Breaking News

THE DEPUTY GOVERNOR'S BRIDE BOOK 2

 [3/11, 9:35 AM] Oum Hairan&Affan: *_THE DEPUTY GOVERNOR'S BRIDE_*

*_(Amaryar Mataimakin gwamna)_*




*_PART TWO_*





*_OUM HAIRAN_*




*_CONTINUATIONS 51-52_*



★★★~~~~★★★~~~~★★★



Cikin kiÉ—ima da damuwa Hauwah tace “ciki kuma Ni Hauwah na shiga uku garin yaya nayi ciki...." Saurin tsuke bakinta tayi lkcn da taga shigowar ADN ta fara Æ™oÆ™arin saita nutsuwarta ta É—ago ta dubesa shima itan yake kallo yace “bikin gdanku ya matso saura sati Uku" idanunta akansa hakanan takejin mikin tsanarsa na dawo mata sabo wai akansa zata sadaukar da rayuwar Nabeel wannan bazai zama abu yuwawwe ba bazata iya ba Nabeel yafi Æ™arfin haka a gurinta ko zata rasa farin cikinta zata kare rayuwarsa bakin rai bakin fama.

Firgigit ta dawo hayyaci saboda taÉ“a tan da Alh Adnan yayi ta sauke fasali ta zauna tace “Inajin kamar lkcn yayi sauri fah?" Murmushi yayi yace “ba wani sauri da yayi kawai dai dake kin samu abubuwan yi shiyasa kike ganin gudun lkc.





TaÉ“e baki tayi ta miÆ™e ta fice daga É—akin ta nufi É—akinta yanayinta kawai ya tabbatar masa da akwai matsala, nufar Æ™ofa yayi da nufin binta Khairiyya tace “Dad..." tsayawa yayi ta miÆ™e ta tako gabansa ta tsugunna tace “inaso na zama ta farko da zan fara yi maka albishir mafi soyuwa a gurinka Dad Aunty Hauwah tanada shigar ciki na yini guda....."

Da sauri ya zauna cikin mugun mamaki yace “RuÆ™ayya ya akayi kika sani da gaske?" Murmushi tayi tace “Hakane yanzu akan gaÉ“ar zancen da muke kenan ka shigo amma naga alamun firgici a tattare da ita yanayi ya nuna batayi marhabin da cikin ba Dad ko meye yasa?" 

Sharce gumi yayi yace “ba haka bane kawai dai an faÉ—a muku ne Allah shine mafi sanin gaibu cikin yini guda bazai ganu ba saboda koda ma akwaishi ai a Æ™ila waÆ™ala yake kodai ya samu mazauni cikin mahaifa ko kuma ya É“aro a rasashi banson ki rinÆ™a gasÆ™ata zantukan Jinnu wasu yanki daga cikinsu mafiya rinjaye maÆ™aryata ne amma a kwai masu gaskiya waÉ—anda suke bin tafarkin koyarwar Annabi Muhammad (S.A.W) ki kwanta ki huta ki rayu cikin aminci babarki Na'ilatu ta sanar dani gobe zata dawo...." 





Da ambaton sunan na'ilatu ba ƙaramin faɗuwa gabanta yayi ba tabi bayan mahaifin nata da kallo har ya fita yaja mata ƙofar taja numfashi ta miƙe ta sanya key a ƙofar ta dawo ta kwanta tabbas cikin rayuwarsu akwai saɓani me yawa da yake neman canzawa kowa alƙiblar tunani inaso kanasona dole muso farin cikin juna amma ita ta lura Dad ne yakeson farin cikin kowa shi kowa bayason nasa, Aunty Hauwah ta fahimci tanayi donshi itama ta lura a ita kaɗai ɗin ta bata son komai daya shafeshi mutanen kanta ne suke sonshi shiyasa ake samun ragayya ta dole tsakaninsu.





Komawa tayi ta zauna maganganun da sukayi da Hauwah da yaƙinin da Sarki Nasr ya basu suna dawo mata tsoro yana shigarta saidai kuma tanason sanin abinda yake binne don tabbas wata ɗaukakar abar dubawa ce lamarin Hauwah akwai sammatsi da hargitsi itakam ta fara bata tsoro komanta ba irin na mutane ba Baffa na kiranta ƴarsa autarsa Sarki Nasr na kiranta ƴarsa to wai ya akayi hakan ne meye gaskiyar abinda ke akwai cikin lamarinta?

Ba amsa batada me bata hakanne yasata kwanciya tanaji ana taɓa ƙofa ta gane bugun Hajiya Salma ne shiyasa tayi burus ta watsar har ta gaji ta juya ta nufi sashin Alh bata isheshi ba ta tsaya tana ƙarewa ɗakin kallo idanunta ya sauka kan hotonsa da sukayi da Hauwa a ƙasa me tsarki ta kafe Hauwah da idanu wani baƙin ciki na taso mata ita a gdan komai an fita ta zama asalin banza matar tsakiya Hajiya Na'ilatu ita ke damawa a gdan yanzu kuma gashi ya ɗauko wacce tafita kyau da ƙuruciya tabbas ta tabbata asararra idan ta sake wannan ficiciyar yarinyar tasha gabanta don ta lura Alh ba ƙaramar rawar ƙafa yake akan wannan yarinyar ba.





Murmushi tayi da ita É—aya tasan ma'anarsa tace “dani kuke zancen bari waccan makirar ta dawo muji ta inda wasan zai fara don na lura sai anyi da gaske wannan yarinyar zata taÉ“u tunda gashi tun kafin zuwanta ake narkar da kuÉ—i amma kamar a banza koda yake ai yau da gobe tafi Æ™arfin wasa.

Ita kuwa Hauwah tunda ta koma É—akinta ta kwanta bacci ya É—auketa  a haka Alh Adnan ya shigo ya isheta ya tsaya a gabanta yana Æ™are mata kallo ko ba komai zuciyarsa tayi fari domin yaji albishir da yafi kowanne daÉ—i shima yasa rai akwai yuwuwar zai samu domin Hausawa sunce fata na gari lamiri.

Zama yayi a gefenta yana murmushi yana shafa cikinta bashi yabar É—akin ba sai dare sosai ya nufi É—akinsa ya ishe Hajiya Salma anci wanka  ansha turare ana jiran zuwan miji, yanda yaganta zaune yasashi jan murmushi yace “Hajiyata kina lkc wannan duk wlcm back É—in ne?" 




Rausayar dakai tayi tana  shafa gefen fuskarta tace “To ya zanyi tunda inasonka adalin miji" murmushi yayi ya fara rage kayansa yana cewa wlh tabbatar da kwanciyar Hauwah na tsaya yi ba lfy ta cikaba shiyasa na daÉ—e ina fatan dai kina lfy" 

Bataji daÉ—in mgnr ba amma haka ta shanye tace “to ai dakai da kaya duk mallakin wuya ne fatana dai tayi baccin?" Jinjina mata kai yayi yana nufar bayi ta miÆ™e tabisa tace “ya kamata na fara aikina tunda na dawo" tare sukayi wankan sai jangwalarsa takeyi yana biyenta har suka fito ta sake shiryawa shikuma yayi shafa'i da witiri yayi addu'o'insa na neman tsari sannan ya kwanta suka maÆ™ale juna suna bawa sama hayaÆ™i sosai tayi masa yanda yakeso yanason kasancewa da Hajiya Salmah domin tasan kan namiji fiye da yanda ake tunani duk wata gaÉ“a da zata bawa namiji charge tasanta haka yakeso Hauwa ta zama amma ita ya lura ma ba wannan ne a gabanta ba shikam dole ya zage ya nemawa Hauwah lfy ta zama cikakkiyar mutum ya san da mutum yake zaune amma yanzu ya kasa gane a wanne jinsi take gashi shidai baiji a ransa zai iya rabewa da itaba don ya fahimci kamar ta samu matsayin tsoka me gudanar da jini a jikinsa.




_Kuyi hÆ™r jikinne sama²_





*OUM HAIRAN*

[3/11, 9:35 AM] Oum Hairan&Affan: *_THE DEPUTY GOVERNOR'S BRIDE_*

*_(Amaryar Mataimakin gwamna)_*




*_PART TWO_*


*_CONTINUATIONS PART ONE_*


*_OUM HAIRAN_*






*_PAGE 53-54_*



★★★~~~~★★★~~~~★★★




Sha biyu ta gota sannan ta sauko a gadonta tayi miÆ™a tare da salati ta faÉ—a bayi ta sakarwa kanta ruwa ta fito tana shafa mai ya shigo dakin da sallamarsa ta juyo ta zubansa idanu a ranta tana raya yanzu a gurin Hajiya Salmah ya kwana? Wani abu taji yana neman tokare mata Æ™ahon zuciya tayi saurin kawar da tunanin da cewa “barka da sfy mijina" lumshe idanunsa yayi.

Ya matsa jikinta ya É—ora kansa a kafaÉ—arta yaja ajiyar zuciya yace “kinyi kewata kuwa?" Saurin Girgiza kai tayi abinda ya janyo ya É—auke kansa da sauri ya riÆ™o hannunta cikin faÉ—uwar gaba yace “For what?" Ƙasa tayi da kanta tace “saboda me zan azabtar da zuciyata da kewar wanda nasan bazaiyi kewata ba kawai Ni nasan kanacan cikin wani dausayin ka ma manta da wata halitta Hauwa'u sai yanzu gari ya waye ya hantse zaka É—ebomin tsayi da koÉ—aÉ—É—en gemu kazo kacemin wani nayi kewarka to banyi ba nace ban....."

Sarai yasan birkicewa tafi komai sauƙin cikin lamuranta shikuma bayason hakan shiyasa yayi wata kukan kurar damƙarta da duk wani ƙarfi nasa ya tura bakinsa cikin wuyanta ya ɗora harshensa saman jijiyar da take gudanar da jini da ƙwaƙwalwa zuwa zuciya zuwa gangar jiki take wani shorck me ƙarfi ya haɗu tsakaninsu daya haddasawa Hauwah saurin ɗora hannunta a bayansa don ji tayi kamar zata faɗi duk da irin riƙon tsaurin da yayi mata.





Bata ankare da abinda yake shirin aikatawa ba saida taji ya zame towel ɗin data ɗaure ƙirjinta yana wani nishi me kashe lakar jiki kafin tayi azamar hanashi tuni ya fahimci inda ta dosa ya ɗora bakinsa saman baƙin nipples ɗinta me masifar ɗaukar hankali suka saki ajiyar zuciya a tare tana wani shigewa jikinta jijiyoyin jikinta na aika mata da wani yanayi da yake mugun narkar da ita ga Deputy ya bala'in iya sarrafa mace yasan darajar nono baya wasa da mulmushi da lailayashi idan ya fara baya gajiya.

Da dabara ta fara janye masa yabata dama ta janye jikin amma yaÆ™i sakin nonon saima Æ™ara turashi da yake bakinsa yana musu tsotsar alawar yara inda ya sake haÉ—e tazarar dake tsakaninsu, wata faÉ—uwar gaba ta dirar mata batare data shirya ba ta rintse idanunta saboda sandar wandonsa ta miÆ™e sambal sai wani nishi takeyi gif-gif tayi baya da Æ™arfi hakan ya bashi damar cije kan nonon ta saki wata siririyar Æ™ara tace “nashi na Daddyn Khairiyya zaka ciremin nipples É—ina ohhhh zafi ka bari don Allah idan ka cire dame zan feeding babynka!"




Yanda tayi mgnr da alamun sallamawa yasashi sakin nonon nata yana gwama numfashi daÆ™yar yana sharce gumi jikinsa na rawa yakai hannunsa ya danna Æ™ofar da duk wannan bireÉ—en da yake a buÉ—e take ya murÉ—a mata key tuni idanunta ya kaÉ—a yayi ja saboda tsoro yakai mata cafka ta Æ™wace ta faÉ—a gadon ya bita ya danneta yana sassauta daurin asirkar wandonsa ya sauke numfashi a saitin kunnenta ya haÉ—a kalma daÆ™yar yace 

“Ina tausayinki baki tausayin kanki My Bride sau É—aya tak kafin na fara nesa dake zanyi miki cin da ko ban nemeki ba saikin nemeni da Æ™afafunki...." Cikin dashewar murya na wacce ta shiga halin firgici tace “Amma naga matarka ta dawo Daddyn Khairiyya hakan fah zunubi ne kuma haram....." Sakin Æ™ara tayi lkcn da ya sake É—ora bakinsa a nononta da gaske daga jiya zuwa yau bataso ko wanka taje ta dungureshi zafi yakeyi mata sosai shiyasa idan ya taÉ“a takejin kamar ranta yake zara hakan ce tasata fashewa da kuka tace.




“Allah saina faÉ—a ka da Baffa tunda bazaka daina taÉ“a min nonona ba zafi yakeyi min kuma saina faÉ—a masa kana É—akin matarka ka taho É—akina kwartanci....." Ƙara ta saki saboda zuÆ™ar da yayima kan nonon kamar wanda yakeson ya kawo ruwa daidai lkcn Salmah ta hauro saman don zuciyarta bata aminta da shiru É—in da tajishi ba tunda tana babban parlour bataga wuccewarsa ba.

Tana kai kanta parlourn taji ƙarar Hauwah ta ƙara sauri ta isa jikin ɗakin taji yanda take kuka can ƙasa ƙasa tana kiran Daddyn Khairiyya...... Batajin meye take cewa saboda ɗakin yanada girman da Indai ba'a cikinsa kake ba bazaka fahimci kowacce kalma dana cikinsa yake furtawa ba.

Wani baƙin ciki ne ya taso mata batasan sanda ta fara dukan ƙofar ba lallai ma Alh Adnan ɗin nan ya mugun raina mata hankali wato ita zai wulaƙanta a gurin wannan ƴar tayin yarinyar da bata kai mutum ba har yanzu tsabar dubin kala ya kwana da ita ramin gindinta ko washewa bai gama yi da azabar daya gana mata ba amma ya tafi gurin wata yar tayin matarsa ya kama lalubarta.......

Bugun Æ™ofar ne yaji yayi yawa ya É—aga bakinsa daga Æ™irjinta ya kwantar da kansa a samansu yayi matashin kai dashi ya zuba matsakaitan idanunsa masu kashe jiki a kan fuskarta yasa hannunsa yana shafata a gajiye daga dokin wuyanta har zuwa cinyoyinta yana saukar mata da wata kasala yace “wa....ye yake taÉ“a Æ™ofar...." Cikin Æ™osawa tace “toni nasani....." Nitsa yatsansa yayi a ramin gabanta taja wata ajiyar zuciya me kama da shiÉ—ewa tace.




“Zaz...zafi har yanzu inajin zafi Ni ka daina....." Kasa ida mgnr tayi saboda jin wani yanayi da ya sanyata rawar jiki babu shiri ta buÉ—e idanunta akansa shima nasa akanta suke harshensa saman É—an tsakanta yana karkaÉ—awa tayi saurin riÆ™e kansa tanason janyeshi shegen wayone dashi bazai taÉ“a bata damar hakan ba saima Æ™ara danna harshensa da yayi a ciki ya sanya laÉ“É“ansa biyu ya zuÆ™ota ta saki wani numfashi da yake kama da kuka tace “da kabari....." 

