Breaking News

Rainon Soja 29

 

 


_________________________

Sosai yake kissing É—in taffaan hannun ta ta baya , wanda ita kanta Bata san iyaka Adadin lokacin da ya É—auka akan ta a hakan ba . Huwwwwmmmm....Saukar Ajiyar zuciya sa da taji ne yasa ta Æ™ara yin lamo tana bin lafiyar Gadon , duk da Zuciyar ta Wani irin bugawa yake da Æ™arfi da Æ™arfi amma kuma a haka ta daure ta kasa motsa koda É—an yatsa bare ya fahimci idanun ta biyu . Wata zuciyar ne take ce mata “ Ma'eesha kika yi kuskuren buÉ—e idanun ki ko kika motsa ki ka tashi daga wannan barcin Æ™aryar da kike yi Wallahi Uncle ya fahimci kinji mene yake cewa sunan “ Sorry , don sai ya karairaya ki . A yanzu

abun da ya kamata ki yi shine shiru ki kama bakin ki , Tom Amma Sauran Æ´ammatan sa duka baya san su ne? Me yasa ya ce dani kaÉ—ai zai yi Rayuwa? Shi kuma Ya Khaleel cewa yayi damu biyu zai yi Rayuwa, amma a zahiri Ya Khaleel shine gatana! Kamar wanda take magana a zahiri wata Zuciyar ta bata amsa da cewa “ Shi Ya Khaleel yana sonki fa sosai , Kuma bai taÉ“a cutar dake ba , Sannan yana San farin cikin ki ne sosai . Shi kuma Uncle so yake ya Aure ki don ku zauna daga ke sai shi yanda komene zai Miki babu mai gani ko yaji. Ohhhh kika FaÉ—a Hannun sa kin shiga uku . Gwara ma kiyi sauri ki karbi soyayyar Ya Khaleel da me son ki tsakani da ALLAH ”. Motsin miÆ™ewar sa ne ya katse mata tunanin ta , wannan yasa ta Yin shiru tana tsagaitawa har taji fitar sa kana ta Fara Ware idanun ta A hankali tana bin bayan wucewar sa Da kallo . Ƙarya kake yi Wallahi Uncle ban taÉ“a ganin mugu irin ka ba . Tun da na taso kake mugunta mun , ba zan taÉ“a bari na Aure ka ba , ina tausaya mawa macen da ta Aure ka , bare kuma Ni da kaina , ai tuni zuciya ta zata buga , ina dai maka fatan Alheri , Allah ya baka mata wacce zata iya haÆ™uri da halinka ”. Komawa tayi tana rintse idanun ta sakamakon kan ta da taji yana mata ciwo , alamun barci nason É—aukar ta . A hankali ta fara sauke numfashi kamin daga bisani ta fara tunanin irin horon Azaban da Uncle Aliyu ke bata wai duk na zama SOJA da Wannan tunanin ne wani nannauyar barcin yayi Awaon gaba da ita ”.

**

Hajiya Atika ne ta kalli Rabi kana tace “ Inaso kamin yammaci a yau Boka Aruguntsu ya Aiko da Aljanun fitina a cikin gidan nan , wanda zai tarwatsa zaman Lafiyar Auren Hajiya Falmata , a taÆ™aice ina so Ta ko wani hali A yau dai Falmata ta bar cikin gidan nan , ita da shegiyar Æ´ar cen nata , dama duk wani abu da ya shafi nata ”. Tom an gama Hajiya , faÉ—a naki aikatawa na Aruguntsu......Rabi ta furta tana wani Æ™asa da murya irin na makirai, kana ta cigaba da cewa “ Amma Hajiya KuÉ—in nan sunyi Æ™asa 100k fa , wannan Aiki ai babba ne kece fa ta Alhaji Adamu, don haka ki daÉ—o wasu yanda kamin faÉ—uwar rana zaki ga Aikin Aruguntsu . Kai tsaye cike da jin an fangama ta an fasa mata kai Hajiya Atika ta furta “ Na Æ™ara Miki kamar sa akai masa 200k Ni dai fatana Aiki ya biya . Wangale baki Rabi tayi kana tace “ Baki da matsala Hajiya Bara yanzu na falfala don mu ga Aikin mu nan kusa . Yauwa rabi Shiyasa a kullum kike ta hannun damata ”. Kwasar kuÉ—in Rabi tayi tana ficewa daga falon Hajiya Atika kana tace “ Wannan kudin babu Wanda zan ba shi sai Basiru, ALLAH ka gani ina mutuwar son wannan bawa , Allah ka taimake Ni kasa ya Aure Ni ya fiddani daga Wannan zawarcin da nake ciki, ya kuma cire Ni daga Wannan Rayuwar bautar da nake yi na Aikatau É—in gidan masu hali ”.

 

Da Hakan Ne Rabi ta gangara tana barin gidan Alhaji Adamu Yes and No 😹 kana ta tare mai Adaidaita tana nufar layin da Take samun masoyin nata wanda Allah ya sa mata Son shi a zuciya , shi kuma a kullum wahalar da ita yake yi , don irin mazan nan ne yan iska masu lalata yara da manya , kuma yana da Aure har da yara Amma shi Abin nashi munin yakai . Gashi kamar baya barin mata haka kurum duk wacce yayi mu'amala da ita , to gaba ɗaya zaucewa take itace mai nemar sa ba dai shi ya nemeta ba . Sauke rabi mai Adaidaita yayi tana biyar sa kuɗin sa tare da nufar layin , da jakar kuɗin ta tuɓi tuɓi .

 

No comments