da ita idan baya caccakarta to yana tsotse ta harta saba da jarabarsa kuma ta lura abin nasa zuwa zuwane wataran sai yayi sau daya ma ya kwanta yayi baccinsa amma wataran idan yan iskan na kansa sai yayi sau  hudu a dare idan ta nuna ta gaji kuwa to kamar turasa tayi harma durinta ya fara sabawa da sissikarsa.





Yauma hakance ta kasance tunda ya samu ta saki jiki dashi ya fara lalubeta yana tsotseta lungu da saqo yana qwaqularta saida yakaita qarshe sannan ya shigeta dadinta na fuzgarsa yana caccaketa a wannan rana ba qaramin jiki Samha tajiba cin kacha Mainah Abdu yayi Mata har kusan asuba yana abu daya sannan ya qyaleta sukayi bacci ana Kiran asuba ya tashi ya dauketa  cak suka shiga wanka suna fitowa yajasu sallah sukayi raka'atainul fajri sannan sukayi sallar asuba ya dauki qur'ani itama ya miqa Mata wani suka fara karatu saida sukayi sosai sannan ta koma ta kwanta wani irin bacci takeji bargo taja ta kwanta taji shima ya shigo ya sake janyota tasa kuka tace “nidai wlh na gaji My Abdul kayi hqr ka qyaleni" shareta yayi yaci gaba da tsotseta tana kukanta tana komai yasata tayi masa goho yaci iya cinsa ya qyaleta ya tashi ya fita ya hado mata tea ta tashi tasha ba qaramin tausayi tabashi ba haka suka kwanta sukayi bacci itadai har sha biyu tana baccin wahala saida ya gama shirya musu komai sannan yazo ya tasheta daqyar ya dagata suka shiga ya tayata tayi wanka suka fito ya tayata shiryawa ta shirya cikin wani brown din less me tsadar gaske shine yasa mata sarqa da dankunne da banguless tayi kyau sosai ya rungumeta yace.





 “Kinyi kyau kyakkyawar matata" murmushi tayi ya kuma cewa “Dad yace na hadaku zaku gaisa" yana fadin haka ya kirashi suka sake gaisawa ya bata tana karba yace “bake zan gaisar ba jikana nakeson jin lfyrsa tunda ke Mainah ya mantar dakeni ko kiran wayar ma na daina samu..." Dariya tayi tace “wayyohh Dad kayi hqr ba mantawa nayi dakai ba shine..." Saurin rufe mata baki yayi yace “Dad shine jikan naku bayason zumunci" dariya Dad yayi yace “kajimin ja'iran yara to naji kunyi ciki kunyi abin kirki amma fah zan kafa doka banason shan zaqi da shan abu me sanyi kada a illatamin jika" dariya sosai Mainah Abdu yayi yace “angama Dad" haka sukayita barkwancinsu daga qarshe sukayi sallama ya kamota yace “biyu jirginmu zai tashi yanzu daya saura minti takwas yakamata mu tafi  kafin lkc ya qure" sama suka haura suka dauka sauran abubuwan da zasu buqata suka sauko suka fita driver yajasu zuwa airport sai birnin London.




*****



 

Saukar asuba sukayiwa birnin Landon kai tsaye motar SS Ambassador (SSAOP) sune sukazo daukarsu nanta Samha ta zama yar kallo yanda taga turawan suna girmama mijin nata mazansu da matansu kowa sai zuwa yake yana kwasar gaisuwa mazan su rungumeshi matan kuma su daga masa hanu su rungume Samha  suna fada masa matarsa  kyakkyawa ce nandanan taga ya daure fuska ya janyota jikinsa musamman da yaga mazan turawan sunata kallonta haushine yasashi shigar da ita mota ya dawo suka qarasa gaisawa ya shiga driven yajasu Suma sauran motocin suka take musu baya saida suka biya office dinsu ya fita ya shiga baifi minti goma ba ya dawo motar ta nufi wata unguwa dasu wani qaton gdane da yake cike da manyan bishiyoyi kamar gdan gona suka shiga driven yayi parking ya fito ya bude musu suka fita suka shiga ya danna code din door din ta bude suka shiga kawai saita saki baki komai na fasalin parlourn irin nasu  ne na 9ja dagowa tayi ta kallesa ya kashe mata ido yace “komai na wannan gdan naki irin na gdanki ne na 9ja" ajiyar zuciya tayi tace “amma aikin me kakeyi anan My Abdul?" Murmushi yayi yace “meyasa kika tambayeni?"




Shiru tayi babu amsa yayi kissing dinta yace “tunda muka taho bakiyi bacci ba muje muyi wanka mu huta mayi komai daga baya" batayi mgn ba ya kamata suka hau sama ya bude musu qofa suka shiga sukayi wanka suka kwanta bai takura mataba saboda shima a gajiye yake saida sukayi bacci suka tashi sannan ya fita ya nemo musu abinda zasuci bai jima ba ya shigo ya tarar da ita a kwance ya dagota ya sauko da ita sukaci abincinsu bata wani jin dadinsa hakanan ta rinqa turawa shikam dake ya saba bai wani damu ba bayan sun gama ta koma ta kwanta shima ya dawo ya kwanta ranar yini sukayi suna baccin gajiya sai dare suka fita suka zaga garin London taga gari sosai sannan suka juyo suka dawo gda suna komawa gdan suka zube a kujerun parlourn.





Hakanan kwanaki sukayita turawa tafiya na miqawa har watanni cike da soyayya da tattalin juna watansu uku a garin London wanda yake tafiya daidai da watannin cikinta hudu da sati biyu a cikin lkcn ne kuma Samha ta rinqa fama da wani matsanancin ciwon ciki wanda tun abin yana iya boyuwa ita kadai har takai Mainah Abdu ya fara gane da matsala kuma abin baya tashi sai bayan Isha zuwa wayewar gari lamarin daya dagula lissafin ma'auratan saboda idan ciwon ya tashi kwana sukeyi basuyi bacci ba fita take daga hayyacinta tayita malelekuwa tana kuka tana kiran sunan Allah da sunan Mamy da Dad da sunansa sunje asibiti har sun gaji kullum cikin yi mata scarnning ake amma amsa dayace cikinta lfy qlau a cikin wata ukun cikin yayi girma sosai hakan yasa likitocin asibitin da take zuwa suka duqufa wajen ganin sun gano meke a cikinta amma Allah ya lullube abinsa hakanan dole suka qyaleta su dakansu suka bashi shawarar ya rinqa yi Mata na addininsu hakan kuwa akayi sosai ya duqufa wajen yi mata addu'o'i alhmdllh sai ciwon ya fara lafawa sai tayi kwanaki be motsa mata ba idanma ya motsa baya dadewa yakeyin sauqi.





Wannan ta wucce sai kuma wata ta bullo idan ya fita ya barta a gdan ita kadai sai ta rinqa firgita tana zabura ita kadai amma daya dawo sai komai yayi sauqi wannan dalilin faduwar gaban yasa duk ta rinqa ramewa sai uban ciki a gaba ramar tata tana mugun damun Mainah Abdu lamarin razana Abdu yakeyi sosai wannan dalilin yasa daqyar ya rufa wata shida a qasar England suka kamo hanyar dawowa gda itace sukayi waya da mamy ta fada Mata sun kusa dawowa yaga sanda sukayi wayar amma baiji me Mamy tace ba da asuba jirginsu  ya sauka Mansoor ne yazo ya daukesu zuwa gdansu shi kansa Manson saida yayi mamakin girman cikin nata wata bakwai amma daqyar take daga qafarta yana rirriqeta yana Mata sannu suna tsayawaya fita ya bude mata ya tallafo cikinta yace “sannu My Aysha insha Allah idan kinzo haihuwa baby bazai wahalarmin dakeba" takawa suka rinqayi tanayi masa murmushinta suka isa corridoor din dazai shigar dasu parlourn yasa mukulli zai bude ita kuma ta daga qafarta ta taka saman tiles kawai sai taji mararta da bayanta sunyi wata muguwar riqewa batasan sanda tayi qasa ba da sauri kawai sai taga jini yanabin qafarta ta dago ta kalleshi ta saki qara tace “My Abdul jini wayyohh!" Juyowa yayi a sukwane ya tsuguna a gabanta gumi yana keto masa yace “jij...jini Aysha wayyoh kinga zuba yakeyi mene hakan ya zamuyi".......






 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/18, 8:27 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *36*





Qwarara jinin yaci gaba dayi hankalin Samha yana qara gushewa tashin hankalin Mainah Abdu yana qara nunkuwa idanunsa suna qara qanqancewa Manson ne da yake cikin mota yaga tsugunnan yayi yawa kasancewar har lkcn akwai duhun dare lkcn 5:43am baya iya hango asalin abinda yake faruwa fita yayi daga motar ya nufesu da sauri kawai sai ya cambala qafarsa cikin jinin da yake zuba da sauri yakai kallonsa qasa ganin jinine yake malala ta jikin matar aminin nasa shikuma ya saki baki yana kallonta harta fara jijjiga yasashi baisan sanda ya sunkuce ya juya a sukwane ba ya nufi mota cikin tashin hankali sai lkcn Mainah Abdu ya dawo hayyacinsa shima ya miqe yana jiri zuciyarsa na bugawa da qarfi daqyar ya iya qarasa motar saboda 50 50 yake gani shiga yayi Manson yaja a guje suka fita daga gdan Amir's hospital suka nufa yanda suka shiganne yasa hankalin kowa ya dawo kan motar wadda number motar kawai take nuna ta waye Mainah Abdu 4 haka number take da sauri duk  wasu manyan ma'aikatan dake asibitin sukayo cahh a motar sunayin parking aka bude tare da dorata a wani gado saboda jijjigar da takeyi idanunta duk sun juye shiga akayi da ita emergency room aka fara checking dinta.





Daya daga cikin likitocin ne ya fito ya dubi Abdu da yake durqushe dafe da kansa duniyar gaba daya juya masa takeyi ya dafashi yace “matarka da abinda ke cikinta suna buqatar taimakoka cikin wannan lkcn bai kamata ka bata lkcnka cikin tunanin abinda bazai fissheka ba jinin da take zubarwa yayi yawa daqyar dai an samu ya ragu dole saidai ayi mata teather a cire abinda ke cikinta muna buqatar jini leda hudu" dagowa yayi ya busar da wata iska me  zafi Manson yariga yasan halinsa idan ya shiga tashin hankali komai ma qwace masa yake yanda yake huci kadai ya isa ya nuna mawa wanda yasan ahlin gdan sarautar bashi kadai bane cewa Manson yayi “muje ayi duk abinda daya dace" binsa sukayi suka shiga Lab din saida ya fada gwada na Samha yaga group din jininta sannan ya gwada na Mainah Abdu irin jinin nanne dazai iya bawa kowa hakan yasa aka diba har leda biyu amma kafin nan saida aka nemi wani a freezer irin na Samha aka jorner mata shikuwa Manson fadu zuwa tayi daidai da qasa dan jinin nasu irin daya ne da Samha leda daya aka diba a jikinsa.