Hannunsa yasa a bakinta yaci gaba da tura harshensa yana lashe duk wani ruwa dake zubowa ta kwalogon gindinta ita kuma tana wani irin tureshi saboda yanayin ya fara sauya mata jinta tafarayi a saman gajimaren daɗi tana yawo batare data shirya ba ta damƙo hannunsa ta ɗora masa a saman nonon da taketa tureshi akansa ɗazun yaci gaba da murzawa yana lailayawa yana sake danna harshensa yana lasar ta yana tsotseta.





Ita kuma sai shafa kwantacciyar sumarsa me sheÆ™i takeyi tana wani narkewa tare da É—ago masa gurin yanaci gaba da sha kamar ya kafa kansa a fafaffiyar kankana daÆ™yar ta tureshi tana Æ™oÆ™arin tashi saboda yanayin daÉ—in neman zautata yakeyi yayi azamar riÆ™eta ya miÆ™e ya zare wandonsa takai hannu da sauri ta kama D É—insa ya saki wata ajiyar zuciya me Æ™arfi ta É—ago idanunsa a lumshe ta rinÆ™a bin jijiyar jikinta tana zagayewa da yatsanta tana zagaye zageyen kanta da hannunta daga Æ™arshe ta haÉ—a ta damÆ™e ya saki wani É—an Æ™aramin ihu jikinsa ya kuma É—aukar rawa ya fara Æ™oÆ™arin juyata yanason shigarta taÆ™i saima zamewa da tayi ta É—ora bakinta a zagayen kaciyarsa tana lashewa hakan ya sanya jikinsa Æ™ara daukar tsuma yana banÆ™are mata yana cewa “Ohhh Bby ahhhh daÉ—i wayyoh kada ki hau...katani...." 




Sunkuyawa yayi ya É—agata ya juyata yayi mata doggee ya fara haÉ—o addu'ar saduwa da iyali daÆ™yar ya gwale mazaunanta ya fara goga mata Dick É—insa a P É—inta shi bai shiga ba shi bai Æ™yaleta ba saida ya gama kashe mata jiki sannan ya danna da sauri, ta kuwa saki wata Æ™arar azaba don bai shigeta da wasa ba ganin tana Æ™oÆ™arin Æ™wacewa yasashi saurin riÆ™e weast É—in ta da hannayensa biyu ta yanda iya bala'i bazata iya Æ™wacewa ba ya buÉ—a Æ™afafunta sosai ya fara yi mata bugun sakwara, tashin farko batasan sanda fitsari ya fara tsiyayo mata ba saboda wani daÉ—i da zafi me haÉ—e da  azaba da taji ya ratsa Æ™wanyarta inda shi kuma ya saki wata gwauruwar ajiyar zuciya faÉ—i yake.

“Nice Hauwah tsuliyarki akwai ruwa kin tara kayan daÉ—i.... ohhh My Bride É—an....yen gindi akwai sweet" 

ƘanÆ™ameta yayi jin yana neman kawowa bai shirya ba ya sashi zarewa da sauri ya yagi tisue ya goge ya É—agota ya kwanta ya É—orata a samansa ya buÉ—e Æ™afafun ya sake zurkuÉ—a mata ya rinÆ™a motsata da kansa tare da ranÆ™wafo da ita yasa nononta cikin bakinsa tuni ta manta da wani zafin farkon yanayi ta biye masa suka rinÆ™a baje kolinsu sarai wannan safiya Hauwah ta ciwu harta gode Allah don daya É—agata kasa motsawa tayi sai ruwan hawaye sharrr yakai hannu ya shafa kanta yace “ko hakan baiyi miki ba?" Turo baki gaba tayi tace “saboda kaga inajin kunya shiyasa kullum saika cini da wannan Æ™atuwar abar taka Allah idan ka sake na daina jin kunyarka tam...."





Yasan shirmenta idan ya biye mata babu uwar da zai tsinana yinin yau wannan tasashi É—aukar wayarsa da taketa ring ya kara a kunnensa yace “sorry speaker 30 minutes na tashi da wani fam issue ne amma komai ya kammala ganinan" aje wayar yayi ya faÉ—a wanka ya fito ya mayar da kayansa ya zari kuÉ—i masu kauri ya aje mata yace “inna dawo zamuyi mgn game da bikinku"

Juya masa baya tayi yayi murmushi ya sunkuyo yace “kin gama lolewa daÉ—i na zaki kama fushi dani ko? Zakiyi bayani ne" so yake ta kulashi ya lura ba kulashin zatayi ba don da gaske bai taÉ“a yi mata cin da taji a jikinta irin na yau ba wannan tasa duk tayi luÉ“us sai idanu kawai da take wurwulÆ™itawa da haka bacci ya É—auketa tayita baccinta bata farka ba sai wajen uku ta tashi da sauri shima jin da tayi ana buga mata Æ™ofar ne ya tasheta ta É—aura towel tasa hijjab tana tambayar waye?" 





“Wani ihu ta saki ta buÉ—e Æ™ofar suka rungume juna Nana tace “kambu ke me Excellency É—in yake baki kikayi wannan uwar Æ™ibar a cikin watannin da basu rufa uku ba?" TaÉ“e baki Salma tayi tace “meye zai bata banda abinda zakije kema ki fara karÉ“a kwanannan murmushi Munirat tayi tace “au itanan har tasan abinda dukkannin mu bamu sani ba kenan lallai Baffa ya cucemu" dariya Bilkisu tayi tace “wlh nikam bai cuceni ba lkcn na sani É—in ai yazo kekam Ya Munirat ki biyewa Inna ta kaiki ta baro kiyi ba tsuntsun ba tarkon don banga ta inda abin zaisha ba" Salma ce ta kalli Munirat sukayi dariya tace “aje a dawo dai wataran za'a dace ai naci shine maita Æ´arnan"

Bata gane zambonsu ba saima nuna musu guri da tayi tace “ku zauna ina zuwa Aunty Nana ki duba kitchen akwai lemuka a freegde ki É—ebo muku da cake" tana mgnr ne tana shigewa bathroom ta rufo Æ™ofar ta sakarma kanta ruwa ta tsarkake jikinta sannan ta gasa kanta ta fito tana sharce kanta ta jorner handrayer ta fara busar da kanta daidai lkcn da idanun Munirat ya sauka saman gadon da suka cukurkuÉ—e ta haÉ—iye wani abu me ciwo na baÆ™in ciki tanabin É—akin da kallo wai Hauwah ce a cikin wannan daular su sunanan suna aikin banza Æ™wafa tayi tana sauke kanta akan tisue É—in dake zube a Æ™asa takai hannu zata É—auka kamar wacce aka cewa ta waiwayo haka Hauwah ta juyo tayi saurin zubewa ta tattare har wacce Munirat ta É—auka ta Æ™waÆ™ule a hannunta ta  É—ago tayi mata murmushi ta nufi bathroom ta zuba a toilet ta sakar musu ruwa suka tafi.




Zuciyarta na raya mata meyene a zuciyar yan uwan nata kuma meye zatayi da tisue É—in da suka goge sperm?" Batada amsa hakan yasa ta fita sun baje sunata É“arje ganima amma banda Munirat da taketa faman kumbura tana cika tana batsewa bata damu da damuwarta ba ta koma ta kwantar da kanta a jikin Nana tace “zuciyata tana gareku ko yaushe amma ku babu wanda ya damu dani babu wanda yake nemana bare yaji a wanne hali nake ciki" 

Kallon juna sukayi Nana da Bilkisu sukace “muna kiran wayar mijinki to kinsan wayar manya ba ko yaushe take É—aguwa ba" murmushi tayi nan suka shiga hirarsu ta duniya Nana na bata lbrn irin halin da Nabeel yake ciki nan take gabaÉ—aya yanayinta ya sauya zuciyarta tayi Æ™unci hawaye ya zubo mata tayi saurin gogewa tace “idan ina tunawa da Nabeel bazan iya biyayyar aure ba wlh da rana É—aya bantaÉ“a jin abinda nakeji game dashi ya ragu ba amma kuma sai nakejin bazan iya rabuwa dashi ba shima yana da muhimmanci a sashina"

[3/11, 9:35 AM] Oum Hairan&Affan: *_THE DEPUTY GOVERNOR'S BRIDE_*

*_(Amaryar Mataimakin gwamna)_*




*_PART TWO_*


*_CONTINUATIONS PART ONE_*


*_OUM HAIRAN_*






*_PAGE 55-56_*



★★★~~~~★★★~~~~★★★




Duban juna sukayi da sauri Munirat tace “kamar yafa?" MiÆ™ewa tayi tace “yanada muhimmanci a sashina kamar yanda nake da muhimmanci a sashinsa bawai don inason sa ba a'a saidon taimakekeniyar yanayi nake biyensa kuma nakeyi masa biyayya don kawar masa da wata kewar da ka iya haifar da matsala a cikin rayuwar da take buÆ™atar salama da kulawa, Yaya Munirat Mijina yana buÆ™atata a farko ban fahimci hakan ba shiyasa nayita Æ™oÆ™arin Æ™wacewa daga gareshi ashe wasa nasoyi da damata tabbas data kuÉ“ce dana dawwama cikin nadama"

Murmushi Bilkisu tayi tace “Dama nasan da wuri wannan ranar zatazo nifa banga abin ma da zaaÆ™i ba a gurin Excellency dubishi fah saikace irin matashin saurayin nan É—an shekara arba'in wlh inada wannan babu abinda zanyi da wani Nabeel da nake da yaÆ™inin in yakai shekarun ADN bazai ganu dakyau kamar ADN É—in ba"

Murmushi tayi ta miÆ™e ta É—auki wayar land-line É—in dake É—akin ta matso number kitchen bugu É—aya aka É—aga tace “ina buÆ™atar duk wani nau'i na abinci me daÉ—i da Æ™awatarwa inada baÆ™i na musamman" 





Aje wayar tayi ta sake zama daidai lkcn da wayarta ta harba ta janyota ta kara a kunnenta baiyi tunanin ba ita kaÉ—ai bace yace “Ya daina ciwon Autar Baffa kodai sai na Æ™ara?" Turo baki tayi tace “toma ai bani kaÉ—ai bace kuma Allah kasan nidai babu ruwana su Aunty Nana zan faÉ—awa su gayama Baffa...." 

Da sauri yace “tuba nake tabbas zaki iya yaushe sukazo?" Bayan fitarka ina bacci ko wanka banyi ba sukazo" amsawa yayi da “ok ina zuwa" kashe wayar yayi ta taÉ“e baki sukaci gaba da hirarsu aka kawo musu abinci suna baje sha'ani sukaji an turo Æ™ofar dukkansu suka É—ago, Hauwah ta zuba idanunta kan Hajiya Na'ilatu tare da miÆ™ewa tace “Ni kike nema nasani dake niÉ—in ba zanyi wahalar ganuwa a gurinki ba domin sinadari É—aya ke yawo a jikinmu"

Kallon mamaki Hajiya Na'ilatu ta tsaya tana yiwa Hauwa ita abinma dariya yaso bata tayi murmushi tace “Ƙanwata kenan ashe ma kece ai dake yau itane farkon haÉ—uwar ta zahiri ina jinjinawa Æ™wazonki na iya zaro mgn batare da tunanin meye mgnr zata wanzar ba" hannu takai ta dafata tace “labarinki ya rigaki zuwa ina maraba da samun madadin madadi"

Da wannan ta juya ta tafi tana murmushi a ranta tabbas ya tabbata babu ƙarya cikin binkicen da tayi a sirrin ce yarinyar tanajin kanta amma meye na sama yaci ma bare ɗan jefomin a dai je a dawo za'a gamu a magaryar tuƙewa.





Itakuwa Hauwah saida Nana ta dafata tace “ke ya yanayin gdan naku yake ne naji kuna mgn da wata irin Hausa da ba'a gane koman cikinta kodai da wani abu a Æ™asa ne?" Saurin basarwa tayi ta hanyar yin murmushi tace “Babu komai dake akwai kawai kinsan kowanne gda akwai kalar nasa salon...." 

Kwankwasa Æ™ofar ne yasasu sake dakatawa da tattaunawar wata cikin Hadiman gdan ta tsugunna tace “Allah ya taimakeki Excellency ne yake mgn a É—akin ganawa kowa ya hallara saura ke kaÉ—ai" jinjina kai tayi ta dubi su Bilkisu tace “zanje na dawo" da sauri Salma da Muneerat suka miÆ™e sukace “akan me mukam bamu shanyuwa tafiya zamuyi" 

Rasa me zata dauka ta basu tayi haka ta jidi kayan da ya siyo mata a Lagos da wanda ya haɗa mata a Saudi ta haɗa musu na shafa da sabulai kuɗin daya bata ɗazun Naira me yawa ta miƙa musu tare da cewa agaida Yakumbo itama zatazo kwanannan kafin biki.





Saida ta rakasu driver ya É—aukesu sannan ta nufi Meeting room É—in ta shiga da sallamarta aka amsa mata hakanan taji gabanta na  faÉ—uwa tanajin tana harÉ—ewa saboda idanun da kowa ya zubanta musamman Hajiya Babba surukarsu Hajiya Na'ilatu da gogan itama Khairiyya ita take kallo da alamun karfafa gwiwa ta isa ta rusuna duk da batasan Hajiya Babba ba amma hali na nuna kama, taga suna yanayi da É—anta, gaisuwa tayi mata ta girma tasa hannu ta yafitota ta miÆ™e ta isa ta zaunar da ita a kujerar kusa da ita ta shafa kanta tace.

“Hauwa'u Kulun Maijidda uwar kowa bakije kin gaisani ba Ni gashi nazo" a kunyace tasa tafin hannunta ta rufe fuskarta tace “Lah Hajiya ai bansan kina raye ba da tuni nazo nayi miki tausa kuma ma da yau da safe zanzo na karÉ“i goro" dariya mgnr tabawa Hajiya Babba tace “Sarkin Shirme dama labarinki yajemin ta gurin mijinku ince dai kuna lfy?" Kallon kowa tayi tace “eh to sama sama dai don naga ana hararata a gurin nan kuma Allah banson kallon Æ™asa² gara a kalleni sosai" 

Dafe kai Alh Adnan yayi yace “Hajiya muyi abinda ya taramu in kika biyewa shirmen Hauwah bazamu tsinana komai ba" kallonshi tayi zatayi mgn ya kanne mata ido dole ta fasa taci gaba da wasa da yatsunta aka buÉ—e taro.





Da Addu'a sannan Hajiya Babba ta fara mgn da cewa “kamar yanda kuka sani ne ko nace kika sani Hajiya Na'ilatu wannan taro anayinsa ne duk lkcn da muka samu Æ™aruwar zuri'a ma'ana É—ana ya Æ™ara aure Salma baa taÉ“a yi ba a gabanki sai wannan karon to alhmdllh gashinan yazo kanki ga Æ™anwa nan anyi miki Hauwa'u yarinya ce a cikinku yanda nakejinta ma na raina ganinta ashe ma da kaÉ—an zata girmi jikata RuÆ™ayya, nidai fatana don Allah ku zauna lfy kamar yanda kuke zaune a baya don Allah ku zauna lfy kuyi hÆ™rn zama da juna sai fatana da nakeyi a kullum ubangiji ya sanya zuwanki Hauwah ya zama kinzo ne domin kawo haske da Æ™arshen damuwar É—ana ina fatan ta dalilin zuwanki kafin Æ™asa ta rufe idanuna naga Æ™annen RuÆ™ayyatu dagwai² suna yawo a gabanmu......





