Breaking News

Zarrah 59-60


59-60*_

 

Bayan ta idar da sallar qur’ani me tsarki ta dauka ta fara karatun suratun Muhammad tanason surar sosai shiyasa bata gajiya da karantata a wannan daren itadai bata koma ta kwanta ba sai bayan tayi sallar asuba tana me roqon Allah ya kareta ita da mijinta da abinda ke cikinta da dukkan abin qi, koda ta idar dinma Azkhar ta zauna yi saida rana ta keto sannan ta miqe ta fita ta nufi kitchen ta dauki nono me sanyi ta zubansa suger ta shanye saboda tasan idanma tace zata kwanta yanzu ne babynta zai fara tambayarta karin safensa, a falo ta kwanta bacci me nauyi da dadi ya dauketa.
Duk budurin da Aseem keyi a tsakanin falo da daki batajishi ba har kitchen ya shiga yayi musu girki ya jere a gabanta ya shiga wanka saida ya fito sannan yazo ya zauna a qasa ya fara tashinta a baccin da takeyi me nauyi, miqa tayi kana tayi a’uziyyah ta bude idanunta a saman fuskarsa dake dauke da murmushi yayi mata kiss a hannunta yace “baccin nan yayi yawa fah yau” ajiyar zuciya tayi ta miqe zaune tace “nayi tunanin ka fice ai” karyar dakai yayi yace “ina zani baki sallameni ba” miqa tayi tare da miqewa tsaye ya riqo hannunta shima ya miqe ya shigar da ita jikinsa taja fasali yace “ina zaki?” Narkar da murya tayi cikin salon kirsa tace “wanka nakeson yi nazo na shiga kitchen” hannunsa ya dora a qugunta yace “ina buqatar Babyna da maman Babyna su huta ki kwanta kawai zanji da komai” zaro ido tayi tace “har wankan….?”

 

Daganta gira yayi tare da sunkutarta ya nufi bathroom din da ita tana zillewa tana dariya shima dariyar yakeyi hannu tasa ta rufe idanunta ya cirenta komai na jikinta ya dagata yasata cikin bowl din ya zubanta ido yanajin sha’awar tsotson tsayayyun nonuwanta da suke cakar masa ido, a nutse yakai hannunsa yasa yatsansa ya karkada nipples dinta tare da dan matsasu kadan ya cakumo kasan nonon suka saki ajiyar zuciya tare saboda tare saqon ya shigesu,
Sunkuyawa yayi ya dora harshensa kan nipples din yana kalkada halshen nasa da wani salo na kashe jiki yanajan numfashin da dole mace taji jikinta ya mutu a hankali ya tura nonon a bakinsa yana musu tsotson sweet, ajiyar zuciya ta rinqa saukewa tanajin yanda hannunsa ke yawo a duk wata gaba ta jikinta, gabadaya ya gama saukar mata da kasala tanason mayar masa da martani kunya ta hanata tanajinshi ya saki boobs din nata ya budewa ruwan hanyarsa ya fice ya dora harshensa tundaga dokin wuyanta har zuwa cibiyarta yana tsotsa wata qara ta saki tare da dafe bayansa lkcn d yasa yatsansa a gabanta ya fara juyawa yana kalkadawa gabadaya ta susuce masa saboda dadin da takeji yafi gaban misali.

 

Zare yatsansa yayi ya mayar da harshensa gurin yaci gaba da tsotsarta tare da jan belinta ta dafe kansa jikinta na rawa tace “Ahhhhh Ase…….” Rufe mata baki yayi yaci gaba da tsotsar gabanta yana tura harshensa yana karkadawa a ciki gabadaya ta susuce masa dadine mara kwatantuwa yake ratsata ganin yanda salon ke ratsata yasashi sake janyewa ya sake kama nononta da bakinsa yaci gaba da tsoso yana goga wutsiyarsa a hard dinta tanajin wani gigitaccen dadi daya sanyata qanqameshi tana wani irin gurnani tana kiran sunansa gabanta na ambaliyar ruwa, sake sakin nonon yayi yayi qasa dakansa ya sake tsotse ruwanta sannan ya tura yatsansa yaji yanda tayi lumtsum yaja ajiyar zuciya tare da dagota ya koma qasa ya tala qafarta ya saita penis dinsa a gabanta ya turata a hankali ta rinqa shiga suka saki siririyar qara a tare ta muskuta ta gyara zamanta ta matseshi a ciki sosai jikinsa ya ringa tsuma,
Tuni Asmah ta nemi kunyar ta rasa ta dago kansa ta dora bakinta akan nasa tana tsotsar bakinsa tana sexsing nasa a slow motion.