Wani daki aka rakasu wai su huta shikam gogan qeqashe qasa yayi yace shi matarsa kawai yakeson gani babu yanda Dr din zaiyi dashi dole ya qyaleshi suka shiga tare tana kwance kamar gawa sai cikinta kawai da yake motsi tayi wani fyau da ita ta dashe ga inda duk ta cije lebenta na har harshenta ta datse har yanzu ma haqoranta na cikin harshenta bakinta sai jini yakeyi shafa cikinta yayi idanunsa nayi masa gizon abubuwa da yawa ciki harda fuskar fulani Hadiza da Hajiya Lubabatu dama mutane da yawa da bazai iya tantance fuskokinsu ba juyawa yayi ya fita da sauri daidai lkcn da iyalen gdansu sukazo fulani Amina Mai martaba da Dr Hasina shidai kawai bin kowa yakeyi da kallo batare da yana fahimtar ko kalma daya da suke fada masa ba.





Yananan  zaune cikin wannan yanayin mai wuyar fassarawa aka fito da files dinta likitan ya miqa masa yace “Kayi signing zaa shiga da ita teather room munyi iyakar yinmu mugano meye ke a cikinta mun kasa" baiyi mgn ba sai karbar files din da yayi yasa hanu ya miqa masa Mai martaba ne yasa hanu a matsayin mahaifinta saboda Dad yana Abuja sunyi waya yace duk abinda ya kamata ayi mata kafin ya iso Dr Hasina itace a matsayin Mamy saboda koda aka kirata ma domin sauke haqqinta na uwa aka fada mata murmushi ma tayi tace “Allah ya kyauta Amina may be idan na gama uzurirrika na zuwa jibi nazo idan kuma ta Allah ta kasance to dama lkc muke jira" tana fadin haka ta kashe wayarta tana dariya.

Wannan abu ya gigita duniyar fulani Amina tare dasa mata kokwanto akan cikar hankalin Hajiya Lubabatu  haka aka fito da Samha aka shiga da ita dakin teather miqewa Mainah Abdu yayi zaibisu Mai martaba da yayansa Mainah Abubakar suka riqeshi ya kuwa girgijesu zai wucce daqyar Mainah Farooq daya shigo yanzu ya riqeshi ya hanashi gaba ya hanashi baya dama idan yana cikin wannan yanayin shi kadai ne yake iya control dinsa yanke jiki yayi zai fadi saboda juwar data debeshi amma sai sukayi maza suka riqeshi suka shigar dashi dakin da Mansoor yake kwance saboda shi tunda aka dauki jininsa yake jiri hakanne yasashi shiga dakin ya kwanta.





Kwantar dashi sukayi Mai martaba ya zauna a gefensa ya kalli Manson yace “Mansoor wai meye sanadin faruwar hakanne?" Miqewa yayi t zauna yace “lfy qlau na daukosu daga airport muna hirarmu har tana tsokanata tunda naqi aure idan ta haihu zata bani yarta ta fari na aura kawai na kaisu  sun fita zasu shiga Mainah yanata zuba mata sannu kawai sai ganinsu nayi a tsugunne ganin tsugunon yayi yawa ne yasani fita ina zuwa naganta cikin wannan yanayin jini yana zuba a jikinta kamar famfo" numfashi Mai martaba yaja yace “Allah shine ya barwa kansa sani" “nasan komai kuma zan fallasa komai ka kira Dad ka fada masa kada ya taho a mota ya biyo jirgi kuma ka fada masa ya taho shi kadai kada ya taho da excourt dinsa ko daya" kallonsa Mai martaba yayi yace “meyasa gagarabadau?" Idonsa a lumshe yake kamar wanda yake bacci yace “kawai nidai nace ka fada masa haka banason tambaya idan lkc yayi zaka sani" saqo Mai martaba ya turawa dan'uwannasa haka kuwa akayi har ya fito zai hau mota ya fasa ya sallami kowa ya dauki mota shikadai ya tafi filin jirgi saida yaje sannan ya kirasu yace azo a dauki motarsa.



 



Goma a palace hospital tayi masa shima dai tambayar da yakeyi kenan “ya akayi hakan ta faru amsar da Abdallah yabawa Mai martaba shima ita ya bashi dole haka suka qyaleshi.

2:30pm aka gama Mata CX din cikin nasara suka fito Mata da zaratan yaranta maza guda uku dukkansu rayayyu duk da kasancewarsu guda ukun amma sunyi mamakin girmansu sosai hakanan aka sanyasu a Incurbetoor wayyohh Allah kuzo kuga murna gurin iyalan ne shikuwa Abdul da aka fada masa dagashi har Mai martaba da Dad sujjada sukayiwa lillahi rabbulsamawatih wal ardih suna qara miqa gdyrsu ga Allah yana miqewa kuwa kafin wani ya ankara ya fice daga dakin duk yanda likitocin sukaso hanashi yaqi hanuwa dole saida suka kaishi dakin da take kwance har yanzu kamar gawa bata ko motsi ya zuba mata ido yana hawaye yana roqon Allah ya bata lfy ta shayar masa da yayansa juyawa ya kumayi aka kaishi inda yaran suke ya qura musu ido ya kalli wannan ya kalli wannan yana murmushi yanda suke motsi abin gwanin ban sha'awa yana rayawa a ransa wadannan duk nasane sune fulani Hadiza da Hajiya Lubabatu suke yunqurin salwantar masa dasu dama uwarsu tabbas qiris ya rage rabon yarannan yayi kisa kuwa.






Daqyar ya fita daga dakin yana waiwayen yayansa da daidai da daidai saida kowa yaje yagansu Dr Hasina kuwa batasan sanda ta rungume Mainah Abdu ba tana hawaye tana cewa “ina roqon Allah ya azurtani da haihuwa nima kamar yanda ya azurtaku dasu don Allah Mainah kabani su ni zan dawo ma gdanku nake kula dasu" murmushi yayi yace “idan muka samu wasu zan baki amma wadannan bazan iya nisa dasu ba babban rabone daga Allah" Dad ne ya kira Mamy ya fada mata abinda yake faruwa saboda tsabar tashin hankali batasan sanda ta qunduma uwar ashar ba tace “yan uku Gidado Aishan ce ta haifi yan uku ya akayi ta haifesu?"…………










 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/18, 8:07 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





*37*








 Mamakine ya cika Dad yace “bangane ba wannan wacce irin tambaya ce?" Kit ta yanke wayar ya juya ya kalli mutanen dake gurin ga mamakinsa sai yaga Mainah Abdu yayi murmushi ya juya ya fice daga dakin gda ya wucce ya hadowa Samha kayanta kamar yanda fulani Amina da Dr Hasina suka fada masa.





Itakuwa Mamy tana kashe wayarta wayar fulani Hadiza ta kira tana dure duren ashariya tace “wannan ma ai iskanci ne yama zaayi ace Aisha ta haihu har yaya uku Ina wlh bazai taba yuwuwa ba dole saidai a sake lale yaya uku fa Hadiza" gaban fulani Hadiza ne yabada wani rass tace “kutmar ubancan yaya uku kuma duk na Abdu ne yayansu ne yaushe ma akayi auren da har zaace an haihu?" Katseta tayi da cewa “qyaleni Hadiza wannan bokan ya ruguzamin shirina gaba daya wai ba cewa yayi zai turo aljani ya tsinkar mata da jini ba kuma yasawa mijin mantau harsai jininta ya qare ta mutu yayanta su mutu kowa ma ya huta idan yaso saimu waiwayi waccan karfar matar uban nata da tasa ya aura to meyasa yayimin haka..." katseta fulani Hadiza tayi da cewa “tabbas an samu akasi wannan shegiyar yarinyar ta zame mana matsala kamar yanda kafirin mijin nan nata ya zamemin wlh na rasa ya zanyi da zuri'ar Amina musamman Abdu duk inda na biyu da sauri na shi saina tarar a guje ya kereni kawai mu zuba musu ido ni Ina ganin zaifi Lubabatu na fara tsoron yaron nan wlh har guba nabawa Abdu a Apple yaci amma bai mutu ba sai baqar wuya da yaci ya tashi..." 





Katseta Mamy tayi tace “kinga dakata kada ki kashemin gwiwa nayi rantsuwa da nonon uwata kamar yanda na batar da Maryam uwar Aishatu na mantar da duniya labarinta iyayen da suka haifeta ma suka manta da ita na rabata da yarta Aishatu tun kafin a yanke mata cibiya na kadata duniya na dauki Aishatu na riqe naci kashinta naci fitsarinta nayi wahalar shekara ashirin da ita batare da ku kanku kunsan banice na haifeta ba sannan na juya qwaqwalwar ubanta ya manta da matar dana aura masa yayi auren sirri da ita ta haifa masa Aisha duk dan cikar burina guda daya tak a duniya to shakka babu wannan dalilin kadai ya isa yasa na shafe labarin Aishatu da yayanta harma da tsinannen la'anallahun yaron nan da yake amsa sunan mijinta idan zaki bini mu tafi tare ki biyoni Idan kuma gabanki ya fadi tun yanzu to ki kwanta ki huta amma ki sani ni Lubabatu takenane yar sa'a haba haba Hadiza nice fah maza nawa na kashe before nazokan uban Samha to wlh da Gidado da Aisha da tsinannun debabbun yaran nan guda uku da mijinta wato Abdu gaba dayansu rayuwata a tafin hanunsu take wannan ma kuskuren aikine kawai a yau zan diro Katsina kuma a yau saina aika yarannan lahira zan hada baki da likita a kashemin shegiyar yarinyar kowa ya huta dama qawata Barira tace min dan hakinnan dana Raina wato Samha idan nayi wasa saita tsonemin ido"





Kashe wayar tayi a fusace ta figi mayafinta ta watsa wayoyinta a jaka ta fice daga gdan a mugun guje har dakawa driven duka take tana cewa ya qara gudu so take cikin minti talatin taganta a Katsina 

Allah ne kawai ya kaisu Katsina lfy tana zuwa kai tsaye palace hospital tasa driven ya wucce yana zuwa yayi parking ta fito a mota har tana gurgudewa ta shiga a guje tana shiga kafin takai shikuma Mainah Abdu yana fitowa karo sukayi kowanne yaja baya da sauri bude idonsa yayi tarr a kanta itama shi take kallo cikin wani matsanancin baqin ciki da taketa qoqarin dannewa tanason yin mgn murmushi yayi ya rigata cewa “kin iso kenan dama nasan zakizo kuma kedin nake jira saidai kuma kin makara My Aysha da yayana duka yanzunnan suka daga daga qasar nan zuwa wata qasar zaa kulamin dasu har zuwa lkcn da zasu samu kansu sannan mu dora wasan dake yanzu muka fara kada ki janye nima bazan janye ba nida dake zanga cikakken dan halak"