ÆŠagowa Na'ilatu tayi da sauri tana kallonsa sai wani murmushi yakeyi yana amsawa da amin nan sukaci gaba da tattaunawa akan abinda ya shafi rayuwarsu Hajiya Babba na cewa “Adnanu na samo wani me magani gobe zansa Hadi ya kaini a karÉ“oshi ance ana dacewa idan Allah ya amince" 

Shidai murmushi kawai yayi cike da tausayin mahaifiyar tasa kullum burinta akan ganin yaransa ne yana fatan kafin ta mutu ta gani ko tayi farin ciki itama.

Sun tattauna abubuwa masu muhimmanci kafin su tashi Hajiya Babba ta nufi sashinta na gdan Hauwah na biye da ita tanata zubanta surutu itako Hajiya kamar jika ta É—auketa don batafi Æ™ananun jikokinta ba anan suka shashance ita da Khairiyya da samun sauÆ™inta yayi mugun bawa Hajiya mamaki bakinta na fita Æ™afa ce dai bata isa takata a cikin mutane ba, har dare Hauwah nanan sashin Hajiya Babba tun tana cewa da ita ta tashi ta koma bangarenta karshe ta zunguri baki tana shusshire Æ™afa tana cewa “ni sai korata akeyi saboda angaji dani" 





Ganin batada niyya yasa Hajiya  rabuwa da ita, a yanda Na'ilatu da Salma suka tsara turin jeka ka mutu zasuyiwa Hauwah a zuwan karar amarci haka suka samu Alh Adnan Suka tsara shi da cewa sun kara mishi wata biyu ya mori amarcinsa saboda sunaso inda rabo a samo musu ADN Æ™arami.

Da farko yaso yaƙi amincewa amma yanda suka dage yasa dole ya karɓa jin daɗin hakan harda yima kowacce kyauta me tsoka, haka ya shiga shiryawa shimfiɗawa Hauwa rayuwa me inganci kafin cikar watannin ita kuwa sakaryar batasan wainar da ake toyawa ba tanacan ta yashe ɗuwawu gurin Hajiya Babba tanata basu labarin zamaninsu sunata dariyarsu.

Takwas ya shigo gdan da uwar siyayyarsa kashi huɗu ha shiga ɗakin kowacce yakai mata sukayi gdy ya fita ya nufi sashin Hauwah mamaki ya cikashi ganin komai a hargitse ya tsaya ya ƙarewa ɗakin kallo sannan ya nufi bathroom ya tsaya a jiki ya ƙwanƙwasa jin ruwa yana zuba ne yasashi tsayawa ganin tsaiwar taja lkc yasashi buɗe wa ya shiga famfo ne shi kaɗai yaketa zuba yayi murmushi ya kashe ya juya ya nufi ƙasan yana kiranta baiji alamun zata amsa ba hakan yasashi shiga sashinsa ya cire kayansa ya kira Hajiya Babba ta tabbatar masa Hauwah kam tamayi bacci daga sallar Isha,





Aje wayar yayi yayi wanka ya shirya dake yau dama ba ranar ganin baÆ™i bace ya nufi sashin hajiyan sun jima suna hira sannan ya aje mata ledar ya miÆ™e yace “A tasota ta taho É—akinta Hajiya dare ya fara nisa" yana mgnr yana ficewa daga parlourn Hajiya ta miÆ™e ta fara tashin Hauwah taso yi mata turjiya saida ta lallaÉ“a sannan ta miÆ™e ta nufi Æ™ofa tana fita ya cafke hannunta ta firgita sosai saida yayi mata kiss a kuncinta yace “matsoraciya da wayo zakiyimin ki gudo ki barni Ni kaÉ—ai nayita juyi" 

Numfashi ta aje ta janye tace “Allah Ni banji daÉ—i daka tasoni ba toma wai meye zanyi maka naga matanka duk sun dawo" sunkutarta yayi batare daya tsaya bata amsa ba ya bi ta Æ™ofarsa ta baya ya shiga sashinsa ya direta a kujera yace “yau kwanan turaka zakiyi yarinya"





Harararsa tayi tace “waima to basai a kwanan na gani ba kawai duba yayye na duk mulmul dasu Ni kasani a gaba sai iskanci kake koyamin....." Baya tayi ta kwasa da gudu ta shige bayan kujera tace “Allah na tuba ashe fah kace a daina cewa iskanci to waima me zance ne?" 

Shikam bai iya kulata ba saboda ya gaji sosai hutu kawai yake buÆ™ata ya zauna yace “idan kin gama Æ™uruciyar kibani abinci naci na kwanta na gaji" miÆ™ewa tayi cikin tausayawa tace “ayyah sannu fah ai bansan ka gaji ba bari na zubo maka wani me daÉ—i" tana mgnr tana fita sashin da aka shirya masa dinner taje ta shiga shiryawa a tire saida ta cikashi ta É—auka ta kai masa bai É“ata lkc ba ya sauko ya fara cin abincinsa tana kallonsa yanda yakecin abincin kamar wani mace har burgeta yayi, bayan ya gama ta tattare ta mayar ta dawo ta gyara gurin ta tsugunna tace “saida saf..." Jinta tayi saman ruwan cikinsa ya riÆ™e kanta da hannunsa ya zuba idanunsa cikin nata yace.

“idan akace kije sai kije bayan kinsan mijinki ya gaji yana buÆ™atar tallafi da kulawa?"

[3/11, 9:35 AM] Oum Hairan&Affan: *_THE DEPUTY GOVERNOR'S BRIDE_*

*_(Amaryar Mataimakin gwamna)_*




*_PART TWO_*


*_CONTINUATIONS PART ONE_*


*_OUM HAIRAN_*




*_PAGE 57-58_*



★★★~~~~★★★~~~~★★★




Kwantar da kanta tayi a jikinsa gabanta na faÉ—uwa bata manta da wahalar da tasha É—azun ba gashi har yanzun mararta ciwo takeyi lumshe idonta tayi lkcn da yakai hannu ya kamo fuskarta ga mamakinsa sai yaga ashe hawaye ne a idanunta hakan yasashi saurin miÆ™ewa tana maÆ™ale a jikinsa yace “meye kuma ya kawo kukan?" Da alamun gajiyawa tace “wlh ina tsoro ka barni na daina maka rashin kunya Allah bazan Æ™ara ba...." Lakace mata hanci yayi yace “shikenan tunda kin sallama babu abinda zanyi miki ki huta amma kema kinsan...." 

ÆŠagowa tayi ya É—aga mata gira taja numfashi ta mirgine tace “to in tafi É—akina?" NoÆ™e kafaÉ—a yayi ya matsa jikinta yace “kije kiyi wanka kizo mu kwanta" lumshe idonta tayi tace nayi a sashin Hajiya Babba"




Bai kuma cewa ba yakai hannu ya kashe musu glub yayi musu addu'a bacci ya É—auke su, cikin dare wajen 2:30am yaji ta saki wata Æ™ara ya tashi da sauri ga mamakinsa sai yaga tasa hannunta biyu ta dafe cikinta tanata kai duka tare da addu'a kowacce tazo bakinta ya shiga jijjigata sai yaji ta saki kuka tace “kayi wani abu Adnan turosu akayi su É—auke É—an tayin cikina kada kabarsu zasu rabani dashi....."

Wani gumi yaji me zafi ya karyo masa cikin mummunan yanayi ya rarumota ya mannata da jikinsa ya fara kiran sunanta yana tofa mata ayoyin Alkur'ani masu zafi da yasan duk taurin kan jinnu madamar ba musulmi bane bazai iya shanyesu ba aikuwa sun jima a haka tanata ihu tana tureshi kafin ya samu tayi laƙwas ta zube a ƙasa baccin wahala ya ɗauketa duk ta fasa baki shikam bai koma bacci ba saboda fargaba meye take cewa zasu rabata dashi ne meye a cikin nata? Kodai ya tabbata cikine da itan?

Bashida amsa bashida me bashi, kiran sallar farko yasashi miƙewa ya ɗauro alwala yazo yayi raka'atainul fajri ya zauna yana addu'o'insa zuwa yanzu yayi laushi zuciyarsa ta karye yana ganin kamar bazai samu ba, haka ya jirayi sallar asuba ya mike kenan zai tayar don baiji zuciyarsa ta amince masa ya fita ya barta ita kadai ba.





Ajiyar zuciya tare da salatin data sauke ne yasashi juyowa da sauri idanunsu ya sarÆ™e da juna ta miÆ™a masa hannu ya miÆ™a mata ta miÆ™e zaune ya tsugunna gabanta ta kwantar da kanta a Æ™irjinsa tana shafawa a hankali tana neman saukar masa da kasala, saurin riÆ™e hannunta yayi yace “tashi muje kiyi wanka muyi sallah" kallonshi tayi da sauri tace “saida kayi ne?" Duk da baya cikin nutsuwa tambayar ta bashi nishadi yayi murmushi yace “banyi ba Hauwah wai da nace wanka ina nufin kyaji karfin jikinki ko?"





Rufe idonta tayi da tafin hannunta tana dariya shima dariyar yayi yayi kissing dogayen yatsunta yace “kinason karyamin alwala Hauwah tashi maza ina jiranki" miÆ™ewa tayi ta nufi bayin tayi wankan ta É—auro alwala ta fito É—aure da towel ta zari doguwar riga tasa sukayi sallar tana Æ™oÆ™arin tashi ya riÆ™eta saida sukayi azkhar sannan ta miÆ™e tana miÆ™a ta haye gado tana cewa “ni kamar daren jiya ban rintsaba wani sabon bacci nakeji" shima rigar sallarsa ya cire ya bi bayanta suka kwanta da hikima da wayonsa na shekaru ya tura mata akida suka raya safiyar sukayi baccinsu jikinsu manne da juna.




Dake asabar ce ta rigashi tashi ta miÆ™e a gajiye tayo wanka ta zame ta fito daga sashin nasa ta nufi nata domin ta shirya, turus taja ta tsaya ganin matan gdan a harÉ—e a babban parlourn kowacce ta zubanta idanu duk da dakiya da rashin tsoronta saida ta É—an ji dam tayi Æ™asa da ladabin da batasan yaushe ya É—arsu ba tace musu “ina kwanaku?" Kallon juna sukayi sukayi murmushi Hajiya Na'ilatu ta É—ebeta ta watsar tace “kwana yana gurin wadda tai kwanan turaka" bata gane komai ba itadai ta miÆ™e jiki a mace ta nufi sashinta ji tayi kamar an sari Æ™afarta ta baya ta kuwa saki Æ™ara tayi baya luuuu zata faÉ—i Hajiya Babba dake shigowa ta tareta da sauri ta rigizo jikinta suka zube a tare bisa wani tumtum dake gurin Hajiya na mayar da numfashi daidai lokacin ne makiran suka miÆ™e a  tare suna cewa “Subhanallahi garin yaya me yayi zafi hakan?"





Dukkansu sun shiga ruÉ—u daÆ™yar hikima ta zowa Hajiya Babba ta É—auki wayarta ta kirayi É—an nata har tana shirin tsinkewa sannan ya É—aga da Muryar bacci yace “Hajiya...." Katseshi tayi da cewa “Amaryarka ta faÉ—i a Æ™ofar É—akinta...." Ai bai gama jiba ya zabura ya miÆ™e ya faÉ—a bayi ya watsa ruwa a gurguje sannan yasa jallabiyya ya fita ya nufesu ya tsugunna a kanta daidai kunnenta yayi mata sallama saida yayi sau uku sannan yaji taja ajiyar zuciya tayi miÆ™a ta buÉ—e idanunta tace “Wa'alaikassalam Sunana Al'Æ™asim Æ™ani ga Ubaid É—a ga Sarki Nasr Babana da Æ´an uwana sunyi nisa basa wannan nahiyar shiyasa ya turoni akwai wani abu a É—akin Hauwa'u da babana yake bada umarnin karta shiga É—akin harsai ya dawo ya cireshi ina ganin komai amma bai bani umarnin yin komai ba saboda haka kowa ya nutsu ya kuka da kansa ba'a taÉ“amu a zauna lfy Bissalam"





Jikinta ne ya saki ta kwanta luf a jikinsa ya shafa sumarta dake jiÆ™e sharkaf ya É—agata cak ya nufi inda ta fito da ita ya kwantar da ita saman gadonsa ya zubanta idanu ganin hakan bazai fissheshi ba yasashi fita ya tarar babu kowa a parlourn sai Hajiya Na'ilatu tanata kaiwa da komowa tayi saurin tararsa da  cewa “Alh wannan wacce irin yarinya ka auro mana” da mamaki ya dubeta yace “mutum mana kamar ni da ke" ganin bashida niyyar bawa mgnrta muhimmanci yasata juyawa tabar gurin shima ya juya ya shige É—akin Hauwan ya É—auko mata kayanta ya koma sashin nasa ya zauna yana kallonta gabaÉ—aya daga jiya zuwa yau saiya fahimci har rama tayi.

MiÆ™ewa yayi ya dauko system É—insa ya shiga cike wasu files tsayin lkc sannan ya É—auki wayarsa ya kira me kula da abincinsa ya sanar dashi abinda yakeso sannan ya ajiye wayar ya juya ga Hauwah da taketa jera miÆ™a da hamma tare da salati, buÉ—e idanunta tayi akansa ya kanne mata ido É—aya ta kawar dakai tana kallon É—akin tace “bana tafi nawa sashin ba meye ya dawo dani nan?" 




Kamo hannunta yayi yace “Bakida lfy ne" taÉ“e baki tayi ta tashi zaune tace “ni Æ™alau nake matsalata kawai cikina da yaketa kiran ciroma" Æ™wanÆ™wasa Æ™ofar da akayi yasashi miÆ™ewa yaje ya amso tire din da kansa ya rinÆ™a ciyar da ita har saida yaji a ransa ta Æ™oshi sannan ya barta shima ya karya yaci gaba da aikinsa ita kuma na aikin kallonsa lkc zuwa lkc yana É—agowa suna haÉ—a idanu tana basarwa sashin zuciyarta na Æ™awata mata sashi wani sashin kuma na bijiro mata da Nabeel da kalamin Sarki Nasr akan Nabeel É—in tanata Æ™oÆ™arin korewa.





_Afwan da yanda pages ɗin yake zuwa ba yanda ya kamata ba wlh ina cikin halin jinya ne idan na samu kaina ne nake samun damar yi muku don fita haƙƙin juna, kuyi hƙr._

_Gaibu ce a É“oye take da nasan hakan zan faru da banma fara rubuta wannan labarin ba, na jira har Allah ya yassaremin lfy_

[3/11, 9:36 AM] Oum Hairan&Affan: *_THE DEPUTY GOVERNOR'S BRIDE_*

*_(Amaryar Mataimakin gwamna)_*




*_PART TWO_*


*_CONTINUATIONS PART ONE_*


*_OUM HAIRAN_*






*_PAGE 59-60_*



★★★~~~~★★★~~~~★★★




Iska ta furzar tare da MiÆ™ewa tace “bazai yuwu ba" É—agowa yayi ya zubanta idanu tana shirin  fita yayi saurin riÆ™eta yace “karki shiga É—akin ki" da mamaki tace masa “akan me?" Murmushi yayi ya miÆ™e ya kamota yace “zaayi wani aiki ne yau zuwa gobe" wani kallo tayi masa na ban yarda ba sannan tace “kuma iya É—akina to ban amince ba sakeni naje na kwanta...."