 

Lumshe ido yakeyi yana wasa da nononta yanda take cin nasa tunda yake a rayuwarsa baitabajin yanayi me dadin wannan ba, kama boobs dinta yayo ya sanya a bakinsa yana tsotsar nononta tana nishi sunajin dadinsu cikin kwanciyar hankali.
Saida suka gamsar da junansu sannan suka rungume juna suna mayar da numfashi sukayi wankansu suka fito, sannan sukaci abinci ya dauketa suka fice daga hotel din sun zaga gari sosai ya kashenta kudi kamar hauka sannan suka dawo masauki tunda suka nufo masaukin taji gabanta na faduwa hakadai suka qarasa yanata zubanta zance a reception suka hadu da me masaukinsu ya basu wata takarda bai wani bawa takardar muhimmanci ba suka haura sama.

 

Saida sukayi wanka sukayi sallah sannan suka zaune har sun fara hira ya tuna da takardar ya dauka ya bude ya miqe da sauri tare da cewa “what? Waye ya bata damar biyomu?” Dubansa Asmah tayi tace “meye ya faru?” Shafa kansa yayi tare da zama gumi ya karyo masa yace “Mimee ce tazo nemanmu bata samemu ba shine tabada takardar nan a aje mani” sosai taji wani lugude a zuciyarta tayi qasa da kanta zuciyarta ta karye itakam wannan Mimee ta zame mata masifa.
Hannu yakai ya dago kanta yace “bakice komai ba” numfashi ta sauke tace “Me zance to?” Shima numfashin ya sauke ya miqe yace “tashi muje nasan tana gdan Kawunta da yake zaune anan” girgiza kai tayi ta jingina kanta a kujera tace “kaje kawai banajin qarfin yanayin fita” komawa yayi ya zauna yace “ok mu bari sai gobe kawai” batace masa komai ba zuciyarta sai suya takeyi takai dubanta agogo ta miqe ta shige daki ta fada gado tana juyi hakanan takejin gabanta na mugun faduwa ta rinqa karanto “Innanillahi wa Inna ilaihirraji’un la’ilaha illah Anta subhanaka Inni kumtu minazzalumin” da wadannan kalmomi na ambato ta samu sanyin ruhi taji zuciyarta ta washe bacci ya fara daukarta taji ya shigo ya hauro gadon ya bude duvet din ya janyota jikinsa suka sauke ajiyar numfashi tare cikin muryar lallashi yace “bansan fa zatazo ba amma naga kamar ranki baiso ba” girgiza kai tayi tace “aa kawai dai….” Sai tayi shiru sake shigar da ita jikinsa yayi yace “kawai dai me?”

 