Wuccewa yayi ya barta a gurin a tsaye sororo cikin tsananin tsoro da mamaki saida yaje qarshen gurin sannan ya juyo yace “na barki lfy surukata" ji tayi kamar ya qara caka mata mashi a zuciyarta juyawa tayi a salube ta fice daga asibitin ta kira driven ta yazo ya sake daukanta daganan gdan sarautar ta nufa tana zuwa ta shiga sashinsu ta bude bangarenta ta shiga ta fada saman kujera a zafafe zuciyarta na tafasa ta jima a zaune ta rasa sanin abinyi miqewa tayi ta shige dakinta ta Kira wayar qawarta bugu biyu ta daga tace “akwai babbar matsala Barirah" nanta zayyane mata komai aikuwa ta qunduma uwar ashar tace “lallai kin sake yaron nan ya rainaki har kika bari yake iya caka miki mgn haka meyasa bazaki haukata shege ba yabi duniya Lubabatu matsawar kika qyale Mainah Abdu tare da Samha burinki bazai taba cikaba kina kallo fah ciwon cikin da mukasa aka tura mata da qarfin addu'ar sa ya tarwatsashi ya dawo kanki kikayi kamar zaki mutu saida mukaje boka ya karyashi duk  wani sihiri da zamu tura mata indai ya fahimta kanki yake dawowa saboda haka yanzu shi yakama mu fara kawarwa kawar da wadannan yan tayin yayan da uwarsu yafi komai sauqi" ajiyar zuciya tayi tace “bantaba sanin kanki naja ba sai yau tabbas Abdu shine barazanata kuma matsalata shi yakamata na fara kautarwa daga doron qasa sai yayansa da matarsa subi bayansa  amma tayaya zai tabu mutumin da aljanu ma tsoronsa sukeyi kinaji fah Boka Jegus daya kira aljaninsa zai turawa da tsinanniyar matar tasa a lalata cikin jikinta a gabanki aljanin yace bazai iyaba saboda sukansu aljanu suna tsoron hatsabibin mutum irin Abdu nifa inajin tsoron ko ya gane banice na haifi Samha ba saboda yanda yakemin baya nuna ya daukeni da muhimmanci ga wata shegiyar sara tashi ya gama cin mutunci na sannan yace min surukarsa" 





Murmushi Barirah tayi tace “haba Lubabatu saikace bake ba Ina surukarki Aishatu mahaifiyar mijinki Gidado? Ina Umar Dandoki mahaifin mijinki? Ina mahaifiyar Samha Maryam matar da kika aurawa mijinki auren sirri yayi zaman aure da ita yayi Mata ciki har aka haifi Samha kika karbeta a matsayin yarki ta cikinki batare da kowa ya sani ba kuma kika batar da uwarta a duniya tsayin shekara ashirin babu labarinta? Lubabatu wadannan tunda suka shigo gonarki kin batar dasu kinga bayansu sarki Hassan baban Abdallah shine kadai ya gagareki to akanme zaki karaya akan wannan qaramin alhakin?" 





Kamar tayiwa Mamy allura ta miqe tace “tabbas wannan haka yake dolene dukiyar Gidado da duk wasu kadarorinsa su zama mallakina dole ne na gyara dammara yaqi bazan taba sarayar da burina ba" saurin katseta tayi tace “amma fah saikin nutsu tun farko kikayi sakaci mijin yarki ya rainaki da kika nuna qiyayyarki a fili Lubabatu baacin naman maqiyi cikin sauqi saboda haka ki koyi boye qiyayya kuma ki koyi juriya ki dake ki shiga cikin hidimar haihuwar nan ayi dake kija Samha a jiki magungunan mata irin namu na Shuwa hada Mata a ciki zaki rinqa zuba mata asirin da aka baki tanasha yana ratsata ki mallaketa sosai ta yanda ko cewa kikayi ta kashe mijinta bazatayi miki musu ba in yaso ma hanya me sauqi saiki sanyata ta kasheshi da hanunta yanda babu me zarginki kinga riba biyu kenan dukiyar Mainah Abdu ta zama ta matarsa da yayansa to da daidai saiki aika yayan nasa sannan ki aika Gidado daganan sai itama Samha tabisu wannan itace way mafi sauqi da zamubi" 





Wata uwar guda Mamy ta saki tace “Ahayyehhh nanaye saini Lubabatu duniya makwantar rikici kinyi taki kinyi ta yaro kuma nayi tame qaramin qarfin aminyar Barirah qulle qulle tabbas kin kawo shawara wannan abu anyi an gama rayuka shida zasu sheqa barzahu kuma duk bazasu wucce shekaran nan ba nagaji da zaman dukiyar nan a hanun Gidado dole ta dawo hanuna sannan shima wannan qaramin alhakin da aljanu ke tsoro to zamu gwabza dashi kamar yanda yace shege ka fasa ni Lubabatu na haifu cikin Jummala mai alagidigo kuma saina nuna masa shine shege ta hanyar aikashi barzahu amma wani hanzari ba gudu ba kinsan kamar yanda boka Jegus ya fada fah dole aiki bazai tafi ba sai an dorawa Gidado jinyar da bazai warke ba idan ba hakaba akwai matsala" dariya sosai Barirah tayi tace “kin damu da Gidado qaramin alhaki ki qyaleshi wannan shine yafi komai sauqi tunda yana kwana dake kema kinada matsala kinsani boka Jegus ya fada miki su irin Gdan sarautar nan basa tabuwa sosai saita hanyar matansu saboda Allah yayisu jarababbu ki bude masa kawai ya rinqa ci wannan qaurace masan da kikeyi kanki kikeyiwa illah shima wannan shegen yaron me qananun idanu kamar idon bura dole saidai mu fara binsa ta gindin matarsa don da ganin idanunsa akwai jaraba cikinsu"






Haka suka yini suna saqa da mugun zare hardai suka cimma matsaya yanzu damuwar Mamy itace ina su Samha suke wacce qasa aka kaita ita da yaranta tasan dai ko giyar wake tasha bazata taba iya tarar idanun hatsabibin mutum irin Mainah Abdu ta tambayeshi ba gashi tun safe take kiran wayar Dad yaqi dagawa saboda ba qaramin tashin hankali ta jefashi ba najin yanda hankalinta ya tashi dajin cewa yarsa ta haifa masa jikoki har uku ba dake layinsa International ne tunda suka sauka a qasar Egypt din yake ganin kiranta amma yaqi dagawa dashi da Dr Hasina ne sai fulani Amina da Mai martaba shikam danme da bin diddigin tsiya Mainah Abdu cewa yayi ya wakilta Dr Hasina amana akan yayansa da matarsa zaiyi wani aiki wanda yake na dole ne amma very soon zai shigo shima kulawa shugaban qasane yabawa Dad jirgi sukayi tashin gaggawa zuwa qasar Misran suka sauka a wani babban asibiti me suna Raudhatul Haqq kulawar da ake bawa  Samha da yan ukunta ta musamman ce, kwananta biyu a asibitin ta fara motsawa amma bata bude idonta ba yaran kuma har yanzu suna cikin Inquivetoor anaci gaba da kula dasu saidai a fito dasu a basu abincin da magunguna a gyarasu a mayar dasu su fulani Amina sunga abu Abdu kiran Dad yace masa shifa kafa kada a rinqa jagwalgwala masa yaransa shima yananan zuwa a kwana na hudu ya diro qasar da magrib ya jima yana kallonta kafin ya tashi ya koma gurin yaransa mamakin girman da suka qara a cikin kwanaki hudun yakeyi sosai sai wutsil² sukeyi haka yasa aka fito masa dasu ya rinqa daukansu yanayi musu addu'a yana tofa musu yana hawaye tare dayi musu huduba Muhammad Ahmad da Al'ameen.............














 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/19, 12:05 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *38*




Ya jima yana kallon yaran nasa kyawawa dasu kafin a daukesu a mayar dasu shikuma ya miqe ya nufi hotel din da zai zauna kasancewar Dr Hasina itace ke kula da Samha ita da fulani Amina haka saida suka qara sati biyu a asibitin Samha ta farfado tun ranar data cika sati a asibitin tayi farin ciki sosai da aka fada mata yayan data haifa tayiwa Allah gdy Abdu kamar ya cinyeta sai nan nan yakeyi da kowanne motsinta daqyar Dad ya lallabashi suka koma 9ja saboda shirye²n suna amma kullum cikin waya yake yanajin lfyr yayansa bayan tafiyarsu saida suka qara sati guda sannan aka sallamesu ta warware sosai tayi kyau tayi qiba yaranta sunyi bulbul dasu kamarsu da ubansu sak har farin fatar saida ta qara hutawa sosai na kwana uku sannan yazo ya matsa lamba akan su tafi gda kwana daya ya suka juya dama su biyu ne a qasar Egypt din ita da Dr Hasina sosai Samha take cikin damuwa da tashin hankalin rashin ganin Mamy a gurinta tun ranar data dawo hayyacinta take tambayar duk wanda yazo daga 9ja Ina Mamynta amma babu amsa hakan shine abinda yake damunta yanzu ta lura duk fara'ar da Abdu yakeyi I tayi masa mgnr Mamy zai tsuke fuska.





Haka dai suka fito daga hotel din suka nufi airport saboda jirgin yamma zasubi zuwa 9ja suna isa kai tsaye gdan sarautar suka wucce inda anan ne zasuyi taron sunan bangarensu suka shiga amma fah Abdu ya zuba matakan tsaro banda na bakin get din shiga sashin nasa hatta qofar parlourn solder biyu ne ke gadinta suna zuwa ta shige daki ta kwanta saboda gajiya tabar Dr Hasina da yaran tunda ta kafe itafa ta dawo nan bangaren harsai sunyi arba'in tunda suka dawo Mainah Abdu ya fice bai shigo gdan ba sai dare tare da wata dattijuwa a siffah amma a shekaru bazatafi  arba'in ba shiga yayi ya taso Dr Hasina sannan ya taso Samha saida ya taimaka mata suka fito tana kwance a jikinsa yana zuba mata sannu tana fitowa taji gabanta yayi wata muguwar faduwa ta zubawa matar ido tana kallonta tanajin wani abu na sukan zuciyarta game da dattijuwar itama kallon Samha takeyi qurrr sunfi minti goma suna kallon juna kafin Samha ta katse shurun da cewa “My Abdul Ina kasamo wannan?" Murmushi yayi yace “kinsanta ne?" Kada kanta tayi tace “aa kawai dai naji ina tausayinta ne" murmushin sa ya fadada ya kamata ya zaunar da ita a cinyarsa yace “Sunanta Mairoh na daukota ne saboda yarda da amincinta na kawota ta tayaki rainon yayana nasan zakiji dadin zama da ita sosai" murmushi Samha tayi ta janye jikinta daga nasa ta miqe ta matsa gaban Mairoh tace “sannu mamana ya kike naga kamar a tsorace kike ki saki jikinki sosai damu bamu da matsala kinji ki dauka a cikin yayanki kike" tana mgnr tana kama hanunta tana matsawa a hankali ta jata ta zaunar da ita a kujera cikin sanyin jiki Mama Mairoh tace “na gde yata" saida Samha taso faduwa saboda saukar muryan Mama Mairoh a kunnenta ashe ba ita kadai taji hakan ba shikansa Abdul Saida ya dago Dr Hasina tace “halitta aya wlh bantabajin sautin daya daki zuciyata irin wannan ba Mainah muryarsu iri daya data Gimbiya"