Badon ta rasa abin cewa ba tayi shiru ya toshe mata baki da bakinsa ya bajeta a gadon ya miÆ™e ya rufe Æ™ofar ya dawo ya zauna yace “kinason daga jiya zuwa yau ki rinÆ™a musa mgn ta ki daina"





MurguÉ—a masa baki tayi ta juya taja pillow dole ta sashi murmushi ya lura yau É—in a kusa take haka yaci gaba da zungurarta hardai ya samu ta É—an ware ta rinÆ™a basa lbrn makarantar su da irin haukan da sukayi yanayi mata dariya zama da yaro akwai daÉ—i ko ba komai zai baka nishaÉ—i dadai haka bacci ya É—aukesu koda ta farka saitaji Æ™afarta taÆ™i takuwa ta kuwa saki Æ™ara ya tashi da sauri ya miÆ™ar da ita amma taÆ™i takawa sai mayar da ita yayi ya ajiye ya zuba mata idanu ana haka wayarsa ta É—auki ruri ya dauko ganin number surukin sa yasashi saita nutsuwa suka gaisa cikin girmama juna Baffa yace “Wato akwai abubuwan da naketa aikatawa akan Hauwah da suketa yuwuwa, Adnan a cikin aurenku da Hauwah akwai albarkoki masu yawa da wasu dake zagaye daku walau mutane ko aljanu suketa son tarewa saidai ita Æ™addara takan riga fata wanzuwa.

Abinda nakeson sanar dakai jinsi biyu ke jikin Hauwa akwai masu buɗe mata idanu da firgitata da sanyata abubuwa saɓanin hankali akwai kuma masu iƙirarin ita tasu ce, nayi bakin ƙoƙari da taimakon masu iƙirarin Hauwah tasu ce mun rabata da wancan nau'in masu cutarwa amma babu yanda zanyi na rabata da wancan nau'in saboda haka kayi hƙr da abinda zatakeyi na saɓanin lissafin mutane don Allah insha Allahu bazasu cutar dakai ba Sarki Nasr ya tabbatar min suna sonka da soyayyar da kakeyiwa Hauwah suna kula dakai da kulawar da kake bata amma sunce bazasu nutsu da gdanka ba harsai sun gusar da dattin ƙazantar daya ɓoye kansa a sashinka har ya samu matsayin sashi mafi girma"





Numfashi ya sauke sannan yace “yanzu kashedin da sarki Nasr yakemin shine akan cikin da waya Allah bakusan dashi ba na jikin Hauwa'u shine suke bada yaÆ™inin idan aka cika takurawa to kodai su tonawa wanda yakeson ganin bayansa asiri ko kuma su kasheshi kowa ya huta, inda matsalar take bamusan waye ba shiyasa nace gara suke daukar matakin kare tasu kada su cutar da kowa saboda Hauwah so sunce zasu gwada idan hakan ta gagara dole zasu É—auki hannu na gaba.

Wannan tasa suka riƙe mata ƙafa saboda amsa mata son shiga ɗakinta idan kuma ta shiga to ita da haihuwa har abada abinda aka shirya kenan gashi dole meyin aikin Sarki Nasr ne da kansa kuma baya nahiyar nan dole zaka kangeta har zuwa dare ya dawo yayi abinda zaiyi inyaso saitaci gaba da amfani da sashin nata"






Jinjinawa girman lamarin Alh Adnan yayi yace “shikenan Baffa amma sai nake ganin kamar Hauwah batada ciki ni inaga bafani da rabon wani Æ™wan...." “Karkace haka mu jira abinda Allah zaiyi Junnu basuda masaniyar gaibu amma Allah yayi musu baiwar sanin abu kafin mutum yakai ga saninsa sunada ilimi fiye da tunaninka shiyasa idan sukaso mutum zakaga yana abu saÉ“anin mutane ayita mamaki wannan daga yassarewar Allah ne ya yassare musu abinda mu bai yassare mana ba, wasu daga cikinsu suna ganin halittar Æ™arshe ta Æ™asan ruwa kaga kuwa sanin abinda ke cikin cikin mutum abune me sauÆ™i a gurinsu" 

Jinjina kai Alh Adnan yayi yace “gsky ne Baffa na gde da tunatarwa Allah ya bamu ikon aikata daidai" sallama sukayi ya dubi Hauwa da tuni bacci ya É—auketa yayi murmushi ya shafa kanta ya miÆ™e ya fita.




Hajiya Na'ilatu ce ta tareshi da cewa “ya taji sa jikin?" Murmushi yayi mata na jin daÉ—in yanda ta nuna damuwarta da damuwarsa yace “taji sauÆ™i bacci tayi kubani abinci mara nauyi wanda zataso" wani kishi ya tasowa Hajiya Na'ilatu tayi baya tana murmushin mugunta tace “to ko fura za'a dama mata?" Da sauri yace “hakane zakuwa tasota Salma a damo a kawo" yana mgnr yana juyawa ciki yaci gaba da aikinsa inda yabar Hajiya Salma da Hajiya Na'ilatu da saÆ™a abinyi.

Fito da Æ™ullin maganin Hajiya Salma tayi tace “Asiri ya rufu an kama uwar amarya da ango yanzu muje a dama furar a Æ™awatata sosai yanda zata bata sha'awa tasha sosai muje Hajiya kada mu sake muga sakau"





Nufar kitchen É—in sashin Hajiya Na'ilatu sukayi dakansu suka dama furar aka É—auki garin maganin aka raba biyu aka zuba rabi aka gauraya aka Æ™ara fasa madarar piek uku a ciki aka dauko gasasshiyar hanta aka zuge a flat aka jere Hajiya Salma ta É—auka Na'ilatu ta É—auki ruwa da lemo suka nufi sashin Alh suka isheshi zaune a parlourn yana karatun  jarida zama sukayi sunayi masa sannu da kisisina irinta makashinka na gindinka shikuma duk daÉ—i ya cikashi dake kansa a tulu yake Hajiya Na'ilatu tace “Alh Ka tasota tazo ta danci wani abu gashi har hanta na gasa mata" dariya yayi ya miÆ™e yana cewa “Kay na'ilatu Allah yayi muku albarka dai nikam tunda na sameki na gama sa'ar mata duk wacce tazo halinki take É—auka" 





Murmushi tayi ta rausayar dakai tace “to ba dole ba Alh ai maso uwa dole yaso É—anta duk abinda kakeso ai dole musoshi bare mu dama girma ya fara kamamu kai kuma kamar Æ™arama Æ™uruciya akeyi Indai halal zakaci ai maso" 

Yana dariya ya shige É—akin suka kalli juna sukayi murmushi Hajiya Salmah tace “Soko kuma ya yarda kai amma an cuci Æ™idahumi...." Shiru sukayi suka miÆ™e suna dubansa ya É—aukota cak kamar wata jaririya yanata zubanta sannu ya zaunar da ita yana dariya suma suka zauna Hajiya Na'ilatu tayi saurin kai hannunta kafaÉ—arta tace “sannu Hauwah ya jikin?" Da kallon irin na tuhuma da mamaki take binsu Alh Adnan ya lura suma sun lura har sun fara shan jinin jikinsu hakan yasashi cewa.

“Yadai Autar matan Adnan ko kanne?" Girgiza masa kai tayi tana kallon Hajiya Na'ilatu ta kawar dakai tace “inajin yunwa sosai Æ™afata tayimin nauyi" da sauri Hajiya Salma tace “aikuwa sara daidai gaÉ“a kinga fura Hajiya ta damo miki nikuma na gaso miki Hanta kici kya samu Æ™wari kinga kula da yallaÉ“ai akwai wahala ba gajiya yake da hawa doki ba"





Murmushi yayi yace “haba ke kuma kada ki firgita Æ™uruciya mana Hauwa'u na zo kisha furar" miÆ™a mata dan kwanon na glass da keta nason sanyi yayi ta sanya hannunta ta É—auki ludayin shima na glass ne ta É—iba takai bakinta takai dubanta ga Hajiya Na'ilatu da Hajiya Salmah tayi musu murmushi sannan tayi bismilla tasha hankalinta kwance, sukuwa harda sauke wata ajiyar zuciyar nasara ganinsu burinsu ya cika in anÆ™i bari suyi galaba tacan ai gashi cikin sauÆ™i haÆ™a ya cimma ruwa babban burin dama maganin yaje cikinta kuma yaje.

Zagewa tayi tasha furar sosai tana lumshe idonta tana tauna hantar ji takeyi bata taÉ“a cin abinci me daÉ—in wannan ba saida ta Æ™oshi tayi gyatsa sannan ta dubesu tace “na gde da kulawa" hannu yakai ya shafa cikinta yace “har naji daÉ—i da alama kinji daÉ—in furar ko Jiddarh?" Murmushi kawai tayi masa ta kwantar da kanta a cinyarsa tace “ni kayimin...." Sai kuma ta rufe idanunta tana dariya dukka sukayi dariya yace “kin cika wauta me zanyi miki?" Turo baki tayi tace “ba wanka nace maka inaso ba"





RiÆ™e ciki Hajiya Na'ilatu ta farayi tana zaro idanu waje hakan yasa Hauwah saurin miÆ™ewa zaune saiga kowa a tsaye inda Hajiya Na'ilatu ta riÆ™e ciki Æ™am tana sakin wata Æ™ara tana ihu tana cewa “nashiga uku Ni Na'ilatu hanjina yana tsinkewa wayyoh Allah na wayyoh wayyoh....." Tuni gumi ya fara karyowa kowa dake gurin banda Hauwah data kece da dariya ta tashi tsaye tace “hakan yana dakyau basai Hauwa'u tasha Æ™aiÆ™ayi koma kan masheÆ™iya ba basai tasha karya tambaya ba take samun kariya ni kabewar kan kabari ce baÆ™in cikin me taushe gafiyar makabarta takaicin Æ´an farauta, kaÉ—an ma kika gani kuma yanzu za'a sanya layin wasan Ni dake naga matsoraci, nasha fura naci gasasshiyar hanta nayi damfamfam kuma É—an cikina yaji daÉ—insa ya gode ciwo kuma ya dawo kanki aje ayi jinya horror kuwa baki soma zama ba"

[3/11, 9:36 AM] Oum Hairan&Affan: *_THE DEPUTY GOVERNOR'S BRIDE_*

*_(Amaryar Mataimakin gwamna)_*




*_PART TWO_*


*_CONTINUATIONS PART ONE_*


*_OUM HAIRAN_*






*_PAGE 61-62_*



★★★~~~~★★★~~~~★★★




Tana faÉ—in haka ta juya ta nufi É—akin data fito inda tabar kowa cikin mugun tashin hankali musamman Hajiya Salmah da take jiran nata sakamakon a matsayinta Na wacce ta zuba maganin a furar ta dama.

Ja sukeyi da baya da baya cikin kiɗima da tashin hankalin da basu taɓa riskar kansu a ciki ba Hajiya na'ilatu farar mace amma sai rikiɗa takeyi tana zama wata damusa damusa, wani gurin fari wani gurin baƙi ga wani yamushewa da fatarta takeyi kamar wata ruɓaɓɓiyar mangoro sannan idanunta suna zazzagowa sunayin wani irin ja me kama da jini.

Nan fah Alh Adnan ya shiga mugun tashin hankalin wannan sabon bala'i Hajiya Salma kuwa harda fitsarin da batasan yaushe ya ƙwace ba tsabar tashin hankalin ganin yanda halittun abokiyar makircinta suketa canzawa.





Waya Alh Adnan ya ɗauka ya fara kiran Hajiya Babba ya sanar da ita abinda ke faruwa ta kuwa bazamo a kiɗime tana zuwa bakin ƙofar tayi turus ganin sabuwar halittar dake ta juyi a tsakiyar Parlourn, daidai lkcn da Hajiya Na'ilatu ta fara wani ɗan tari me masifar wari daya ɗumame ɗakin baki ɗaya.

Daga nesa Hajiya Babba tace “Innanillahi Adnanu wannan kuma wacce irin masifa ce meye ya faru daya É—arsar da hakan?" Tana mgnr ne tana toshe hancinta inda shima cikin masifar tashin hankali yace “wlh bansani ba Hajiya sun kawowa Hauwa'u fura da hanta so bayan ta gama cine kuma sai wannan lamarin ya faru" cikin É—imuwa Hajiya Babba tace “to ma tsaya mu sawa mara lfy idanu mu kaita asibiti mana..." 

Da sauri Salma tayi baya tace “yanzu waye zai iya zuwa yace zai cacumi wannan halittar ai saidai a nemo Æ´an kwana²" 





Kakarin amai Hajiya Na'ilatu ta farayi take kowa ya dawo da hankalinsa kanta tana aman wani shuɗin ruwa me ɗoyi daya sanya kowa ficewa a parlourn da sauri suna shaƙar numfashi me wahala, ƴan agaji Alh Adnan ya kira su kansu saida suka shirya sannan suka iya ɗaukar ta suka fice da ita koda aka kaita asibitin cewa sukayi su babu abinda zasu iyayi mata bayan allurar bacci.

Aikuwa ita sukayita É—irka mata idan tayi bacci suyi gwaje²nsu iyakar bincikensu abu É—aya suka gano guba taci kuma sun kasa gano makarinta haka suka tattara suka barta shikam Alh Adnan kansa ya gama kullewa, yama rasa meye abinyi hakan yasashi fita ya É—auki mota ya fice daga asibiti ya nufi gdansa É—akin daya baro Hauwah ya shiga ya tarar da ita a kwance inda ya barta ya zauna a gefenta ta tashi zaune yace “wai meye yake faruwa ne Hauwah?" 




Murmushi tayi tace “babu abinda yake faruwa" zubanta idanu yayi yace “game da ciwon Na'ilatu nake mgn" zaune ta tashi tace “ban gane ba kana zargi nane abinda ta shirya ne ya koma mata bayan nan bansan wani abu ba" katseta yayi da cewa “kamar ya abinda ta shirya?" Kawar dakai tayi tace “a furar da suka bani suka zuba magani a yanda maganin yake idan nasha nice zan koma abinda ta koma to sai Allah bai Æ™addara min ba ya kiyayeni da kiyayewarsa sannan ya mayar mata da abinta idan kaso zanyi alfarma na yafe don kai amma ka gargaÉ—eta kodan gaba kada ta kuma wlh banida ikon hana É—aukar mataki domin ba sahalewa ta bace matakin" 

Numfashi ya sauke yace “duka na fahimta ayi mata donni É—in zanji daÉ—i kuma zanyi alfahari dake" jinjina kai tayi tace “shikenan kaje" zaiyi mgn ta sake É—aga masa hannu tace “kayi hÆ™r kaje zata warke kafin ma kaje asibitin insha Allahu" 





So ganin batason doguwar mgn yasashi miƙewa ya fice daga ɗakin ya sake nufar asibitin gabaɗaya yau a firgice yake da yanayin yinin haka dai yaje ya ishe Hajiya Babba zaune akan kujera ya isa gabanta ya rusuna yace.

“Ya me jikin Hajiya?" ÆŠagowa tayi tace “to saidai gdyr Allah Ni wannan lamari ya fara firgitani bayan fitarka fatarta ce ta rinÆ™a tsagewa tana fitar da wata mugunya me É—oyi shiyasa duka muka fito" dafe kansa yayi daÆ™yar sannan ya miÆ™e ya nufi É—akin ya buÉ—e gabansa na faÉ—uwa.