Hawaye ne ya zuraro daga idonta yasa halshensa ya lashe yace “why crying?” Shassheqa ta fara tuni hankalinsa ya tashi ya sake matseta yace “don Allah ki daina kuka wlh jinsa nakeyi a qahon zuciyata fadamin meye kike tunani?” Cikin muryar kuka tace “kawai ni ka qyaleni ni da nasan ma matarka zaka kira tazo da ban fara sabawa dakai ba…..” Dariya mgnr tabashi ya rungumeta yace “tun kafin ki saba dani kike sona My Soul inasonki fah fiye da duk yanda kike tunani ki yarda dani”
Da wadannan kalaman ya yaudareta sukayi tsotse²nsu sukayi bacci da asuba sukayi sallah ta jima tana azhkar tana nemawa cikin jikinta Albarka da sauqin rayuwa sannan kariyar ubangiji saboda cikin kwanakin tana yawan mugayan mafarkai akansa ta nemi tsarin ubangiji akanta da mijinta tare da roqonsa kada ya bata ikon cutar da wani kamar yanda ta roqi kada ya bawa wani ikon cutar da ita idan kuma ya qadarta hakan to yasa ya zame mata kaffara a duniyarta da lahirarta, saida ta gama Addu’o’inta sannan ta koma ta kwanta mayen nata ya narke mata batada mafita saida ya zungureta sannan bacci ya daukesu. Basu tashi daga baccin ba sukaji ana bugun qofar da qarfin gaske kamar a mafarki Asmah ta zabura ta miqe ya riqota ya zaunar da ita ta zauna ya tashi ya dauki doguwar rigarsa yasa ya fito falon yana tambayar waye muryar Mimee yaji gabansa ya fadi sosai daqyar ya matsa ya bude mata fuskarsa a daure kamar tazo masa da saqon mutuwar Hajja ta yatsina fuska zata wucce ya dakanta tsawa yace “uban wa ya baki damar baro 9ja ki biyoni nan?” Saida ta tsorata da tsawar daya daka mata taja ta tsaya tace “wai da naga nima mata ce kamar wannan kucakar berar taka shiyasa naga dacewar na biyoku duk uwar daka daukota zakuci kuci a gabana”

 

Sosai zuciyarsa ta dauki zafi ya nunata da yatsa yace “ok naji amma wlh ki shiga hankalinki dabi’unki sam basuyi min ba ina hqr dakene saboda dalilin dake kin sanshi ki kama kanki ki fita lamarina da matata wannan ya zama na qarshe duk ranar da kija qara hadani da mahaifiyata to zakiyi ta aurenki don shakka babu zan yanke igiyar dake lilo tsakanina dake saboda bazan iya zama da annaminiyar baiwa irinki ba”
Juyawa yayi ya barta tsaye sororo har yaje bakin qofar ya juyo yace mata “ki jirani nazo na sama miki daki” kallon falon tayi ta taka a hankali ta nufi wata qofa ta bude ganin dakine yasata jan fasali tace “nan ma ya isheni” baiji dadin hakan ba saboda yasan don ta takura masa tayi hakan amma haka ya shanye ya shiga ya ishe Asmah har tayi bacci shima ya kwanta zuciyarsa na suya Mimee gabadayanta matsala ce shida a lissafinsa ma nan da sati biyu zasu juya shine ta wani debo jiki ta taho ko uwarme tazoyi yasan ba tunaninta bane wannan domin ko a baya ma da take ita kadai ita ba ma’abociyar son fita qasashen waje bace,

 

Qarfe dayansu na can Asmah ta farka tayi wanka ta daura alwala tayi sallah ta fito da nufin neman abinda zataci kawai taga Mimee a qace a falon qirjinta yabada wani rass tayi qarfin halin hadiyewa tace “sannu da isowa Aunty Mimee ya hanya” dibanta tayi ta watsar taja tsaki, bata koma mgn ba ta nufi kitchen din ta samawa kanta abinda zataci ta dauka ta koma ciki wani kishi ya tokare zuciyar Mimee ganin yanda Asmah tayi wani kyau fatarta ke glowing a ranta tana saqa to meye yake bata da take wannan qyallin lallai Aseem munafiki ne duk yanda akayi a gindin Asmah ya tare, banzar ta manta cewa ciki ne a jikin asmee Baqin kishi ya rufenta ido.
Tana zaune tana tsammani bai fito ba sai yamma liqis lkcn daya fito ma cikin shirinsa na fitane yasakai ya fice batare da yace mata qala ba.

 

#Comments
#Share
#Votes

 

_*Oum Hairan*_
[04/07 8:43 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_

 

_*Fauziyya Tasiu Umar*_

 

_*Elegant online writers*_

 

_*Wattpad-Realfauzahtasiu*_

 

No comments