Numfashi ya sauke yace “hakane dama Dr nuna mata dakin dana nuna miki dazu shine nata miqewa Dr Hasina tayi tace “aa mu zauna daki daya dai zuwa arba'in din" dariya Abdu yayi yace “nifa babu ruwana da wannan shirin naki keda Dad" murmushi Samha tayi tace “gsky tunda ga mamana tazo ki koma ki kulamin da Dad dina"daquwa ta watsa musu tace “kaji ja'iran yara to naqidin sukayi dariya dukkansu harda Mama Mairoh suka shiga wani part shikuma ya riqota ya sake zaunar da ita a jikinsa yana sauke wata sassanyar ajiyar zuciya yace “long time nayi missing kulawarki My Aysha Ina feeling dinki sosai" kallonsa tayi da sauri zatayi mgn ya dora bakinsa a nata ya lumshe idonsa tare da dagata cak ya nufi dakinsu ya zare mata hijjab din jikinta ya kwantar da ita a hankali ya buda cikinta ya zubawa inda aka yankata ido yace “har yanzu gurin nan da sauransa My Aysha amma dai yanzu ciwon cikin ya daina ko?" Daga masa kai tayi tace “ya daina sai qaiqayi da gurin yake damuna dashi yarannan naka sun wahalar dani da yawa My Abdul" lakace mata hanci yayi yace “abin mu godewa Allah ne My  Aysha yara uku rigis lkc daya nan gaba kuma biyu zan baki insha Allahu" dariya tayi sosai tace“kasheni zakayi kenan Allah My Abdul saidai yarannan a rinqa hada musu da madara nonona ciwo yakeyi I sunasha" dago kansa yayi yace “au haba mu gani" babu tunanin komai ta bude masa tace “kagani fah har ja nipples dina yay..." Kafin ta rufe bakinta kawai saijin nasa bakin tayi akan nonon nata ta saki qara yayi saurin rufe mata baki yana wani lumshe ido duk yanda taso daya sakar mata nonon fir yaqi saima gyara kwanciyarsa da yayi ya sake cafkar dayan ya sanya hanunsa ya zuge zip din wandonsa ya fito da penis dinsa ya fara goga mata a cinyarta kuka tasa masa yayi saurin sakin nonon ya dago idanunsa da suka kada sukayi ja yace “kuka kuma My Aysha nifa ba wani abu zanyi miki ba nasan baki gama warkewa ba amma nima ya kamata ki dubani sati kusan hudu My Aysha don Allah ki tausayamin" 




 

Bata isa tace masa aa ba haka ya runqa wasa da kowanne bangare na jikinta itadai motsin kirki ma bayi takeyi ba Amma dake fitinanne ne saida yasan yanda yayi yayi release a hammatarta ya kwanta luf a jikinta yana mayar da numfashi daidai lkcn da wayarta ta fara Ring ta janye a hankali ya taimaka mata ta tashi zaune ta dauki wayar number Mamy ta gani akan wayar Allah sarki cike da zaquwa ta daga tace “hello Mamy" murmushi tayi tace “yata inanan cike da tunaninki nazo ganin jikokina kuma naga gurin naku cike da jami'an tsaro" kafin tabada amsa ya fuzge wayar yace “hakan shine yake nuna miki bama buqatar hayaniyar yan gulma da makirci saboda haka ki koma ki kwanta yaya dai nawane kuma duk wadanda suke da haqqi akansu sungansu tun suna bakwaininsu" 





Yana gama fada mata ya kashe wayar ya miqe ya shige bathroom yayi wanka ya tsaftace jikinsa   ya fito ganinta a zaune tana aikin kukane yasashi yin murmushi yace “indai akan wannan matar ne wlh baki fara kuka ba nidai bazan taba kuka ba Amma dake da ita kuntayi kenan harsai ranar da akayi yunwa halin kowa ya bayyana My Aysha bazance miki kiyi hqr ba amma zan baki satar amsa wacce uwar arzikin ce zata zauna ta miqe qafa tana shukar tsiya bayan tasan yarta tana cikin halin rai ko mutuwa? Wannan kina tunanin uwace ta qwarai ke ko daga yanda ta riqeki ta tarbiyyantar dake bai Isa yasa ki dora mata ayar tambaya ba?"

Batace masa qala ba harya gama sababinsa ya dawo ya kwanta ya janyota jikinsa yace “tunda na aureki matar nan take jifanmu da mugayen alkaba'i iri iri My Aysha ya kamata ki bude kwanyarki ki fara tunani akanta"





Shiru tayi masa saboda itadai kawai abinda take dauka Abdul bayason mahaifiyarta ne shiyasa kullum cikin nuna mata mahaifiyarta me laifi ce yake da haka bacci ya daukesu.

Kwanakinsu biyu da dawowa aka fara bikin sunan Yan uku Muhammad, Ahmad, da Al'ameen saida akayi sati ana yanka raguna da shanu ana barin naira kayyy wadannan yaya sunga gata ta gurin iyaye da kakanni yayyan babansu Mainah Abubakar da Mainah Farooq suka rinqa yimusu hotuna Rams tazo sunan itama nan take fadawa Samha bikinta saura wata biyu wai zata auri Ja'afar abokin Mainah Abdu amma duk wannan abinda akeyi Mamy a hoto take ganin yaran har yanzu takasa samun arzikin ki ganinsu ido da ido ita kanta samha doka ya kafa mata me tsauri akan zuwa bangaren Mamy haka akayi suna jama'a ta watse kowa ya kama gabansa akabar rikici kwance cikin gdan sarautar.......




.



 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/19, 7:50 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *39*





Kwanaki sunata tafiya cikin rikici da chakwakiyar rayuwa soyayyar Mainah Abdu kacokan ta koma kan yayansa da matarsa gefe guda yanata binciken sirri ta qarqashin qasa duk wani sirri da Hajiya Lubabatu da fulani Hadiza suke qullawa akanshi da Dad da kuma matarsa da yayansa akan idonsa duk wani motsinsu yana ankare dashi yana bin takunsu duk inda suka sanya qafarsu nan yake tsoma tasa.

Zamansu da Mama Mairoh gwanin sha'awa sosai Samha take girmamata ita kuma take kula da yan uku ko yaushe suna gurinta ita da Dr Hasina ranar da suka cika kwanaki arba'in sabon bikine ya tashi a gidan na arba'in din sai dare sannan suka samu kansu nan fah wata sabuwar bidi'a ce ta balle   duk da irin gyaran da Dr Hasina da Fulani Amina sukayi mawa Samha amma ranar arba'in din cewa sukayi Saida ta koma bangaren Fulani Amina ta zauna shi Abdul baisan rikicin da akeyi ba saida ya dawo da dare ya shiga part dinsa ya tarar babu kowa a mamakance ya kira wayar Samha yace.






 “Wai Ina kuka shigane My Aysha?"ajiyar zuciya tayi tace “Fulani ce tace mu dawo nan...." “what kamarya me kenan?" Qasa tayi da kanta tace “nima bansani ba naji dai mama Mairoh tace wai dama anayin bikin shan kunu idan yara sunyi wata biyu" numfashi ya ajiye yace “nidai ko bikin shan koko ne wlh yau saina ratsaki haba don Allah kasheni kukeso kuyi ne ai nayi na qa'ida" kashe wayar yayi tabi wayar da kallo ta koma ta kwanta ta jima a kwance Yasmin ta shigo da gudu tace “kizo inji Dad aunty Aysha mijinki yana nemanki" gyara kwanciyarta tayi tace “kice masu nayi bacci"juyawa tayi ta fita ita kuma ta sake gyara kwanciyarta taja bargo ta rufe jikinta bataji shigowarsa ba saijinshi tayi ya kwanta a jikinta tayi luf taqi mgn miqewa yayi ya budeta sukayi ido biyu ta lumshe idonta tare da cewa “nidai don Allah ka kyaleni kaje ka kwanta..." 






Hanunsa ya dora a bakinta yace “shine na turo a kiraki kikace kinyi bacci Allah yau kodai subani matata ko Yasmin ta nemi wani dakin ta kwana amma bazan kwana nikadai ba bayan inada ke haba kadaici ai saiya kasheni" yana fadin haka ya hade bakinsa da nata yana tsotsa lumshe idonsa yayi yana dora hanunsa a saman qirjinta bude qofar Yasmin tayi da niyyar shigowa tayi saurin juyawa tare da jan qofar da sauri tureshi ta farayi tana roqonsa ya bari amma yayi banza da ita yana qoqarin janye rigarta ta qanqame qirjinta tana shirin sanya masa kuka ya rufe mata baki tare da dagata yace “Idan kika bari raina ya baci zakisha mamaki ne Fulani tace nazo na tafi dake ke kina nunamin bazaki bini ba damuwata bata dameki ba to naji kuma na gde amma zan baki mamaki My Aysha ki shekara anan bazan qara nemanki ba tunda abin naki rainin hankali ne"





Miqewa yayi ya fice a fusace ta bishi da kallo ta rasa irin mijin nata da abin fushi bashi da wuya a gurinsa tananan kwance cikin rashin tunanin mafita Dr Hasina ta shigo ta zauna a gefenta ta dafa kanta tace “me kikayiwa Mainah ne yake shirin barin qasar?" Miqewa tayi zaune a hankali tace “bansan abinda nayi masa ba ki qyaleshi ya tafi kawai Aunty laifi nane ko nice nace zanzo nan na zauna naga al'adar masarautarsu ne shikenan saboda shine yafi kowa zane saiyace bazaayi akansa ba nifa gsky wannan saurin fushin nasa ya isheni yamayi duk abinda yake tunanin zaiyi ina ruwana mutum sai dacin rai kamar wanda akayiwa wankan farko da madaci" 





Murmushi Dr Hasina tayi tace “yaro yarone Samha sonki yake shiyasa yake son kasancewa dake ya zamuyi hqr shine ya kamaki tunda Allah yayiki mace kuma ta bakin nasa ai yayi qoqari banyi zaton ma zai barki kiyi arba'in din ba yanda naga kansa na rawa gsky ki tashi kije kiji matsalar mijinki indai zaki iya kiyi masa maganinta yana da lfy dole zaiyi burin kasancewa dake a yau dinnan da kowanne namiji yakeson yajishi a saman matarsa" Fulani Amina ce ta shigo tace “ki kyaleshi Hasina bazata bishi dinba shi wanne irin mutum ne mara Lissafi haba ai yarinyar nan ko baa fada masa ba yasan tana buqatar hutu yaya uku haihuwar fari aita zazzagu ya bari gurin da aka farka ma ya gama hadewa mana" haka sukayita yi tsakaninsu daga qarshe dai dole Dr Hasina ta hqr ta qyale Fulani Amina saboda ta kafe kan sai yaran sunyi wata uku zata koma.