Mamaki ne yasashi Æ™amewa yana kallon ikon Allah mara lafiya ya gani zaune akan gadon tana dudduba jikinta tana ganinsa ta miÆ™e da sauri tayo kansa tana cewa “Alh kaga kamar an canzan waccan fatar duk ta salike ta É“ace tawa ta asali ta dawo" 





Ajiyar zuciya yayi ya kama hannunta suka zauna ya zubanta idanu sai kuma ya girgiza kai ya miÆ™e itama ta miÆ™e da sauri tace “kada ka zargeni Alh bantaÉ“a nufin cutar dakai ko wani makusancinka ba wlh da naje China ne nasamo wannan maganin Ni cemin akayi maganin yana taimakawa wajen É—aukar ciki to nikuma naga munyi munyi har mun gaji shiyasa nayi nufin nabawa Hauwah tunda ita sabuwa ce kuma Æ™uruciya ce wala Allah mu dace to da nayi kamar na sanar dakai sai naji tsoron kace a'a kai ka hÆ™r kamar yanda ka saba ita kuma nasan idan na bata bazatayi amfani dashi ba shiyasa nayi wannan dabarar ashe mugayen nan ba maganin haihuwa suka bani ba maganin cutuwa ne nikam Nagode Allah da wannan masifa ba Æ´ar mutane ta samu ba ta tsaya iyakar kaina"





Tana mgnr tana sharar hawayen kissa shikuma hakan ya sanyashi jin daÉ—i ya kamo hannunta yayi kissing nata yace “lamarin Hauwah wani irin jirkitaccen yanayi ne me wuyar sha'ani ba ita kaÉ—ai bace saboda haka kuyi bakin Æ™oÆ™arinku kada ku ranÆ™a shiga lamarinta kinga dai abinda ya faru yau" 

Kwantar da kanta tayi a jikinsa tana share hawayen munafurci tace “ai nagani yau bazaa kuma ba" kissing É—inta yayi yace “zamu iya tafiya gda?" ÆŠagansa kai tayi yayi gaba yace “ok saiki fito Hajiya na waje" yana mgnr yana fita ya ishe Hajiya Babba a tsaye ta tareshi da cewa “yadai?" Murmushi yayi yace “wlh Hajiya sharrin Jinnu ne kinga ta warke tsaf har ma ta miÆ™e yanzu ma fitowa zatayi mu tafi...." 

Fitowar Hajiya Na'ilatu yasa Hajiya babba sakin ajiyar zuciya tare da hamdala suka ɗunguma suka nufi mota Hajiya Babba nata zuba mata sannu itadai data fahimci Hajiya batasan komai ba taja bakinta tayi shiru a ranta tana raya ai duk girman gona akwai kunyar ƙarshe wannan karon ma bata dace ba zata ɗana tarkonta sabo a gaba babban abinda yake damunta yanzu da taji Hauwah tace ɗan cikinta to ya tabbata cikin ne da ita kenan? Tabbas idan ya tabbata cikine to kuwa zamanta ya ƙare wajibi ne ta salwantar dashi tun kafin Alh Adnan ya ankara, to ma ta yaya aka samesa bayan ita shaida ce ta haƙiƙance maniyyin mijin nasu baya harbawa yanda ya kamata bayan haka kuma ƙwayayen nasa tsurari ta riga ta wofintar dasu ko sun samu nasarar shiga mahaifa basa iya fasa ƙwan mace bare har su haɗu subada ɗa to ita ya akayi ya wucce?"

[3/11, 9:38 AM] Oum Hairan&Affan: *_THE DEPUTY GOVERNOR'S BRIDE_*

*_(Amaryar Mataimakin gwamna)_*




*_PART TWO_*


*_CONTINUATIONS PART ONE_*


*_OUM HAIRAN_*






*_PAGE 63-64_*



★★★~~~~★★★~~~~★★★



Da wannan tarin tambayoyin suka isa gda driver nayin parking Hajiya Na'ilatu ta buɗe motar ta fito zuciyarta a jagule jagulewar da batason kowa ya fahimta hakance tasata riga kowa fita barorin gdan sunata zuba mata sannu amma ko arziƙin amsawa basa samu saidai ɗagansu hannu da takeyi da haka takai tsakiyar babban parlourn da zai sada kowacce da sashinta taja tayi turus ganin Hajiya Salma ta miƙe da sauri tana ja da baya gefe kuma Hauwah ce tsaye riƙe da ƙarfen matattalar da zata shigar dakai sashinta taci uban riga da wando ta haɗe gashin nan ta ɗaure ta saki jelarsa baya ba Alh Adnan ba hatta Hajiya Babba saida ta sake kallonta kamar wata baƙuwar balarabiya.

Idanu Hajiya Na'ilatu ta sauke a kan shafaffen cikin Hauwah da zaka rantse da Allah babu hanji a cikinsa ta lumshe idanunta tanason aro juriya tasawa kanta ta nufi Hauwah tana cewa “sannu Æ´ar nan Allah ya rufa miki asiri bai É—ora miki wahala ba...." Da sauri Hauwah taja baya saboda kula da tayi Hajiya Na'ilatu na Æ™oÆ™arin É—ora hannunta akan cikinta ne.

Saurin fuskewa tayi da cewa shikenan bari na shiga ciki na lura baki saki jikinki dani ba har yanzu"





Binta Hauwah tayi da kallo cikin tausayi ita tausayi ma take bata tarasa meye yake damun mutane cikin rayuwa da suke zaɓar cin amanar waɗanda suka yarda dasu komai nata a haka takanyisa na masu cikakken tawali'u amma cikinta fal guba me kisa babu abinda zuciyarta ke saƙa mata sai mugayen abubuwa wanda a hankali wannan ɓoyayyen halin nata shine zai zama silar rusa rayuwarta.

Da wannan tunanin ta juya ta shige É—akinta ta rufe Æ™ofar tana kaiwa da komowa “Alh Adnan! Mijina!!" Ta faÉ—a tana neman guri ta zauna ta jima zaune kafin wani tunani ya faÉ—o mata ta miÆ™e ta fita ta nufi sashin Hajiya Babba ta tura Æ™ofar Hajiya dake zaune saman sallaya ta É—ago ta zubanta idanu ta nemi guri ta zauna tana wasa da yatsun Æ™afarta.





Shafa addu'a Hajiya tayi ta dubeta tace “Kulun majadan ya akayi ne?" ÆŠagowa tayi tace “kiyi hÆ™r Hajiya don Allah ki fahimceni cikin magana ta shin kin taÉ“a fuskantar wata rayuwa akeyi baibai da gaskiya a gidannan?" 

Da tsananin mamaki ta É—ago ta dubeta tace “ya akayi kika fahimci hakan?" Sunkuyar da kanta tayi tana jan gashin carpert É—in tace “duk da kasancewata yarinya me Æ™arancin shekaru ubangiji ya azurtani da baiwar lura da fahimtar yanayi daÉ—in daÉ—awa Hajiya duk abinda yake saÉ“anin gsky bana haÉ—a hanya dashi hakanan nakanji banasonsa na tsanesa wlh Allah É—aya Hajiya bantaÉ“a Æ™in abin da yake daidai ba, misali sanda aka zaÉ“amin Daddyn Khairiyya matsayin miji banso ba hasali ma kowa yasan inada zaÉ“i amma shigowata rayuwarsa sai wasu É“oyayyun abubuwa suka rinÆ™a bijiro min game dashi da naji a raina tabbas ubangiji keson bawansa da rahama shiyasa ya jefoni cikin rayuwarsa.

Hajiya bayin kaina bane daga Allah ne mahaifina yace tun ina jaririya nake a haka bashi yake bani kariya ba Allah ne, Hajiya na taso a hannun matan Babana biyu ɗaya tana sona ɗaya kuma bata ƙaunata nida ƴan uwana Mahaifiyata ta rasu dalilin haihuwata, a gdanmu ne aka samun guba a kunu don nasha na mutu amma cikin hikimar Allah sai aka canza kunun daga nawa zuwa na wanda ya zuba"




Numfashi taja sannan taci gaba da cewa “a Æ™arancin shekaru nawa a lkcn idan nasha mutuwa zanyi da gaske amma wacce ta zuba É—in da tasha kunun wahala kawai tasha ta warke har yau ba'a san dalilin wannan ciwo ba amma Ni nasani kuma ina kallonta da abin, kuma har yanzu Bata Æ™yaleni ba tana bibiyar rayuwata kuma tana burin rabani da bangona tana burin maye gurbina da wata cikin Æ´aÆ´anta.

Bawai wannan ne damuwa ta ba damuwa ta yanda abubuwa suke faruwa a rufe a cikin gdannan Hajiya ya kamata kiyi wani abu tabbas akwai abubuwa a binne cikin wannan rayuwar da son zuciya ta rufeta"

Jinjina kai tayi tana tuntuntunin mgnr ta Hauwah tabbas itama ta daÉ—e tana hasashen abinda Hauwah ta faÉ—a to amma ta yaya zata gasÆ™ata bayan ko yaushe  Adnan nuna mata yakeyi babu me gskyrta babu me Æ™aunarsa kamarta?"



Zubawa Hauwah idanu tayi ta É—ago suka haÉ—a idanu ta sunkuyar da kanta tace “bawai so nake dole ki amince ba kawai na sanar dake ne saboda idan abubuwa suna faruwa saÉ“anin fahimtarki don Allah kiyi hÆ™r tabbas zamu sanya Æ™afar wando da koma waye Hajiya na fito miki a mutum Hajiya Na'ilatu itane matsalar gdannan kuma kema kin sani...." 

Murmushi Hajiya Babba tayi tace “babu abinda kikayi Æ™arya a ciki Hauwah duk abinda yafi Æ™arfin ka yafi Æ™arfinka saidai addu'a itane kawai tsakanina dashi kema abar daya kamata kiyi kenan" 

Da azama ta kalli Hajiya tace “Addu'a Hajiya kin yarda mace tafi Æ™arfin ki akan É—anki?" Girgiza kai tayi tace “bazaki fahimta ba Hauwah ke yarinya ce da ubangiji ya dawo min dashi ma cikin rayuwata ai saina gde"

[3/11, 9:38 AM] Oum Hairan&Affan: *_THDGB_*





*_PART TWO_*


*_CONTINUATIONS PART ONE_*


*_OUM HAIRAN_*






*_PAGE 65-66_*



_Wannan littafin na kuɗine kiji tsoron Allah karki fitarmin dashi, kema idan kingani ko ka gani kaji tsoron Allah karka karanta min wahalata batare daka biyani haƙƙina ba 300 ne babu tsada domin ƙarin bayani tuntuɓeni ta whattsAp number na 09013718241 inkinji tsoron Allah kin kiyayi haƙƙina kin huta domin Oum Hairan batasanki ba bare ki roƙeta ta yafe miki_



★★★~~~~★★★~~~~★★★




Shiru Hauwah tayi cikin yanayi na nazarin kalamin Hajiya tayi mgn ne da harshensu na manya wanda ya gagari Hauwah fahimta ta sake sunkuyar dakai tace “Ya taÉ“a barranta kansa da rayuwarki ne?" Murmushi Hajiya Aliya tayi tace “Hauwa'u meyesa kikeson sanin komai ne?" Sunkuyar dakai tayi tayi dariyarta da take burge me kallo tace “inada tambaya ko Hajiyata kiyi hÆ™r haka Allah yayini da son sanin abinda ya shafeni ni yarinya ce duka matan gdannan babu wacce bata haifeni ba amma qaddara ta gifta rabo ya ratso dani tsakiyarsu muna amsa suna É—aya wlh Allah É—aya Hajiya ita Salma batada matsala Zulwaji hayniy ce inda taga power nan take yeah nasan tanada kishi amma kuma tanada tsoro da tsoronta zamuyi amfani wajen cimma burikanmu Hajiya....." 

Dariya tayi tace “nadai yi shiru kada na cikaki da shirme amma kisani duk abinda na furta yakan zama tabbatacce da ikon me zartarwa Wato Allah subhanahu wata'ala...." 

MurÉ—a Æ™ofar da akayi ne yasasu É—agowa ganin Adnan ne ya tsaya jikin Æ™ofar ya kwantar da kansa jikinta kamar wani marayan muzuru abin ya bawa Hauwah nishaÉ—i ta miÆ™e ta nufesa ta kamo hannunsa tayi Æ™asa tace “amincin Allah ya tabbata ga amincina ina fatan kana cikin kwanciyar hankali...." 





Ya manta da Hajiya a gurin ya janyota ya haÉ—ata da jikinsa yana wawurar bakinta tayi saurin zamewa ya sake ruÆ™ota yace “bakijin tausayin mijinki yau kinÆ™i bani lkc Hajiya ta Æ™wacemin ke Hauwah yau fah Saturday ne akwai buÆ™atar kulawarki gareni"

NoÆ™e kafaÉ—a tayi ta turo baki Hajiya ta miÆ™e tana naÉ—e sallayarta tana cewa gara ka tattareta ku tafi tazo ta titsiyeni da tambayar Æ™waÆ™waf" shigewa tayi É—akinta hakan ya bashi damar É—agata ya nufi bayan gdan ya buÉ—e Æ™ofarsa ta sirri ya shigar da ita wani É“angare da bata taÉ“a sanin akwaisa a gdan ba mamaki ne ya kusa sheÆ™e Hauwah ta dire a jikinsa tace “kay..." 

Rufe mata baki yayi tare da kanne mata idanu ya matsa jikinta yace “tunda bakiji nan zaki zauna" zaro ido tayi tace “cabb a'a wlh" murmushi yayi mata yace “shikenan me kikeso a kawo miki tunda kin shigo kenan?" 

Zama tayi tana murguÉ—e murguÉ—enta yace “mgn fah nakeyi miki" a zafafe tace “farfesun kan jaki...." 





Da sauri ya kalleta yace “kuma zakiji daÉ—insa sosai bari nasa a nemo kan jakin ayi miki" harararsa tayi ta miÆ™e ta nufi wata Æ™ofa ta buÉ—e ta tsaya tana kallon haÉ—uwar É—akin tana mamaki ta juyo tace “wai to nan part É—in waye?" Bai kulata ba ya miÆ™e ya shiga É—akin ya cire rigarsa ya rage dagashi sai boxes ya kalleta yace “idan kinso kina iya shigowa ki kwanta" ganin yanda ya É“ata rai yasata shiga cikin nutsuwarta ta shiga É—akin ta nufi bayi yana tsaye yana kallonta har ta buÉ—e Æ™ofar.

A gajiye tace “Allah na gaji da wannan abin da kakemin idan ka cika matsawa zan rinÆ™a kuka kullum bakaji ba gurin yayita yimin zafi kuma kai sai kace sai kaci...."

Numfashinta ne ya ɗauke tayi mutuwar tsaye lkcn da taganta nicked a gabansa batasan sanda yakai hannu jikinta ba har ya zare mata wandon sai kawai faɗuwar rigar taji ƙasa.

Da sauri tayi Æ™asa jikinta harda É—aukar rawa saboda yanayin yazo mata a bazata, murmushi yayi ya É—agota ya É—ora hannunsa a bayanta ya haÉ—ata a jikinsa yace “kin cika raki Hauwah 3 months ya kamata ace kin saba dani bana takura miki ina binki a yanda kike saboda banson takura miki akan buÆ™atata kinsan ma mene?" 




A É—an tsorace ta girgiza masa kai yakai hannu ya kashe glub É—in ya É—ora kansa saman nata yaja ajiyar zuciya yace “ki jure zaki dace dayawa irina suke nema ba kowacce mace ce take auren namiji me harkoki da É—awainiya kamar ni kuma ya rinÆ™a samun lkcnta ba kinga nan da Æ´an kwanaki ma tafiya zanyi zan É—auki wata biyar kafin na dawo kafin lkcn nasan kin saba ko?"

Girgiza masa kai tayi tace “ni bazan sababa garama ka tafi É—in na huta..." MaÆ™alewa mgnr tayi a Æ™irjinta saboda juyo tan da yayi ya haÉ—a bayanta da Æ™ugunsa saida taji wani dam jin yanda hantsar wandonsa ta cika tayi tam, hannunsa ya É—ora a

Æ™irjinta yana shafawa da nutsuwa inda ita kuma take ta yunÆ™urin tureshi yaÆ™i bata dama hawaye yanabin idonta tace “wlh bans...." 




Rufe mata baki yayi ya girgiza mata kai tare da janta jikinsa suka zube saman gadon yaci gaba da sarrafata daƙyar ta sakar masa jiki yayi yanda yakeso da ita ya samu nutsuwa ya kwanta yana mayar da numfashi ita kuwa sai sauke ajiyar zuciya takeyi sosai yau ta ɓata ransa kawai don ya nemeta ta kama yi masa kuka.

Miƙewa yayi ya shiga bayi yayi wanka ya ɗauro alwala ya fito yayi ficewarsa itama jin ana kiran magariba yasata tashi tayi wankan ta mayar da kayanta ta ɗauki hijjab ɗin data gani a gefen gadon ta sanya tayi sallar ta kwanta gabaɗaya yau zuciyarta babu daɗi koda ya dawo bata saurareshi ba shine ya rinƙa janta daƙyar ta ware yabata abinci taci sukayi sallar isha suka sake kwanciya.

Hakanan rayuwar taci gaba da tafiya tsakaninta da matan gdan babu me shiga harkar wani ita Hajiya Salma tsoron lamarin Hauwah takeji shi ita kuwa Hajiya Na'ilatu zuba idanu kawai tayi take kallon salon takun nasu, tare da jan É—ammarar sake shiri domin cikar burinta abu É—aya yake sare mata gwiwa yanda duk abinda ta shirya yake wargajewa batare da burinta yakai ga cika ba.





Duk yanda Adnan yaso da yaga Hauwa ta saki jikinta da Hajiya Na'ilatu abin ya faskara saima danganta da taketa Æ™ara tsami, ana haka tafiyar Alh Adnan ta taso, yaso tafiya da Hauwah kodan rashin lfyr da taketa fama da ita, ko kaÉ—an bayason nesa da ita da gaske tunda samuwar cikin nata ya fasu ya fara ganin sauyi a gdan nasa Æ™iri² ake nuna mata adawa don ma ana tsoron Inna Inji É—iyar mayya ansan in aka taÉ“ata bala'i aka taÉ“o wannan tasa yaji gara ma ya tattara ya tafi da ita amma fir taÆ™i yarda wai ita gara tayi zamanta  a gurin Hajiya Babba hakanan Æ™iri² Hajiya Babba ta goya mata baya yanaji yana gani sai Hajiya Salma ya É—auka suka tafi itanma da son bijirewa tayi saida ya nuna da gaske ransa ya É“aci sannan suka shiga taitayinsu itadai Hauwah dake ta samu daurin gindi daga uwar masu gdan haka tayi fumfurus abinta ya sallamesu suka É—aga zuwa binjin Jamus

Baisani ba ashe yabar baya da ƙura.




Oum Hairan

[3/11, 9:38 AM] Oum Hairan&Affan: *_THDGB_*





*_PART TWO_*


*_CONTINUATIONS PART ONE_*


*_OUM HAIRAN_*






*_PAGE 67-68_*



_Wannan littafin na kuɗine kiji tsoron Allah karki fitarmin dashi, kema idan kingani ko ka gani kaji tsoron Allah karka karanta min wahalata batare daka biyani haƙƙina ba 300 ne babu tsada domin ƙarin bayani tuntuɓeni ta whattsAp number na 09013718241 inkinji tsoron Allah kin kiyayi haƙƙina kin huta domin Oum Hairan batasanki ba bare ki roƙeta ta yafe miki_



★★★~~~~★★★~~~~★★★



Tafiyar Alh Adnan da Hajiya Salmah da kwanaki uku Hauwah na kwance tun safe zazzaɓi ya tusata a gaba sai fama takeyi da bargo ga amai ko taci ko bataci ba haka zatayita kakari wannan dalilin yasa Hajiya Aliya ta tattaro surukar tata ta dawo da ita sashinta tanajin kamar ta cire ciwon ta mayar dashi jikinta, sosai take tausayin Hauwah yarinyar Allah ya ɗora mata laulayi babu uwar da take iya yima kanta komi saidai ayi mata tana kwance.

Wannan shine yasa Alh Adnan yaso tafiya da ita amma ta kasa ganewa taƙi bashi haɗin kai takaicin hakan yasa yama daina kiransu don ita kanta Hajiya Babba fushi yakeyi da ita domin yasan badan ta goyawa Hauwah baya ba da batada ƙuwwar da zatayi doguwar jayayya dashi.

Itanma dake ƴar gaske ce ko tunanin kiransa ɗin batayi haka har aka ɗauki kwanaki ashirin sannan ya fara saukowa ya soma kiranta tana kallon kiran takeƙin ɗagawa har ya gaji ya hƙr dake a silent takesa wayar Hajiya batasan wainar da ake toyawa ba saida ya fahimci da gaske sarƙar tasa fushi takeyi dashi sannan ya kira Hajiya suna parlour tana tsefewa Hauwah kai lkcn suka kalli wayar a tare Hauwah ta kawar dakai.




ÆŠagawa Hajiya tayi tace “Ka huce kenan?" Murmushi yayi yace “to ai kece Hajiya kika wani biye mawa Hauwah ya jikin nata?" Murmushi tayi tace “yau dai kam da sauÆ™i gashi muna tsifa" ajiyar zuciya yayi yace “fushi takeyi dani ko Hajiya?" Kallon Hauwah tayi taga tama lumshe idanunta tace “Eh to fushin ma sai tayi dakai ai Adananu"

Shiru yayi kamar bazai magana ba can yace “tana ina wayarta?" Da sauri tace “tana hanuna Hajiya kuma ina ganin kiransa É—agawa ne bazanyi ba tunda baya tausayi na ya liÆ™amin ciwo ya É—auki guzumar matarsa ya tafi ya barni kuma ma wai yace zaiyi fushi dani, yaje babuni babushi ko a gda ko a daji babu ruwana dashi..."

Ba shiba hatta Hajiya saida kalaman na Hauwah suka bata dariya tace “Kulun majadan wato mugun ne ya motsa kenan to kai Adananu kaji ka dawo da guzumar matarka kazo ka É—auki santaliliyar yarinya sabon jini...." 





MiÆ™ewa tayi tana bubbuga Æ™afa ta nufi É—aki saboda shagwaÉ“a kukanta wiwi wai anmai da ita kwarkwar shiga É—akin nata keda wuya Hajiya taji ta saki wata razananniyar Æ™ara da tasanyata jifa da wayar ta nufi É—akin a guje har tana kusan faÉ—uwa, gabanta yabada wani ras ganinta baje a Æ™asa cikin ta kife ruf da ciki ta nufeta da sauri ta haÉ—a Æ™arfin ta juyota wani tashin hankali jini tagani yanabin Æ™asan gurin aikuwa ta miÆ™e da sauri kira take “Indo! ke Indo!!" Da gudu Indo me aikin Hajiya ta nufo É—akin tana É—aga labule ta saki salati tace “Hajiya garin yaya yauma maketan sukayi?"

Cikin tashin hankali Hajiya Babba tace “kiyiwa Babban driver mgn ya gyara mota akaita sashin taimako" fita Indo tayi ta nufi aikata abinda aka sanyata sukayi kiciÉ“is da likitan gdan yana shigowa tayi saurin É—agansa hannu ya taka burki ta matsa tace “Æ™aramar Hajiya tana buÆ™atar taimakon gaggawa tana sashin uwar masu gdan"





Kashe motar yayi ya nufi sashin a hanya yayi karo da Hajiya Na'ilatu da kaskon turaren wuta a hannunta ta  nufo sashin ya wucce itama ta wucce ta shiga da saurinta tana cewa “hajiya mun shiga uku nakejin wani labari garin yaya?" Hawaye Hajiya Babba ta É—auke ganin yanda jinin yake Æ™ara yawa tace “yawwa Salisu don Allah kayi wani abu kada wannan cikin ya salwanta wlh ba Adnanu na ba Ni kaina na Æ™wallafa raina akansa nikam idan cikin nan ya zube zuciyar Adnan zata iya bugawa...." 

Da sauri likitan yace “insha Allahu Hajiya zamuyi bakin Æ™oÆ™arin mu meye dalilin zubar jinin?" Lbrn abinda ya faru ta bashi tace “kasan dake tanada mutanen É“oye ina tunanin sune suka makar da ita" wayarsa ya É—auka ya kira nurse cikin asibitin suka ya sanar dasu abinda yake buÆ™ata babu É“ata lkc sai gasu nan sun iso daidai lkcn Hajiya Na'ilatu ta fito da wani turare tace “hajiya tunda mutanen ta ne ina ganin a turara mata wannan hayaÆ™in aikin zaifi tafiya da hayyaci wannan cikin kuwa ai saidai fatan Allah ya kawo wani...."





Wani kallo Dr Salisu yayi mata ya kawar dakai yace “bama buÆ™atar hayyacinta yanzu kibar turarenki Æ™ila gaba yayi amfani" yana faÉ—in haka ya juya ya fice nurse É—in suka turata a gadon tura marasa lfy aka fice da ita.

Suna zuwa suka jorner mata na'urori suka fara aikinsu sukabar Hajiya na'ilatu da cizon yatsa tabbas tasan ciki ya fita ya gama amma a son samunta ace Hauwah ta shaƙi hayaƙin nan amma babu komai in sunsan wata ai basusan wata ba.

Sashinta ta koma ta shiga É—akinta ta tuÉ“e tsirara ta tsaya tare da rufe idanunta tana wasu surutai take saiga wata murya ta bayyana tace “muna bakin Æ™oÆ™arin mu na ganin mun cire kyautar da kikayi mana yaune cikarsa wata huÉ—u cifcif idan muka bari ya fara motsi aikinmu zai lalace to gashinan dai munata fama abin yana neman faskara amma munaci gaba da gwadawa, karki manta da sharaÉ—i in mun samu wannan É—an tayin buÆ™atar ki zata biya zaki sake mallakar mijinki a tafin hannunsa kamar yanda kika mallaka a baya zuwan wannan hatsabibiyar yarinyar ya rusa miki shiri amma idan muka rasa to tabbas darajarki zatayi faÉ—uwa irin ta baÆ™ar tasa warwas zaki zama Æ´ar kallo domin mulkin gdan Alh Adnan gwamnan gobe zai zama a hannun wannan jaririyar yarinyar...."




Girgiza kai tayi tace “hakan ma bazai faru ba"

Komawa tayi ta É—auki kayanta tasa ta zauna tana jiran tsammani.

Can kuwa ɓangaren Hauwah tunda suka tafi da ita suketa bakin ƙoƙarinsu daƙyar Allah ya taimakesu suka samo kan matsalar jinin ya tsaya abin mamakin jinin ya tsaya cikin bai faɗi ba suka kwantar da ita sukaci gaba da kula da ita suka bata hutun gado komai yayi sauƙi an hanata komai saidai ayi mata tana daga kwance.




Wannan sanadi yasa Alh Adnan juyowa ya dawo badon ya gama abinda yakeyi ba saidon bazai samu nutsuwar zuciya ta zama yayi komai acan ba.

Ranar daya dawo ya tarar da ita jikin ya motsa mata batama san waye akanta ba sai dare ta dawo hayyaci ta farka tajita É—aure da drip ta bi igiyar da kallo tana ayyana to meye ya kaita kwance?

Ji tayi ansa hannu an shafi fuskarta taji tsoro sosai ta sauke idanunta akansa ya kafeta da  Æ™ananun idanunsa taja fasali tare da juyawa ya kama hannun nata me drip É—in ya hantsilota cinyarsa yace “na zaci an  daina fushin haka babu amfani fushi da mijinki Hauwah kina raina É“atamin rai kikayi amma kiyi hÆ™r ya wucce gani dole kin dawo dani kinga da muna tare duk da haka bazata faru ba"





Kallonsa kawai tayi da ido ta motsa baki ta juyar dakai ya kuma juyo da ita zaiyi mgn ta buÉ—e baki a gajiye tace “ba fushi nakeyi dakai ba banajin yawan magana ne tana sani ciwon kai inayi maka fatan alkhairi" 

Jikinsa ne yayi sanyi ya kwantar da ita yasa hannunsa yana shafa cikinta ta É—ora hannunta saman nasa suka saki numfashi tare tace “Ya hanya?" Murmushi yayi yace “Ta Æ™are kawai dai sai kewa" buÉ—e idanunta tayi saman fuskarsa ya É—aga mata gira ta tsuke fuska yayi murmushi ya lakace mata hanci yace “ya zanyi ai na hÆ™r tunda inason É—ana yazo duniya" 

TaÉ“a Æ™ofar akayi ya miÆ™e yana cewa “waye?" “nice” Hajiya Na'ilatu ta faÉ—a nandanan ya hassala kamar wanda ta zaga yace “meye to?" Mamaki da tsoro yasata cewa “dama nazo ganin jikin Hauwah ne" tsaki yaja hakanan ya rasa dalili yakejin mugun haushinta yace “bacci takeyi kije saida safe" 

Cike da mamaki da tsananin tsoro da razani tace “me kace?" A hassale yace “abinda kikaji shi na faÉ—a"





Oum Hairan

[3/11, 5:39 PM] Oum Hairan&Affan: *_THDGB_*





*_PART TWO_*


*_CONTINUATIONS PART ONE_*


*_OUM HAIRAN_*






*_PAGE 69-70_*



_Wannan littafin na kuɗine kiji tsoron Allah karki fitarmin dashi, kema idan kingani ko ka gani kaji tsoron Allah karka karanta min wahalata batare daka biyani haƙƙina ba 300 ne babu tsada domin ƙarin bayani tuntuɓeni ta whattsAp number na 09013718241 inkinji tsoron Allah kin kiyayi haƙƙina kin huta domin Oum Hairan batasanki ba bare ki roƙeta ta yafe miki_



★★★~~~~★★★~~~~★★★




Juyawa tayi da muguwar kasala ta nufi sashinta wato da gaskene abinda babban boka ya sanar da ita komanta zai rushene da barin cikin nan na jikin Hauwah Kuma asirinta zai tonu da zuwansa duniya?

Saurin kawar wa da kanta tunanin tayi da daukar waya ta Kara a kunnenta aka dauka cikin murya me nuna gajiyawa tace “Katrah komai ya kwacemin fah yarinyar nan tana neman zamemin kadangaren bakin tulu na rasa inda zanyi da ita..." 