Ranar saboda haushi Abdullahi bai iya bacci ba saboda haushi washe gari kuwa tun asuba yabar gdan ya koma England fushi yakeyi sosai da Samha danko waya idan ya kirata lfyr yaransa kawai zai tambaya ya kashe a haka har suka dauki sati uku tun abin baya damunta harya fara damunta amma ta dake ta shareshi itama a wannan tsakanin ne mamy ta samu damar shigowa taga yaran sunyi bulbul dasu baqin ciki kamar ya kasheta daqyar ta iya jan qafarta ta koma bangarenta ta kwanta tana juyi bata jima da kwanciya ba wayarta tayi ring ta daga ta kara a kunnenta yayi murmushi yace “kin shiga kingano yara kyawawa kyautar Allah wadanda kikayita qoqarin hana zuwansu duniya Allah ya nuna miki iyawarsa amma har yanzu baki saduda ba kinaci gaba da neman hanyar kashemin yayana da matata harma da suruki na kai ashema hardani nine target dinki na farko fah ko? Hmn to kafinnan Ina mai farin cikin yimiki albishir din cewa qawarki aminiyarki Barirah tana hanun Force C.I.D zatayi bayanin yanda kukayi kuka qulla komai sannan kema ki shirya yin bayanin yanda komai ya wakana tsakaninki da mijinki harma da yanda akayi kika kashe iyayensa da hanyar da kikabi kika raba uwa da yarta a gabar haihuwa karkice na cikaki da surutu na barki lfy surukata"………… 





 







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/20, 9:14 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *40*





Wata muguwar zabura Mamy tayi ta tashi tsaye cikin mugun tashin hankali jikinta na rawa  tayo parlour kamar wata zararriya ta fara kiraye kirayen waya tashin farko ta Dad ta kira amma bai dagaba kasancewar suna meeting da shugaban qasa ta kirashi yafi so ashirin amma shiru babu amsa ganin hakan bazata kaitaba cikin ta miqe ta nufi dakinta cikinta na kartawa bata samu ikon shiga toilet dinba ta dauki kayan Dad tasa ta maka hula ita dama gata da qirar maza ta maka babbar riga da baqin glass ta dauki qaramar wayarta bata kobi takan babbar ba ta fice daga gdan cikin saa kuwa lkcn anata kiraye kirayen sallar magrib hakanne yabata damar fita daga gdan sarautar salin'alin tana tafe tana surutu kamar makakkiya bata zataba batayi tsammani ba wata qatuwar mota tazo tayi mata daukar tsokar nama daidai lkcn da motar Abdullahi da abokan aikinsa suka shigo unguwar guduwa me motar daya bigeta yayi sai mutane ne suka taro akanta suma tsaya suka sun shiga tashin hankali ganin yanda jini yake malala a jikinta ta kowanne bangare daqyar  suka keta mutanen suka isa inda take Mainah Abdu ne yace a daukeshi asashi a mota akaishi Asibiti haka kuwa akayi mutane yan agaji suka daukeshi suka sanyashi a mota bayan jami'an tsaro sunzo aka wucce dashi saida suka rakasu har asibitin Mainah Abdu ya biya komai sannan suka wucce gda.





Kai tsaye bangarensa ya nufa yayi wanka ya shirya ya shiga wani daki dayake bincikensa a ciki ya fara duba bayanan daya tara akan Hajiya Lubabatu da Fulani Hadiza sanka sanka yake ganin komai har zuwa lkcn da Hajiya Lubabatu tayi shigar maza ta fice daga gdan tsayar da hoton yayi ya kalleshi sosai jikinsa na bari ya kira number dan sandan da suka bari a asibitin da akakai mutumin nan na dazu yace a cajeshi sosai agani.

Batare da bata lkc ba aka kirashi akace masa ai likitan yace ba namiji bane mace ce murmushi yayi yace “ku qara mata tsaro sosai har zuwa lkcn da zakuji komai akanta me laifi ce ta kisan sarki a garinsa" yana gamawa ya kira Dad yake fada masa cewa ya samu lbrn Hajiya Lubabatu tayi hatsari tana asibiti Dad ya shiga tashin hankali sosai ya rinqa fadan ai dama yasan dole watarana zaayi haka ace kullum ita kenan a hanya babu ruwanta da tambayarsa zuwa unguwa fita takeyi kanta tsaye, da wannan kalmar ya miqe ya nufi part din fulani Amina yana shiga Yasmin dake yiwa Al'ameen wasa tayi ihu tace “ga Yaya ga Yaya ga baban yan uku ya dawo" murmushi yayi ya matsa inda Al'ameen yake ya karbeshi yaron ya zama bukeke dashi kamarsa dashi ta fito sosai har qananun idanun saboda duk yamafi yan uwansa kama dashi komai da komai shi Ahmad idanunsa na uwarsa ne amma komai nasa nashine shikuwa Muhammad fatarsa ce kawai ta uwarsa shiba fari bane.





Tambayarta yayi “Ina sauran yaran" tace “Muhammad yana dakin fulani Ahmad kuma yana gurin Mama Mairoh qyuya yakeyi baya yarda da kowa sai babarsa sai ita" murmushi yayi ya nufi dakin fulani ya tura ya shiga tana zaune ita da Mama Mairoh suna hira zama yayi suka gaisa ya miqa musu Al'ameen ya miqe ya fita ya murda dakin da Samha ke ciki ya shiga a kwance ya tararta tana wasa da wayarta ya jima yana kallonta itama taji shigowarsa amma batace masa qala ba har saida ya qaraso ya zauna kusa da ita sannan itama ta miqe ta zauna tace “barka da dawowa" ajiyar zuciya yayi yace “yawwa ya yara?" Bata amsa masa ba sai shiru da tayi ya miqe yace “yaushe zaki dawo?" Kawar da kanta tayi tace “bansaniba nima" qwafa yayi ya juya ya fice saboda ya lura Idan ya biyewa Samha bata masa rai zata qarayi daganan C.I.D office ya wucce ya shiga yayi abinda zaiyi ya fito ya sake shiga motarsa ya koma asibitin ya dauki fuskar Mamy tana kwance nade da bandeji tako ina fuskarta ce kawai a bude itama ta kumbura sumtum saboda ba qaramar buguwa tayi ba harma likitocin sun tabbatar da cewa lakarta ta tsinke bai koma gdan ba sai goma da rabi har ya kwanta yaji bazai iya ba Allah ya sani hqrnsa ya qare yana buqatar matarsa wayarsa ya dauka ya kira Dr Hasina bugu biyu ta daga tace “hello Mainah" ajiyar zuciya yayi yace “Don Allah ki taimaka kije kiyiwa yarki mgn na dawo amma na fahimci kamar fushi ma takeyi dani na tambayeta yaushe zata dawo tace bata sani ba" kallon Dad tayi tace “kuma ai yanzu dare yay..." Katseta yayi yace “aa dare beyi ba ki taimakeni Dr akwai matsala Allah" karbar wayar Dad yayi yace “kajira yanzu zata dawo" kashe wayar Dad yayi ya miqe yana cewa “wannan ai shirmen banza ne an riqewa yaro mata an hanashi sakewa harsai ya shiga wani hali nifa ban gane shashancin nan ba" fita yayi ya nufi bangaren fulani Amina cikin sa'a dukkansu a parlourn ya tarar dasu ya ya dubi fulani yace “dana yana neman alfarma a bashi iyalinsa yana buqatar kebewa da ita..." Mgnr ce ta maqale gabansa yayi wata muguwar faduwa ya zuba idonsa akan Mama Mairoh yanason ganeta da tuna wani abu game da ita amma ya kasa itama shidin take kallo yanayi Mata kama da mutumin da take gani kullum a cikin mafarkinta amma ta kasa tantace waye juyawa yayi da sauri yace “yana jiranku fah fulani don Allah kubawa yaron nan matarsa haka" kallonta fulani tayi tace “tashi ki bishi ya rakaki" jikinta a matuqar sanyaye ta miqe    ko yaran bata dauka ba suka fice saida ya rakata har cikin parlournsu sannan ya juya Mainah Abdu yanayi masa gdy yana fita ya mayar da qofar ya rufe ya matsa jikinta sosai ya riqo hanunta yace.






 “Baki da tausayi My Aysha wata biyu da sati biyu amma kin kasa tausayamin" kawar da kanta tayi ya sanya hanunsa ya dagata cak ya shiga daki da ita ya dorata a gado ya koma ya kulle qofar  ya zare doguwar riga da ya zura ya kashe light din ya hauro gadon ya kwanta luf a jikinta yace “nasan ko baki fada ba kema kinyi missing dina My Aysha" tureshi takeson yi amma ta kasa saima janye hijjab din da yayi ya fara shan bakinta tare da dora hanunsa daya a nononta yana matsawa a hankali yana tsotse bakinta yana sauke ajiyar zuciya yana shafa cikinta har ya dire bakinsa a nononta suka saki ajiyar zuciya tare duk yanda taso share salon Abdu ta kasa saida ta rinqa tayashi aikuwa sun bawa juna wuta sosai kafin ta fara gane batada wayo yanda yajita a tsuke dinne ya gigita tunaninsa qamshin jikinta na fusgarsa ya rinqa tura penis tana qamqameshi tana yarfa hanu shiko baiko jinta haka ya rinqa caccakarta hardai ya samu ya shigeta sosai ya rinqa sakin nishin dadi saboda ba qaramar matsuwa yayi ba cikin wata biyun da sati biyun aikuwa duk wani feeling dayayi adashinsa a ranar saida ya sauke matashi tsaf ranar bacci dai bai barta tayi ba har saida yaji ta fara shassheqar kuka sannan ya hqr ya qyaleta sukayi wanka sukayi sallah suka koma suka kwanta da yake yaran ba nonon aka damu da basu ba saidai madara shiyasa ma babu wanda ya tashesu sai wajen sha daya suka tashi shima kiran da akayi masa ne aka fada masa mara lfyr nan fah ta rasu.........