Katseta tayi tace “ba matsala ba matsaloli ne kike ciki ni Kuma na fiki shiga matsala domin kuwa a yanzu haka Alh yayimin saki uku Kuma ya makani a kotu...." Da sauri tace “What meye yayi zafi haka?" 





Kuka ne ya kwacewa Katra tace “Dana  dayana salwantar  da yayan kishiyata biyu don cika burina na samun duniya da mallakar mijina na samu duniyar na mallaki mijin Amma nakasa samun kwanciyar hankali tunda haihuwar ta tsayamin sannan na haukata Zahra Ashe Shegiyar tsohuwar nan tasa kullum cikin yi Masa addu'a ake kawai lkc daya naga alh ya birkicemin kafin na Ankara asirina yayita tonuwa ta hanyoyin da bansansu ba yau dinnnan har gawar Dan gdan zarah muka kwakule masa idanu muka binneshi da ransa aka kwakwulo a dakina yanzu haka ina kulle a gdan a dakin yasamin tsaro ga kwarangal din yaron a gabana yaje tahowa da jami'an tsaro su tafi dani ya zanyi hajiya Na'ilatu ki taimakeni kisa mijinki ya shiga cikin lamarin...."





Kit Na'ilatu ta gimtse wayarta jikinta na tsuma ta mike ta nufi bayi ta fara tsuga gudawa yau ta shiga uku gumi ya rinka karyo mata tana dafe ciki dakyar ta tashi ta fito ta zauna a kasa tana mayar da numfashi wannan dare dai bata iya rintsawa ba.

Duk wani motsi akan kunnenta ji takeyi kamar zaazo a tafi da ita itama hankalinta ya kasa kwanciya Saida asuba ta samu wayar ogansu ta sanar dashi halin da ake ciki yayi dariya yace “shikenan kwanan Katra ya kare bazamu bari ta tona Mana asiri ba ke Kuma ki Kara himma" 

Kashe wayar yayi can tana zaune ciki fal ruwa wajen 12 wayarta ta dauki ruri takai hannu da sauri ta duba number Sarah ta gani ta daga cikin mutuwar jiki.

Bata iya sallama ba ta Kara a kunnenta hajiya Sarah tace “kinji Katra ta mutu?" Zabura tayi ta mike tace “da gaske sun kasheta?" Murmushi Sarah tayi tace “to da zasu barta ne? Wannan kadai ya ishemu ishara dagiya taganmu don wlh shafe tarihinmu abune me sauki a gunsu na fahimci muradinsu kawai suke fifitawa yanzu lissafa kiga mutum nawa ne suka mutu muna tare dasu Na'ilatu yanzu fa saura mu bakwai kawai mata a baya kuwa mu ashirin da hudu ne, wayyoh ni wayyoh Na'ilatu kun cuceni keda Katra wlh bazan yafe Miki....." 





Tsawa Na'ilatu ta dakawa Sarah tace “ke dakata yar iska karki kuskura ki karasa haukanki ni nace kiso duniya koni nace kibi rudunta kinga malama kije kawai kiyi tunanin mafitarki Nima nayi tawa kafin ta karasa kare Mana...."

Aje wayar tayi lkcn da taji an bude kofarta ta juyo da sauri Alh Adnan ta gani tsaye jikin kofa fuskar nan babu walwala ya zubanta idanu yace “meye kikeyi a tsaye?" Ajiyar zuciya ta sauke ta rashin gsky ya tabe baki yace “Aminiyarki Katra ta mutu kafin mutuwarta tace duk wani abu da ake bukata shaida akan abinda ake zarginta a tuhumeki keda Sarah kunsan komai...." 

Da sauri tace “Aa Alh bananan akayi komai babu abinda na sani game da abinda tace yo ni da ba gda daya muke rayuwa ba ya zaayi nasan komai akanta...." Tabe baki yayi yace “Abindai da tace kenan yanzu ku shirya driver yakaiku ayi jana'iza daku keda Salma Yau zan dauki Hauwah zan mayar da ita gdansu saboda mahaifinta ya roki wannan alfarmar"





Dafe kirji tayi tace “na shiga uku Alh kayiwa Allah kabarta anan idan ka mayar da ita can ai mutane zasuga kamar mun...." 

Hannu ya daga mata yace “dakata don Allah wannan lkcn ya wucce Hauwah a kasana take Kuma mahaifinta yanada muhimmancin da bazan taba iya jayayya da furucinsa ba ki shirya kije  abinda nasaku" girgiza kai tayi tace “aa bazani ba gsky" bai tsaya tambayar baasi ba yayi ficewarsa a dakin ya nufi sashin Hajiya Babba suka gaisa itama taso gardamewa kai Hauwah gda amma ya dage kan cewa shifa bazai iya jayayya da Baffa ba" itama dole tayi fatan alkhairi ya koma sashin Hauwah suka fito zuciyarta wasai suka shiga mota suka dauki hanyar Sallari.

Shi kansa ba son kaitan yakeyi ba Amma kalamin Baffa suka kashe Masa jiki saidai yana jinjina Wata bakwai dinnan ba cikinta Wata hudu yasan duk sonsa da adawo Masa da ita bazasu bashi ba sai tayi arba'in to Amma ya zaiyi biyan bukata yafi dogon buri.





Yanayin parking ta fice a guje ta shiga ciki tana kwadawa Yakumbo Kira ta fito da gudu ta tareta suka rungume juna tanata kyalkyala dariya  tana cewa “Miss you my Yakumbo gani na dawo Miki gdanku" murmushi tayi tace “ai fah yarinyar taji kiwon manya wannan kiba haka" turo baki tayi tace “

Ni bayan duk na rame zakice nayi kiba" tabe baki Hajiya Inna tayi ta shige dakinta bakin ciki kamar ya kasheta tanaji tana gani damar ta kubce musu Baffa ya cucesu abinda take fada kenan,

Saida suka Gama tattaunawarsu da Baffa sannan ya shigo gdan suka gaisa da matan gdan yayi musu ihsani ya fita Yakumbo ce ta rankwashi Hauwah tace “sakara ai kya tashi kije kuyi sallama da mijin naki tunda yace kasar ma zai Kuma bari"




Tana mita ta fita ta ya zubanta idanu hankalinsa akan cikinta da ya dan fara tura rigarta yaja ajiyar zuciya daidai lkcn data iso gabansa ya sanya hannu ya kamo hannunta yace “Nayi tafiya na dawo bansamu komi daga farin cikina ba" 

Kafeshi tayi da idsnunta masu saukar Masa da kasala ya lumshe nasa yace “ya zanyi na hkr ajiyata batason takura dole Nima na koyi hkr ki kasance cikin aminci amarya ta insha Allah bazan dade sosai ba ki duba acct dinki nasa miki kudi ko zaki bukata kafin karshen wata, don Allah ki kulamin da kanki sosai har na dawo kinji?"





Ajiyar zuciya tayi tace “kuma kwana nawa zakayi?" Hannunsa yasa ya dago kanta yace “bakiso na dade?" Dagansa kai tayi yayi murmushi yace “hakane bazan dade ba zan dawo bazan wucce 3 months ba" narkar dakai tayi tace “shikenan Amma ka kula da kanka don Allah ka rike Azkhar" shafa gefen fuskarta yayi yace “kada ki damu zan kasance cikin aminci kamar yanda kike nemamin" janyewa tayi tace “na gde Allah ya tsare min kai..." 

Lumshe idanunta tayi lkcn da taji bakinsa kan kuncinta taja ajiyar zuciya tare da janye jikinta tayi baya ya riko weast dinta ya kwantar da kansa a kafadarta yace “miss u My Bride" janyewa tayi ta juya tayi ciki yabi bayanta da kallo yana murmushi tana zuwa daidai zata shiga ta dago Masa hannunta biyu sannan ta fada cikin parlourn ta zauna kan kujera tana mayar da numfashi.





Haka rayuwarta taci gaba da tafiya a gdansu kulawa sosai take samu gurin Yakumbo jikinta yana samun sauki fiye da tunani cikinta Kuma yana Kara girma girman da yake bama duk wanda yagani mamaki cikin budurwa da irin wannan girman abin da mamaki.

Itako babu abinda ya dameta dake ba sanin yanda girman cikin yake ba batta dai da mitar ta na ya dameta yana naushinta, Kullum Alh Adnan yakan kira Baffa yaji kan lfyr Hauwah yakance Masa jikinta da sauki sosai hakan yana kwantar Masa da hankali   

Har gida likitan Alh Adnan yake zuwa ya dubata yayi mata awo ya tafi ranar da ya bukaci ayi mata scanning Baffa da kansa ya dauketa yakaita akayi mata Baffa sai washe baki yake yanawa Allah gdy Amma yaki fadar dalilin farin cikinsa koda suka koma gda matuka ya Kara mata kulawa Kullum sai yayi mata rubutu ya kawo mata safe rana dare.





Kamar yanda Alh Adnan ya fada mata watansa uku ya dawo bai fada mata zai dawo ba da hantsi ta baje a falon Yakumbo tanacin farfesun  kayan ciki kamar daga sama taji sallamarsa ta kuwa zabura zata mike yayi saurin riketa yace “Saurin na meye gunki fah na taho My Bride kawai zakimin asara" 

Kunya ce ta kamata ta sunkuyar da kanta, batayi aune ba taji hannunsa yana shafa cikinta zuwa kasan mararta ya Dora kansa saman nata yana kara shigar da ita jikinsa.

Ruwa taji ya sauka a saman bayanta ta bude idanunta ta janye jikinta ta sauke akansa yasa hannu ya share hawayen ta kamo hannunsa tace “why crying?" Janyota yayi ya rungumeta yace “Hauwah yara biyu zan samu lkc daya Ashe da gaske inada rabon zan sake ganin dana a duniya?"




Oum Hairan

[3/16, 10:04 AM] Oum Hairan&Affan: *_THDGB_*





*_PART TWO_*


*_CONTINUATIONS PART ONE_*


*_OUM HAIRAN_*






*_PAGE 71-72_*



_Wannan littafin na kuɗine kiji tsoron Allah karki fitarmin dashi, kema idan kingani ko ka gani kaji tsoron Allah karka karanta min wahalata batare daka biyani haƙƙina ba 300 ne babu tsada domin ƙarin bayani tuntuɓeni ta whattsAp number na 09013718241 inkinji tsoron Allah kin kiyayi haƙƙina kin huta domin Oum Hairan batasanki ba bare ki roƙeta ta yafe miki_




★★★~~~~★★★~~~~★★★




Zame hannunsa tayi a jikinsa tace “tab biyu fah? Kuma ni zan Haifa a cikina?" Shafa fuskarta yayi yana murmushi yana share hawayen fuskarsa yace “Idan goma ne ma haka zaki haifamin mu raini abinmu am...." 

Shiru taji yayi ta kosa taji meye zaice tace “am me? Ajiyar zuciya yayi yace “Abubuwa sun faru da yawa ina Turkey aka kirani anason ganina urgent so dama kafin na tafi Alh Kabir yasa an kama Hajiya Na'ilatu akan wani bincike da akeyi akan wasu surruka da aka tono tsakaninta da Katra matarsa kafin mutuwarta da Kuma bayan mutuwarta, Hauwah da farko naso naki amincewa Saida aka fayyacemin zarge²n yanayin Hajiya Na'ilatu shine ya tabbatar min akwai kamshin gsky cikin lamarin hakan tasa na amince suka tafi da ita to shine satin daya wucce suka kirani sunaso su ganni domin nasan meye yake faruwa"




Sake zuba Masa idanu tayi gabanta na faduwa ya girgiza kai yace “a shekaran jiya suka yanke masu hukuncin daurin rai da rai bisa sassauci to lamarin dai ya rincabe  karshe dai shekaran jiyan da dare bayan mun koma gda hukumar gudanarwa ta kurkukun ta kirani take fadamin an tsinci gawarta babu wasu sassa na jikinta Hauwah hankalina ya tashi bai Kara tashi ba saida aka kawomin Wata takarda na bude na karanta" 

Nayi kuka nayi kuka nayi nadamar bawa mace amanar kaina Ashe ba abar yarda bace Hauwah Na'ilatu ta cutar dani wlh babu abinda bazan iya yafewa ba a rayuwata Amma bazan iya yafe wannan zunubin ba...."

Kamo hannunsa tayi tana girgiza masa kai tace “Don Allah ka daina kukan zai cutar dakai Allah baya zalumci Kuma baya barin zalumci yanzu ba gashi ba cikin sauki kaga karshenta Alh ni dama na dade da sanin abubuwa da yawa game da wannan azzalumar matar taka kawai ka bari komai ya wucce insha Allahu rayuwa zatayi tsayi bukata zata biya"





Mikewa yayi yana sauke numfashi yace “Idan har Na'ilatu zata iya cutar dani Hauwah waye bazai iya ba? Na bata dare na bata rana na bata yini na bata hantsi don naga na wanzar da farin ciki cikin rayuwarta Hauwah na bata da kowa don ita Amma karshe sakayya ta kenan ta kashemin matana har uku sannan Nima ta kasheni Allah ne ya raya ni tabbas nasan tun tale² inada matsalar kwayayen halitta Amma bana cikin jinsin da basa haihuwa Ashe ita ce silar daina haihuwata gabadaya itace ta nakasamin yata daya tilo wacce zuwanki ne ya zama sanadi na samun saukinta.

Kuma wai abin bakin cikin Salma tasan komai Amma bata taba yunkurin sanar dani ba saima kokarin ganin tayi amfani da damar ta shuka tata almundahanar Hauwah komai bazai fayyatu ba Amma tabbas da Na'ilatu bata mutu ba da hannuna zan kasheta...."

Rufe masa baki tayi tace “shikenan ya isa mijina Allah da kansa yayi maka maganinta kasan me?" Kallonta yayi gabadaya damuwa ta fitar dashi a hayyaci tace “idan na haife maka wannan uku nakeso ka ban....." 





Wata damka yakai mata ta goce tana dariya shima yayi dariya yace “Insha Allahu mala'iku sunce Amin nikuma zanyi bakin kokari wajen ban ruwa, My Bride, aidai yanzun nasan kin gane yanayin kwazona a gonata ko?" 

Dariya tayi tace “aini da hauka nake bantaba fahimtar meye kake nufi ba sai yanzu" murmushi yayi ya kamo hannunta yace “muje mota kiga wani abu" batayi Masa musu ba suka fito yana rike da hannunta tanajan cikin nan dakyar sai sannu yake zuba mata ya bude but ya ta zare idanu tace “Na shiga uku Excellency aure zaka kara?" 

Da sauri ya kalleta ya kalli akwatunan yayi murmushi yace “kinaso nane da zakiji kishi a kaina?" Zubansa idanu tayi zuciyarta na harzukowa kawai sai ta juya tabar gurin tare da rushewa da kuka.





Cikin tashin hankali yabi bayanta da sauri yana kiranta Amma ina Saida ta karasa ta zube a kan gadon dakin Yakumbo taci gaba da kukanta.

Can taji Yakumbo na cewa “sannunku akaisu ciki gabanta ya fadi ta mike tana bala'i idanunta a rufe tace “wlh Yakumbo banaso a mayar Masa yaje ya hada ya kaima amaryar tasa banaso ni nace banaso...." Rashin fahimtar maganganun nata da Kuma ganin tana neman birkicewa yasa Yakumbo da Hadiza saurin isa gareta suka zaunar da ita ta kuwa sake rushewa da kuka tace “kawai saboda anga babu me tsayamin shine ko haihuwar fari banyi ba ko shekara ban cika ba zaice zaiyimin kishiya to wlh saidai ya zabi daya koni ko amaryarsa..." 





Dariya Hadiza ta saka tace “kishi kumallon mata Yakumbo bude Mana muga kayan fadar kishiyar nata wannan abin arziki haka ni da mijina zai hadamin rabinsu ma ai duk shekara sai nayi Masa addu'ar Kara aure" 

Bude akwatin Yakumbo ta farayi Hadiza ta mike tace “tab wannan shine digimi dukan sauro da kota" Yakumbo ce tace “wato komai yaje inda ake nemansa kiga wannan iyayen kaya duk na jarirai ne" 

Ajiyar zuciya Hauwah ta sauke ta sanya hannu ta rufe fuskarta tana murmushi, wayarta tayi ruri ta daga yayi dariya yace “to ya kikaga kayan fadar kishiyar naki..." Dariya tayi tace “wlh har kasa jinina ya fara hawa..." Dariya yayi yace “ki rufa mani asiri uwar yaya da hawan jini nidai ba wannan ba ya zaayi ne inason ganinki" 





Kasa tayi da muryarta tace “to me zanyi maka?"  Mika yayi yace “komai ma so nake kiyimin wlh ina bukatar agaji na gaggawa" mikewa tayi ta nufi bayi ta turo kofar tace “ni nito kasan banida lfyr da zan daukeka sunce fah a daina saboda ciwon marar da nakeyi" 

Shiru ya danyi can yaja fasali yace “shikenan an daina aidai an kusa saura yan kwanaki kije ki duba kayan abinda babu ki fadi sai a siyo" amsawa tayi da to sannan tayi gdy suka aje wayar ta fito ta sake zama Aunty Hadiza tace “Amma kayan nan sun zuba kyau dama da gani sai yayan manyan Allah dai ya raba lfy" 




Kasa tayi da kanta tana murmushi daidai lkcn da wayarta ta sake daukar ruri ta dauko ganin sunan Nana yasata karawa a kunnenta tace “jinin jiki ya kike ya jiki jiki" amsawa tayi tace “wlh jiki gashinan ya nake ina Excellency din naki?" Murmushi tayi tace “yanzun muka gama waya kiranki ya shigo naji muryarki wata iri yadai?" 

Sake  cure muryarta tayi tace “Yau na tashi da wani lbr mara dadi Nabeel dinki ne sukayi hatsari a hanyar katsina...." 

A zabure ta mike tace “meye ya sameshi?" Cikin muryar kuka tace “babu ma abinda bai faru ba Hauwah a motar babu Wanda ya fit...." Ihun data sakine yasa Yakumbo dagowa a gigice ganinta zube a kasa rike da mara yasata yowa kanta ta Kuma kankame mararta tace “Innanillahi wa Inna ilaihirraji'un Ya mutu Nabeel ya mutu Yakumbo wayyo marata bayana Yakumbo...."




Oum Hairan

[3/20, 11:06 AM] Oum Hairan&Affan: *_THDGB_*





*_PART TWO_*


*_CONTINUATIONS PART ONE_*


*_OUM HAIRAN_*






*_PAGE 73-74_*



_Wannan littafin na kuɗine kiji tsoron Allah karki fitarmin dashi, kema idan kingani ko ka gani kaji tsoron Allah karka karanta min wahalata batare daka biyani haƙƙina ba 300 ne babu tsada domin ƙarin bayani tuntuɓeni ta whattsAp number na 09013718241 inkinji tsoron Allah kin kiyayi haƙƙina kin huta domin Oum Hairan batasanki ba bare ki roƙeta ta yafe miki_



★★★~~~~★★★~~~~★★★




Kanta sukayi da sauri Yakumbo ta cafeta tana tambayarta garin yaya meye yake mata ciwo? Ina Hauwah babu bakin mgn sai uban zufa da take ketawa jikinta yana wata irin muguwar rawa da jikinta yakeyi cikin tashin hankali Yaya Hadiza ta dubi Yakumbo tace “a fadawa Baffa a kaita asibiti ko Kuma a Kira mijint...." 

Bata ida karasawa ba taji ta saki wata Kara tare da takarkarewa ta rike karfen gadon tana wani irin Nishi da batasan ta inda yake fitowa ba cikin abinda bai wucce minti goma ba akayi  aka Gama ta sunkuto yayanta biyu dukka maza manya dasu kamar ba yan biyu ba.

Aikuwa Yakumbo da Yaya Hadiza suka saki kabbara sukayi kanta da sauri suka janye yaran a karkashinta suka jefar mata pillow a kasa suka kwantar da ita dake Yaya Hadiza ta karanci aikin jinya, safa tasa ta fara duba yar'uwar tata ta dago ta dubi Yakumbo tace “sai anyi mata dinki Yakumbo ta karu wlh" itadai Yakumbo gyara jariran takeyi tana gogesu da man zaitun tace “eh dama ai nasan hakan zata iya faruwa wannan sunkuta sunkutan yara ko haihuwar daya ka haifi mai girmansu ai ba karamin kokari kayi ba bare biyu, gyaranta jikinta sai muje ayi mata abinda ya dace"





Bayan sun Gama gyarasu ne Aunty Hadiza ta Kira Baffa ta sanar dashi auta ta haihu aikuwa ya saki kabbara yace gashinan yaje taro Amma su hadu a asibitin.

Daganan ya Kira uban gayyar ya sanar dashi lkcn sun shiga meeting da governor saboda tsabar farin ciki da kidima shi baimasan ya fito ba saida yaji excourt nasa suna cewa “Allah ya taimakeka a fito da motar ne?" Kallon drivern yayi yayi murmushi yace “nabaka motar Salisu kyauta zo ka kaini asibiti na gano Hauwa'u yau ta gamamin komai ta haifamin yayana har biyu...."

“Allahu Akbar" suka dauki kabbara suka nufi mota suka rufa musu baya sai asibitin da Baffa ya fada Masa suna zuwa ana fito da ita daga dinkin suka kaita wani special room kai bazakace a asibiti bane suka kwantar da ita tare da hada mata tea me zafi sukace tasha saboda ragowar jikin dake kwance cikin mahaifar ya samu ya fito.





Takai shayin bakinta kenan taji wani jiri ya debeta ta saki cup din ya tarwatse daidai karasowar Baffa da Alh Adnan sai wani farin balaraben dattijo da sukayi parking shida wasu matasa biyu da wata budurwa me tsananin kama da Hauwah take suka nufi dakin suma Alh Adnan yana Gama shiga suka rufa Masa baya da sallamarsu ba shi ba hatta Yakumbo Saida taji wani dam ganin Hauwah a kwance a gado ga Kuma wata Hauwan a tsaye sai zuba murmushi takeyi.

Baffa ne baiyi mamaki ba ya isa ga mutumin ya Mika Masa hannu sukayi musabaha mutumin yace “Masha Allahu Mal Aliyu Hauwah ta sauka lfy munawa Allah gdy daya azurtamu da ganin wannan rana" jinjina kai yayi sukayi murmushi yace “Wlh banyi tunanin haka haihuwar zatazo da sauki ba sunce da fara nakudar da haihuwar bata rufa minti goma ba"

Murmushi Sarki Nasr yayi yace “Haka akeso" matsawa yayi gaban Hauwah ya sanya hannu ya dafa kanta da take kwance cikin rashin hayyaci take ta saki kara ya janye ya dubi Mal Aliyu yace “Dama nayi tunanin haka zata faru bazata farka ba sainan da kwanaki uku kada a bama wadannnan yaran komai bayan wannan zumar da wannan dabinon sannan a rinka turara musu wannan turaren har yanzu Matsafan da Na'ilatu ta sadaukarwa dasu suna bibiyarsu kafin turaren ayi musu wanka yanzun nan da wannan ruwan" 

Yana rufe bakinsa saiga wata tasa ta bayyana cike tab da ruwa ya ajiye yakai hannu ya daukesu a hannun mahaifinsu da mamaki da tsoro suka hanashi  motsi ya sunkuya yayi Bismillah ya sanyasu cikin tasar sukayita juyawa tsayin lkc basuyi kasa ba sunata juyawa a cikin ruwan Sarki Nasr Ubaid Kazeem da Hauwah Rauhaniya suka saki ajiyar zuciya, Sarki  Nasr ya dubi Yakumbo yace ta wsnkesu kafin ta Gama wankesu saiga garwashi ya bayyana a hannun Sarki Nasr cikin kaskon kasa ya ajiye ya Debi maganin ya turara mawa yaran sannan ya turarawa Hauwah  Adnan na tsaye ya zagayeshi da wannan turaren sannan kaskon ya bace suka dubi juna sosai yayi murmushi yace.




Wannan shine taimako na karshe da zai kasance tsakanina daku duk zaku kasance cikin kariya da yardar ubangiji inayi muku fatan nasara a rayuwarku zamu koma yankin mu sai wataran idan Allah ya kaddara saduwarmu Hauwah zata farka a Hauwa'unta kukam da izinin Allah badai mutum ba saidai Allah, Amma fah sai ka cire kazanta daya cikin rayuwarka, matarka ta gda itace wannan kazantar indai da ita to makiyanka zasuci gaba da samun dama akanka domin kuwa itadin rariya ce zasu rinka amfani da dabi'arta wajen cuta maka"

Shiru Alh Adnan yayi zuciyarsa ta jima tana raya Masa har yanzu akwai sauran Miki cikin rayuwarsa saidai hajiyarsa taki fahimta tabbas bayada bukatar sake rayuwa da Salma tabada mafaka an cutar dashi Kuma indai tananan zataci gaba da bayar da mafaka saboda haka dole ya dauki matakin gaggawa akanta.

Da wannan tunanin ya wuni anso tafiya da Hauwah gda bayan barin Sarki Nasr da jama'arsa asibitin Amma Alh Adnan yace abarta anan zatafi samun hutu.





Mutane suna ta cincirindo daga dangi daban² Masha Allah kowa haka yake cewa yaran barakallah suffar fulani kamannin ubansu kowa yazo saidai yaga jarirai yasa masu albarka haka har kwana ukun ta cika da yamma ta fara motsawa dukkan Wanda yake dakin ya zubanta idanu ta bude bakinta da kalmar shahada sannan ta fara zagaya idanunta akan kowa dake dakin.

Tsayin dogon lkc sannan ta sauke idanunta akan Alh Adnan dake zaune gefenta da yaran a hannunsa daya yana kafadarsa daya yana cinyarsa sai Khairiyya data zubama Hauwah idanu hakanan Hauwah  dauke idonta yayi murmushi yace “Ko na baki su ki gansu?" Noke kafada tayi sukayi dariya Khairiyya ta matso tace “Aunty kin iya haihuwa yaran kamarmu daya" kallonta tayi ta kwantar da kanta a saman cikin Hauwah tace “Nayi farin ciki da samun kanne da nayi Nima na zama mutum kamar kowa zan fara bawa na kasa dani umarni idan sukayimin laifi na zanesu" 





Harararta Hauwah tayi tace “kekuma dake zubanki idanu zanyi nayita kallonki ai yarinya wani dan sakarkarin dattijon zan samu na auraddake bazaki zauna kike cimin zalin yara ba tunda lafiya ta samu"

Turo baki Khairiyya tayi tace “ni ni ni gsky Aunty bazanyi aure ba...." Rufe mata baki tayi tace “Uffararan sabo kikeyi yarinya kije kiyi istigfari don aure kamar da kasa inji me ciwon idanu...." Sallamar Hajiya Babba ce ta katse musu surutun suka shigo ita da kanwar Alh Adnan ta matso tace “Alhmdllh Hauwah lfy ta samu sai gda" murmushi tayi tayi kasa da kanta cike da kunyar Hajiya Babba suka gaisa tayi mata sannu da jiki Yakumbo tace “Ai Hajiya tafiya ma zamuyi tunda dama ba ciwo bane rashin hayyacin ne Kuma hayyaci ya samu tunda ga baki ya bude" 





Rungudawa sukayi suka nufi gda gdanta Baffa yace a wucce da ita Yakumbo ta zauna a gurinta ita da Hajiya Babba suke kula da ita ga Kuma yan raino da aka dibarwa yaran daga dangi, bakinta kam anayinta a wannan haihuwa anacin uwa da uban kudi ranar suna kuwa abin sai Wanda ya gani yara sukaci sunansu Abdurrahman da Abdurraheem. rayuwar ta zama kamar ba wacce akayi a baya ba nutsuwa ta tabbata ga wannan ahli rayuwar tayi musu dadi babu abinda ke damun zuciyar Hauwah sai mutuwar Nabeel gani takeyi kamar itace sila dakyar ta yakicewa kanta wannan kokwanto ta sallamawa mijinta farin ciki sukaci gaba da gudanar da rayuwarsu ta yau da Kullum kamar baayi komai ba, Kullum ta tambayesa Hajiya Salma sai yace tayi tafiya Saida tafiya ta fara nisa yake sanar da ita ai sun rabu.

Har cikin ranta bataji dadi ba so Amma don kwanciyar hankalinsu hakan shine mafitarsu aikam ta kasa ta tsare ta Hana kowacce mace motsi a zuciyar mijinta ya zamana daga ita sai Khairiyya sai yaranta suke famtamawa a rayuwar Alh Adnan sukenan a hanya yau suna wannan kasa gobe suna waccan.





Kwatsam ciki ya sake bulla a jikin Hauwah lkcn yaranta shekararsu daya kwata² batayi tsammaninsa ba saboda bata period tunda ta haifi twins dinta ga babu laulayi, Saida ta farajin motsi a cikinta tsoro ya cikata suka nufi asibiti suna zuwa aka binciketa saiga ciki har wata biyar a jikin sakaryar.

Wai murna gurin Alh Adnan kamar zai zauce haka ya rinka rabon kujerun aikin hajji da umra shima gdansa ya dauko hanyar cika da yara, sukaci gaba da kula da yaransu da cikinsu har zuwa lkcn haihuwa lkcn daya rage saura sati biyu ta haihu ta baro France ta dawo 9ja satinta biyu kuwa cif ta haifi yarta mace tace sunan Hajiya Babba wato Aliya sunace Mana Anam.

Lkcn kakar zabe jam'iyya taso tsaida Alh Adnan matsayin Dan takarar gwamna yace shikam baya bukata yanzu gda zai koma ya zauna da iyali dole suka kyaleshi dake dama Dan kasuwa ne yaci gaba da bunkasa harkarsa ta kasuwanci harma sai tafi Masa harkar siyasar.

Kicin² yasa Hauwah a harkar kasuwanci su Khairiyya akayi aure Alh Adnan ya hadata da wani yaronsa a kasuwa sunanan zamansu lfy, Hajiya Hauwah an zama manya mata yaranta biyar maza uku mata biyu sanyin idaniyar Alh Adnan, soyayyar sa garesu har mamaki take bata komansa natane ita da yaransu sune cinsa sune shansa sune zamansa sune tashinsa bashida zancen daya wuccesu.





_Tammat bi hamdullah_




_Yan'uwa masoya masu albarka nan na kawo karshen wannan littafi ina fatan kuskure da gyare²n dake ciki su zama shafaffu a mizani sannan ina baku hkrn jinkirin karkare wannan littafi saboda yanayi na lalura da fatan zamuci gaba da kasancewa tare har abada._

_Na gde taku a Kullum._






*OUM HAIRAN*

No comments