 







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/20, 2:45 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_*




 *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*





 *41*






Miqewa yayi da sauri yace “wacce?" Ajiyar zuciya yayi yace “ok tananan State C.I.D hospital kenan to ku Kira yan uwanta ku basu gawarta amfaninta ya qare amma dai ina fatan kun tattara bayanan data baku before ta mutu ko?" Samha bataji me akace masa ba ya miqe yace “babu matsala ku basu ita kawai ai dama qarshen alewa qasa iyakar HIV ce kawai tayi ajalinta ai qarshenta yayi kyau dayar ma tana hanu amma a qoqarinta na guduwa daga gdanta ta samu accident yanzu haka tana Asibiti ana kula da ita" da wannan surutun ya fice yabar Samha sake da baki tana mamakin ko wace wannan da Abdul yake jawa alkaba'ih haka miqewa tayi ta nufi bathroom ta sake wanke bakinta ta canza kayanta ta fito parlour daidai lkcn da Mama Mairoh take shigowa hanunta dauke da Muhammad da Al'ameen  Yasmin tana dauke da Ahmad zama tayi suka gaisa sosai da Mama Mairoh suna qarewa juna kallo kafin Samha ta karbi Muhammad tasa masa nono a baki yasha ta kuma daukan Al'ameen tasa masa shima shi dama ba damuwa yayi da nonon ba kadan yasha ya saki Ahmad shine qarshe saboda shi duk yafisu jarabar shan nono shiyasa take bashi a qarshe.






Saida ta gama feedings  din yaran ta miqasu ta kwanta a kujerar tace “nagaji da yawa Mamana bacci nakeji ko waye yazo ace masa bacci nakeyi" dariya sosai Yasmin takeyi tace “ai dole ki gaji wannan mijin naki wai ina ya tafine naga ya fita da gudu a qafa" murmushi tayi tace “kun daifi kusa nikam bazance komai ba" dariya Yasmin ta kumayi tace “aa ke dashi kukafi kusa tunda nima mun kusa mu zama kusa da Yaya Mansoor" kallonta tayi tace “kamar yafa waini ya muke da Mansoor ne?" Zama tayi tace “mahaifiyar Mansoor Mama Rahi qanwace a gurinsu Mai martaba da Dad uwa daya uba daya amma ta rasu anan gdan aka rikeshi tun yana qarami sannan babansa abokin Mai martaba ne kuma yanzu shine wazirin fada so yanzu bikina dashi ma saura wata biyu" ajiyar zuciya tayi tace “mamy ta cuceni da yawa data hana Dad ya nunamin dangina a baya wlh da duk bansan inada wannan gatan ba" miqewa tayi tace “Ita Mama ana Hira saidai tayi shiru kamar robbot bazatayi mgn ba" Yasmin ce ta cafe da cewa “aini tunda na taso a haka nasan Mama Mairoh tun ma tana Daura kinsan qanwa ce a gurin fulanin mu sarkin daura ne babansu shekarun baya ta bata aka nemeta aka rasa sai bayan shekara goma sha biyar aka ganota a garin Bayelsa tana hauka tuburan shine fah aka dage mata da magani har Allah yasa aljanun suka sauka amma kuma tayi loosing memory dinta na baya gaba daya so shiyasa bata cika mgn ba" taugunawa Samha tayi a gabanta tana share mata hawayen da yake zuba a fuskarta tace “kiyi hqr ki daina kukannan Mama babu wani abu dazai samu mutum face da sanin Allah insha Allahu memorynki zai dawo" kama hanun Samha tayi tana wani kuka me ban tausayi tace.





 “Idan na kalleki sai qwaqwalwata ta rinqa yimin gizon wani abu dana kasa gane menene tabbas inajin kamar nayi rashin wasu bangarori da dama na rayuwata" miqewa Samha tayi tace “kukanki tabamin zuciya yakeyi Mama Mairoh ki daina don Allah wlh ko kukan Mamy banajinsa a jikina kamar yanda nakejin naki" shigowar Mainah Abdu ce tasata miqewa ya kirata tabishi ya ruqota tare da mayar da qofar ya rufe ya rungumeta ta baya yana shinshinar wuyanta yana sauke ajiyar numfashi tare da dora bakinsa a saman wuyanta yana lasa yana lumshe idonsa itama lumshe nata tayi tare da shafa kansa tace “My Abdul" bai amsaba sai daga wuyanta da yayi ya sakar mata wani rikitaccen kiss sukaja numfashi a tare ya hadata da bango ya matse tare da dora bakinsa a nata yana lasar lips dinta yana shafa bayanta.





Duk ya gama sauke mata kasala kafin su zube a gurin ya kwanta a qasan ta danneshi yasa hanunsa ya zuge zip din rigarta ya fito da breast dinta yana matsawa a hankali gabadaya yagama saukar mata da kasala batasan sanda tasa masa boobs dinta a bakinsa ba tana shafa kansa shikuma ya zage sai shan nono yakeyi saida yasha me isarsa sannan ya saki ya kama dayan yanasha yana wani kanne ido kamar wanda aka yaye be qoshi ba ya jima yanasha ta janye a hankali ta zuge wandonsa ta fito da farar penis dinsa tana shafawa tare da jijjiga ta ya saki wani nishi yanajin wani mugun dadi sanya bakinta tayi ta ringa tsotsarta tanayi masa tausa a duwawunsa tuni ya fita daga hayyacinsa ya fara sakar mata ihu yana shure² yana qamqameta rufe masa baki take amma yaqiyin shiru yanda take tsotsesa tana lashe twins dinsa tare da mood dinsa yasashi gaba daya ya manta dame yazo ma ya dauka a gidan ai batayi aune ba taji ya tureta yayi juyi ya dawo samanta ya bude cinyarta ya kafa kansa a gindinta ya sanya harshensa ya fara lashe tsummamme ruwan da yake zubowa yanayi mata wani mahaukacin sucks ita kuma tana turo masa gurin tana qara danna kansa tana nishin kirsa tana cewa “wayyohh Allah na My Abdul kacini don Allah please dadi ahhhhh My....." Zare harshensa yayi lkcn da yaji ta saki qara ya sake dagata ya miqar da ita ta dafa drower mirrow tayi masa goho ya fara soka mata burarsa suna sakin ihun dadi tare wayyohh aure dadi cinta yakeyi da qarfinsa yana matsa nononta yana zungura mata burarsa tana ihu tana hawaye shima yanayi sun dauki kusan minti talatin a haka qafafunta suka gaza daukarta ta fara qasa juyo da iya yayi da sauri ya hadata da wadroop yasa hanunsa ya daga qafarta daya ya tallafo bombom dinta yaci gaba da cinta a tsaye yana caccaketa suna ihun dadi dagata yayi ya mayar da ita gadon ya sake danneta yaci gaba da gashi qarfin Samha fah ya soma qarewa shikuma kamar qara masa akeyi jinin ya motsa na sarauta sai qara shigewa yakeyi yanayi Mata kuka wiwi hakadai taci gaba da tayashi har yasamu yayi release ya qamqameta yaqi dagata yana keta uban gumi jikinsa ya dauki wani zafi zummmm yana hade haqori kuma yaqi dagata saboda jaraba.........





 







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/22, 2:10 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *AD*






 *42* 







Sun jima a haka kafin ya janye jikinsa daga nata ya rungumo sukaci gaba da hutawarsu jin yanda jikinsa ya dauki zafine yasata kallonsa tace “My Abdul jikinka zafi why?" Lumshe idonsa yayi ya bude yace “karki damu zai sakeni very soon tashi muje muyi wanka ki rakani unguwa" batayi masa musu ba ta miqe suka shiga sukayi wanka suka fito suka shirya itadai doguwar riga tasa shikam qananan kaya ya saka suka fita harda Mama Mairoh suka tafi kowa yana dauke da daya cikin yaran suka shiga motar yana driving din yana satar kallonta kai tsaye asibitin suka wucce suna zuwa yayi parking suka fito.





Ciki suka shiga suna tafe yana kallonta saboda yanda yaga annurin fuskarta ya dauke ta juyo ta kalleshi tace “My Abdul waye bashi da lfy?" Cigaba yayi da tafiyarsa batare daya bata amsa ba suka shiga wata kwana anan ne gabanta ya fadi ganin Dad tsaye shida Dr Hasina ta qarasa da sauri tace “waye bashi da lfy Dad?" Juyowa yayi ya dubeta idonsa nakan Mama Mairoh yace “Mamynki ce Aysha Mamynki sai yanda hali yayi Mamynki ta susuce sai surutai takeyi ashe dama ba itace ta haifeki ba ashe dama kinada wata uwar bayan ita to ya akayi haka ta faru?" Ja da baya takeyi cikin tsananin mamaki tana girgiza kai tace “wai meye yake faruwa ne me kake fadamin haka Dad aa wannan ma ba mgn bace don Allah kaima ai kaji ka fada da kanka ta fara susucewa" tana fadin haka ta fada dakin wuf ta nufi gadon yanda taga Mamy ne nade da bandeji yasata qwalla qara tace “wayyoh Allah meye ya sameki Mamy?" Hanu ta rinqa miqawa Samha tana qoqarin tashi amma babu dama sai Samhar ce ta matsa da sauri gabanta ta riqo hanunta tana kuka rungume da Muhammad a jikinta tace “ya akayi haka Mamy meye ya sameki qonewa kikayi ko hatsari" cikin tsananin jin jiki tace “hats..tsari Samha a qoqarin gudun abin kunya da ayyukan tur din Dana rinqa aikatawa a rayuwata naje na ishe wannan mummunar qaddarar Aisha na cuci kaina na cuceki na cuci mahaifiyar ki da mahaifinki sannan na cuci al'ummah da yawa na zamo bala'i da masifah a cikin family dinku na zamo annobar da da ace kowa yasan yadda nake da duk gdan sai an watse an barni nikadai...." 





Katseta Samha tayi cikin gunjin kuka tace “me kikeso kicemin kina nufin ba kece mahaifiyata ba ba Dad ne mahaifina ba Ina mahaifana suke ya akai na rabu dasu Innanillahi wa innah ilaihirraji'un wannan wacce irin mgn ce shikenan bammasan waceceni ba bani da asali..." Kuka itama Mamy takeyi kuka biyu na danasanin abinda ta aikata da kuma na zafin ciwo daidai lkcn da Dad ya shigo da Abdul da Mairoh da Dr Hasina ta rinqa binsu da ido daidai sannan tace “shine mahaifinki Gidado Sa'ad shine mahaifinki Aisha" ta kuma fashewa da kuka tace “nayi abubuwa da yawa cikin rayuwata ta jahilci da rashin imani Lkcn duniya tana kadamin ganga bandamu na take uban kowa na wucce ba ADANDI muka hadu da mahaifinki lkcn yana tashe samartaka muka fara soyayya muna sheqe ayarmu tsayin kusan shekaru biyar duk qasar da zashi dani zashi batare da iyayensa sun sani ba Aisha wannan badalar ma da shashancin kada kice yin kan Gidado ne aa farko dana nuna inasonsa saiya nuna babu abinda zaiyi da karuwa irina hakance tasa na zuciya na shiga malamai da bokaye aka juyomin da hankalinsa kaina ya zamana sai abinda nace da Gidado yake aikatawa ko iyayensa basa juyashi kamar ni idan naga dama yazo gurina sai yayi wata uku bai waiwayi gda ba hardai iyayensa suka fara fahimtar halin da ake ciki saboda sunce yayi aure yaqi ga Hassan dinsa yayi aure harda yara uku Abubakar Farooq da Abdullahi mijinki.

To a wannan lkcn ne suka hura masa wutar sai yayi aure shikuma yace saini nan fah aka rinqa gwafzawa babarsu fulani Aysha wacce kikaci sunanta ta matsa lamba da addu'a akan Allah ya raba danta dani kawai sai naga Gidado ya fara janyemin hakan ya bata Raina na shiga kisan kudi akan saina aureshi nan aka tabbatar min da cewa indai ba mutuwa fulani Aishatu tayi ba to bazan taba auren danta ba saboda mace ce me sallah da yawan tsaiwar dare akan yayanta nikuma nace a aikata kawai haka kuwa akayi kwanaki biyu tsakani Allah ya karbi rayuwarta tanakan sallaya tana sallah tayi sujjada sai dagota akayi tun bayan mutuwarta hankalin Gidado ya dawo kaina na samu yadda nakeso ganin ya dagene yasa Mai martaba kakanku ya amince da aurena dashi aka kuwa daura aurena aka kawoni gdan sarautar shekara daya shekara biyu har biyar babu haihuwa lkcn Abdullah yanada shekara goma da farko na kwantar da kaina gurin fulani Amina Ina shiga jikinta saboda macece me mutunci da sani darajar dan'adam hakance tasa Abdu yake shigowa gurina sosai dake shine qarami cikin hakan shedan ya rinqa kawatamin surar Abdu kullum saina kasance cikin sha'awar kasancewa dashi gashi yaro qarami lkcn hakanne yasa na rinqa kashe masa kudi lkcn harkoki sun qara budewa babanki komai na samu Abdu zan siyawa abu shaquwa sosai ta shiga tsakanin mu dashi duk inda zani tare muke zuwa najashi a jikina na rinqa wasa da wasu bangarori na jikinsa nasha fito da nonona nace masa yasha shi dadane amma sai yaqi hakadai yana qara wayo yana qara janyemin nikuma kyawunsa da kwarjininsa suna qara narkar dani da haka dai har yakai sha uku a lkcn nikuma shekarata takwas babu haihuwa abin ya dagamin hankali bokayen nakebi asibitocin muke zuwa duk amsa dayace magungunan da na rinqa amfani dasu a baya sun kashemin qwayoyin halitta bazan iya daukar ciki ba wannan abu ya dagamin hankali na shiga damuwa a daidai lkcn ne kuma rashin mutuncina ya ishi kakanku ya kira dansa yace ya sakeni nikuma jin hakan yasa na tashi Jakadiyya kuma qawata Barirah ta tafi Ghana gurin bokana akayi aka gama bayan angama zaman fada Mai Martaba ya miqe zai fita kawai sai gani akayi ya yanke jiki ya fadi dodo ya tsotse jininsa shima shikenan haka akayi kwanaki uku na makoki lkcn fulani Hadiza tana amarya sai muka dinke da ita na daina shiga harkar Amina amma har lkcn inanan da qudurina akan Abdu mukam zauna dashi muyi hira harna fada masa cewa ance bazan taba haihuwa ba ashe ya riqe wannan a ransa wata ranar laraba ina zaune kawai sha'awar sa ta kamani na tashi na shiga bangarensu a lkcn an nada mahaifinsu sarki bayan ansha artabu dani akan saidai abawa mijina don har hauka naso nasa Mai martaba amma na kasa dole na hqr na kwantar dakai amma dani da Hadiza munabinsu ta qarqashin qasa ina zuwa na tarar dashi yana kilisa da dawaki a harabar gdan na tsaya inata kallonsa har hankalinsa ya dawo kaina shima ya tsaya ya daure fuska nayi ajiyar zuciya tare da nufarsa na ruqo hanunsa kawai nasa kuka saboda nasan shi a rayuwarsa tun yana mitsitsima bayason kukan mace aikuwa take ya rikice yana tambaya meye abinka da yaro tuni nayi masa dabara nace qadangare ne yashigar min bedroom dariya yayi wacce tasa haqoransa kyawawa bayyana ya wucce da sauri ya nufi bangarena yana zuwa ya shiga dakina hakance tasa na samu damar kulle ko ina na tube kayana tsirara na nufi dakin yana kirana yana Aunty Lubah nifa banganshi ba waiwayowar da zaiyi kawai saiyaganni tairara na nufeshi"






Jan fasali tayi cikin kuka tace “nan fah muka rinqa dambe dashi akan sai nayi reaping dinsa yaro dan sha hudu bansan cewa Abdu yanada aljanu ba sai ranar don duka yayimin na gaske ya kamani ya qulle a jikin gado daurin barawo ya jijjige qofar dakin ya fita ya balle ta parlourn itama ya fice yana fita daga harabar gdan ya nufi sashensu kawai saiya yanke jiki fadi inanan a qulle har kwana guda dayake Gidado bayanan yana Abuja da yamma saiga Barirah nan itace ta kunceni nayi kuka sosai ga zubewar mutunci ga rashin biyan buqata hakadai mukayi tsotse tsotsenmu da Barirah sannan na gyara jikina muka fice daga gdan muka nufi filin jirgi akan cewa a janyomin hankalin Abdu amma sai bokan yace bazai iyaba anan yake cemin ga aurenan mijina zaiyishi kuma da rabon ya mace wanda cikin biyu dole zaayi daya kodai nabarshi yayi aure kokuma na mutu ayi bayan raina hankalina fah yayi qololuwar tashi boka kuma yace babu yanda zaayi dole yarinyar sai tazo duniya a cikin shekarar nan saboda haka mafita dayace a juyar da hankalin Gidado dana ita yarinyar dazai aura sai nasan yanda zaayi a sace yarinyar don tananan ma a cikin gdan sarautar kuma itama yar sarki ce qanwar mahaifiyar Abdu ce Maryam.

Cikin kidima da tashin hankali nace na amince  hakanan yace sai yayi zina dani wannan bai zama damuwa a gareni ba saboda sabonmu ne wannan indai nazo saiya cini kafin yayimin aiki haka muka shiga daki ya rinqa cina yini da kwana har saida na suma na farfado inda sabo na saba da wahalar nan inda boka Jegus zai cini to saiya kwana a kaina yanamin ruwan maniyyinsa me wari bayan mun gama badalarmu na dawo hayyacina yace muje kawai anyi aiki an gama amma lallai idan an haifi yarinyar to na raba uwar da ita na dauketa idan ba hakaba matsawar uwar yar tana tare da yarta to asirinmu bazai rufu ba haka na tafi.





Kwana biyu da zuwanmu na matsa muka koma Abuja da zama tunda dama nice nace bazan bisa ba saboda qulafucin Abdu da nakeyi yanzu kam bata Abdu nake ba saboda nasan Abdu yafi qarfina zai iya kasheni amma duk da haka na quduri niyyar saina dandana kalar burarsa saboda tun yana shekara biyar idan inayi masa wanka nake janta tsayinta da kaurinta yana burgeni a lkcn to bare yanzu da nakejin tayi kauri zata cika durina sosai.

Bayan tafiyarmu da sati guda na koma katsina cikin sirri na sato Maryam dayake aikin asiri ne ko uhm batace min ba nan fah nace dole sai Gidado ya daureta shima baiyi musu ba ya biya sadaki aka daura musu aure suka tare saida mukayi wata hudu Maryam nayimin bauta kafin boka Jegus ya turo aljaninsa ya fadamin lallai inagab da shiga kushewa idan ban hada Maryam da Gidado yacita ba saboda rabo ya yunquro.....…







 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/23, 9:02 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *AD*






 *43*






Hakanan cikin damuwa na daure saboda banason mutuwa na bawa Gidado damar kusantar Maryam amma fah saidai yaje yayi abinda zaiyi da ita ya dawo mu kwana tare kada ku manta na fada muku dukkansu a cikin halwar sihiri suke mukaci gaba da zama a haka wata biyu tsakani Maryam ta fara laulayi na hana akaita asibiti na rinqa kula da ita har cikinta ya isa haihuwa nice na karbi haihuwar nida Barirah qawata sai Gidado da ranar yakasa fita ko Ina ta haifo yarta mace me kama da Gidado amma yanayin fatarta irinna Maryam ne tana haihuwa na shaqa mata wata hodar tsafi ta shaqa mukuma muka fice muka gyara jaririya ina zaune a parlourn na hakimce sai kwainane nakeyi waini me jego naga Maryam ta fito tazo ta tsaya akaina sai kuma naga ta fashe da dariya ta kwasa da gudu ta fice daga gdan tun daga ranar banqara ganinta ba.






Shikuwa Gidado yasan banice na haifi jaririyar ba amma koda wasa bai taba neman Maryam ba haka ya kira yan uwa ya fada musu na haihu akayita murna ana zuwa tayani barka da arziqi har Abdu Saida akazo dashi Abuja nayita zuba rashin mutunci waini na haihu a idon mutane nasawa jaririyar nonona wanda babu ruwa a ciki a bayan idonsu kuma na bata madara ranar suna Gidado ya mayarwa da yarsa sunan mahaifiyarsa Aishatu nan fah na rinqa bala'i nace me zaisa yasawa yata sunan uwarsa wlh saina canza mata suna baizai iyaja Dani ba haka ya qyaleni dashi da yan'uwansa suna kiranta da Aysha ni kuma da mutane na muna kiranta da Samhanatu haka rainon Samha yaci gaba da tafiya inasonta saboda burukana a kanta nayi burin maida Samha jarina a gurin samari saboda kyawun halittar ta amma babanta yaqi bani dama abu daya da nayi nasara baya mata fada duk abinda takeso shi takeyi da hanuna ban taba dinkawa Samha atamfa less ko material ba saidai qananan kaya sannan bantaba cemata tasa hijjab ba saidai mayafi mayafin ma qarami Gidado yana gani bashi da ikon mgn saboda kada raina dana tilon yarsa ya baci hakanan ya qyaleni ban damu da duk wani abu daya shafi addini ba saboda ko sallah sai naga idon Gidado nakeyi hakan ce tasa ya dagewa Samha kaida fata akan tsayar da sallah da kuma bata ilimin addini da lallami da kulawa yake koyar da ita dakansa kasancewar Samha tana cikin jerin yaran da ake Kira Tellant tanada qwaqwalwa sosai amma wasa ne akanta saboda rashin kwaba hakanne yasa lkcn data isa zuwa makaranta Gidado yasata a wata Tahfiz ta yayan manya da ake kira Khulafa'urrashidun duk da wasanta amma malamanta suna alfahari da ita saboda tasha ciyo musu gasar musabaqar karatun qur'ani da wasu daga cikin littatafan addini wanda su kansu sunsan ba iyakar koyarwarsu bace harda ta mahaifinta.





Shekaru sunata tafiya har  lkcn da Samha ta gama secondary kwarai naso ta fita waje tayi karatun ta amma taqi tace qawayenta duk Bayero University zasuyi saboda haka itama ita zatayi dole hakanan muka qyaleta ta tafi can din da farko bata wani saki jiki ba kuma na fahimci taqi sabawa da maza wannan dalilin ne yasa nasa akayi mata asiri ta fara bare bare itace shaye² yawon zuwa club sosai abin yake damun Gidado amma bashi da yanda zaiyi saboda har lkcn a cikin giyar asiri yake tafiyar da rayuwarsa   saidai idan tazo gda hutu yaga yanda ta zamz yar maye yasata a gaba yayita kuka nikuwa nayita dariya a daki nasara daya da yayi wata rana ya sameta a daki yana kuka yace “Aishatu nasani wannan abinda kikeyi sakayya ce ta abubuwan da nayiwa iyayena akan Mamynki a baya amma duk da haka bazan fasa roqon Allah ba kuma bazan qi neman alfarma a gurinki ba Aishatu duk abinda zakiyi a duniya kada kiyi Zina kuma kada kiyi lesbian wadannan abubuwan guda biyu sune bana fatan ina raye yarda na haifa a cikina tayisu don Allah kiyimin alqawarin haka" 





Itama tana kuka ta amince masa akan bazatayi ba haka kuwa akayi Samha taci gaba da kare kanta duk da tururuwar samarin da suke nemanta amma taqi basu hadin kai ciki harda yaron Ministan lfy wato Na'im kudi sosai Na'im yake kashemin saboda ita Samha tace bashi da abinda zai bata ubansa Minister of health ubanta Minister of Finance har gida Na'im yazo ya sameni yace shi da aure yakeson Samha saboda haka nasan yanda zanyi na rarrasheta ta aureshi Idan kuma taqi to ta amince ya rinqa hutawa da ita bayan ya fadamin ya cakemin kudi har two million  aikuwa na bazama na tafi Ghana Ina zuwa na fadawa boka Jegus ya buga qasa yace babu aure tsakaninsu mijinta yananan kuma a cikin dangin Ubanta zai bullo amma abu daya da zasuyi shine zasu sanya Mata sha'awa ta saki jiki dashi su lalace ta yanda ko tayi auren mijin bazai ganta da daraja ba......








 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[2/27, 9:29 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *AD*











 *44*






Rayuwa taci gaba da tafiya a haka koyaushe da kalar sabin mugun nufin da nake bullowa dashi wa Samha da ubanta amma har lkcn basa ganewa banyi nasara ba saboda duk yanda naso da Samha ta saki jiki da Na'im su lalace taqi yarda hakanne yasa nikuma na dage kan sai ta aureshi ana haka suka hadu da Abdu babu yanda banyi ba don narabata dashi tunda na fahimci ya fara canza mata rayuwa amma abin ya gagara dole tasa na qyale duk wani hali da Samha ta samu kanta bayan aurenta da Abdu nice sanadi nice na sanya mata ciwon ciki da nufin cikin yarannan ya lalace nice na binne musu asiri ta taka a qofar parlournsu har yayi sanadin zuwan yayannan duniya lkcnsu baiyi ba nice nayi sanadin komai da ya faru dake Samha La'ilaha illallah Samha na cutar da mutane da yawa..."






Tana mgnr tana kuka miqewa Samha tayi jikinta na rawa ta juya zata fice daga dakin Dad ya riqota yace “Bazan taba yabewa Lubabatu ba Samha ta zamemin masifa a cikin rayuwata wannan wanne irin bala'i ne kin kashemin iyaye kin raba yata da uwarta sannan kinyi qoqarin lalatamin yata Allah bai baki saa ba yanzu kuma kin hanata farin ciki da mijinta kullum cikin jifansu da mugayen kaba'irai kike to kiyi ki warke zamuyi shari'a dake wlh sai kinyi bayanin komai yanda yake" sake fashewa da kuka Samha tayi tace Allah ya isa bazan yafe miki ba mamy kin rabani da dumin jikin mahaifiyata tun Ina zanin goyo kawai saboda wata manufa taki ta qashin kanki bazan ce miki komai ba Dad kada kayi qararta ka barta da azabar duniya ma ta isheta" juyawa tayi zata fita Abdul ya riqota yace “likita ya tabbatar da mamy tanada cuta me karya garkuwar jiki wato HIV..." 




Gaba daya dakin juyowa sukayi cike da tashin hankali itakam Samha baya tayi luuuu ta suma hankalin kowa ya koma kanta shikam Dad bai iya tabata ba saboda tashin hankali wasu hawaye yake zubarwa masu zafi yana kallon Mairo da har yanzu ya kasa gane wace  ita yana kallon Dr Hasina duk da hawayen da suka zubowa Dr Hasina hakan bai hanata yiwa mijin nata murmushin qarfafa gwiwa ba daukan Samha akayi aka shiga da ita wani daki inda daqyar Mai martaba ya rarrashi Dad sukaje Lab aka dauki jininsu domin yi musu text sai yamma Samha ta dawo hayyacinta ta fashe da kuka tace “HIV yanzu Dad yana HIV aunty ma haka Innanillahi wa Innah ilaihir raji'un wannan wacce irin masifa ce..." Rufe mata baki Abdu yayi yace “waye ya fada miki Dad bashi da ita yanzu akayi masa text kingama results din a hanuna" riqeshi tayi tana dariya tace “da...da gaske Abdul  Dad da aunty basuda HIV wayyoh Allah na gde maka" dariya Dad dake shigowa yayi yace “banida ita daughter" rungumeshi tayi tana dariya shima dariyar yayi suka fita suka nufi gda.






Bayan kwanaki biyu labari ya ishesu Hajiya Luba ta rasu abin mamaki tana rasuwa Dad ya shigo afujajan yana kiran “Maryam Maryam ya akayi kika barni meye ya faru kika gudu kika barni"





 _Marnege_😍😍






 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

[3/1, 12:04 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *AD*






*45*







Itama Mama Mairoh miqewa tayi ta fito dagudu ta nufoshi ya tsaya yana kallonta kawai sai suka kama hawaye daqyar Mai martaba ya rarrashi Dad itakuma Mama Mairoh fulani Amina ta kamata suka koma dakinta Samha kuka kawai takeyi ashe dama Mama Mairoh itace mahaifiyar ta shiyasa abubuwa da yawa nata yake yanayi da nata? Ashe dama shiyasa kullum Abdu yake fada fada mata cewa Mama Mairoh tanada muhimmanci a gurinta ashe shiyasa takejin qaunarta a zuciyarta?.






Daqyar Maina Abdu ya lallabata da kalamansa da salonsa yajata suka koma daki ya fara luguiguiceta har yasamu ta saki jikinta suka farantawa juna.

Mamy kam baa dawo da gawarta gdan sarautar ba a asibitin aka shiryata aka kaita makwancinta da lallashi da komai Dad qin zuwa yayi jana'izarta, kwanaki uku tsakani Dr Hasina ta shige gaba aka mayar da auren Dad da mahaifiyar Samha da ita da Samha suka rinqa kimtsa amarya Mama Mairoh a ranar ne kuma fulani Hadiza tayi nadama ta rinqa binsu tana kuka tana neman gafararsu saboda gabadaya rayuwa tayi mata zafi babu inda take samun sauqi daga gurin jama'ar gdan har Mai martaba bayan ta nemi yafiyar kowa an yafe mata Mai martaba ya rattaba mata saki daya aikuwa tarinqa kuka tana neman ya taimaketa ya yafe mata wlh ta tuba tabi Allah saida Samha da Dad suka shiga sannan ya hqr yabarta a dakinta ya mayar da ita.






Haka rayuwa taci gaba da tafiya watan yan uku shidda a duniya saiga bullar ciki a cikin Samha aikuwa akayita murna aka rinqa tattali da rainon cikin nan cikinta nada wata hudu akayi bikin Rahmah da Ja'afar wata daya tsakani akayi na qanwar mijinta Yesmin da Mansoor sosai Nasir ya nemi yafiyar Samha shida Ja'afar tace babu komai ai ya wucce qaddararsu ce hakan Mainah Abdu ne yace shi be yafe ba sai sunyi yari na wata shidda shidda sukayi dariya sukace “ai saboda Gimbiya zaa yafe mana" yayi murmushi yace “ya wucce" haka rayuwa taci gaba da tafiya ta kowanne bangare sai son barka, abin mamaki watanni goma da mayar da auren Dad da Mama Mairoh takama rashin lfy ranar itama Samha yini tayi tana fama da labour hankali duk yanakan Samha aka dauketa aka tafi Asibiti ta haifi yaranta biyu dukka mata murna a gdan sarautar baa cewa komai suna dawowa aka sanar dasu wai Mama Mairoh ta haifi da namiji me kama da Samha wayyoh zo kuga murnar gurin Samha itama tayi qani tama manta da haihuwa tayi ta tafi bangaren babar tata taga yanda Dr Hasina taketa kula da jaririn da uwarsa abin gwanin gwasama.





Dr Hasina itace take kula da Samha mace me halin yan aljannah babu mugunta babu ojoro gyarata takeyi kamar yar cikinta haka akasha sunan Nusrah da Nuzrah  Wato Hasina da Amina tare da qaraminsu babbansu wato Maheet asalin sunan kakansu Mainah Abdu da Samha yaci na wajan iyayensu mata Jabiru.






Watanni sukayita turawa rayuwa tayi yanda akeso har shekaru haihuwa ta tsayawa Samha cak Nusrah da Nuzrah har sun tafi primary a kuma wannan lkcn ne Dr Hasina ma ta haifo musu qanwa mace wadda akasha shagali murna babu Wanda ta bari har Fulani Hadiza data saki jiki ta koma mumina ta gaske kullum tana tare da yaran da farko basu saki jiki da itaba sai daga baya da suka fahimci tuba tayi me tsarki, ranar suna yarinya taci sunan Maryam suna kiranta da Gimbi.

Rayuwar Mainah Abdu da iyalansa abar sha'awa ga kowa shekaru sunata tafiya cike da alkhairai aikinsa gaba daya ya koma England saboda haka ya debe yaransa da matarsa suka koma can ya sama musu makaranta sukaci gaba da rayuwarsu acan cikin farin ciki tattali da qaunar juna.

Shekararsu uku a qasar Samha ta sake haihuwar auta ta kuwa dage saida akayiwa fulani Hadiza takwara wayyohh dadi a gurin fulani Hadiza wannan ya taga gata takanas ta taso tazo taga takwararta tayita kuka tana qara roqon yafiyar Mainah Abdu don shi tafi cutawa yace ai tama dauka wani abu bai taba faruwa ba rayuwa kenan dama haka duniya take kowa da zamaninsa.







 *_Tammat bi hamdullah_* 




 *Nan na kawo qarshen wannan labari me taken ADANDI  kurakuren dake ciki Allah ya yafe darrusan dake ciki ubangiji yasa su isa inda akeso su isa na gde da kasancewa tare dani.* 



 _Don shawara ko neman qarin bayani zaku iya tuntunata ta wannan number_: _09013718241_ 






 *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*

No comments