Breaking News

Kwarton Gida 2


 *🕊️ƘWARTON GIDA🕊️*




*Story :By Maman-teddy*



               Page 2


*Littafin na kuɗi ne regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan vtu transfer ne sai ki tura ta Wannan number 07037236845 ga masu buƙatar littafin Rainon soja dama sauran littafan Mamanteddy na saurare zaku iya Clicking wannan link inda zaku same su a YouTube namu mai suna MAMAN TEDDY .https://youtu.be/RHMVCzyPxeY?si=WuG7g-bEIjN8qMTV.......Kar ku manta wurin yi mana Subscribing da like🙏🏻🕊️ .*


*Don Allah wannan littafin na matan Aure ne da kuma masu shirin shiga daga ciki suma zasu iya karantawa , idan ke budurwa ce please kar ki karanta ba don ku na rubuta shi ba don ma'aurata ne*

_______________________


Shiru Nadiya tayi tana sauraren wannan mata Wato malama Ummu hani . Don haka ki natsu ki kama kanki Nadiya Ni nawa lecture sauran Aiki da sarrafa komai a hannun ki yake . Daure ki zama jajirtacciya a wannan harkar babu raki ko nuna gajiyawa ”. Cike da jin karayar zuciya Nadiya ta gyaɗa mata kai don Bata tsammanin zata iya cigaba da mu'amala da Fadeel. A ganin ta duk abin da yake mata izaya ce kuma ba zata iya jura ba , Wannan lecture din na Malama Ummu hany tuni taji shi a bazata iya ba.  Amma sai bata nuna mata komai ba ”. Wani murmushi ta saki tana furta “ To Malama Na gode! Ni zan wuce yanzu , tana zancen tare da kallon Wayar ta tana ganin kiran Fadeel na shigo mata . Wani irin bugawa ƙirjinta yayi tana tuno da To yau ma zata yi kwanan sukuni kuwa ? Da haka ta miƙe tana barin falon Malama Ummu hany . A daga Wajen gidan ne ta tadda drivan ta yana nan inda ta bar shi . Jiki babu kasashi ta nufe shi tana shigewa don nufar gidan mijin nata .



**

Ƙauyen Haure ”.


Tafe suke Ƴammata biyu  dukan su a shekaru zasu kai 17 a duniya . Fuskan su tasha Adon ɗige ɗige ƴan ƙauye ne tuburan babu wayewa sam a tare dasu . Riga da zani daban ,sai kallabin shine yayi irin zanin jikin su . Bakin su yasha jan janbaki raɗau . Hannayen su Ɗauke da Kara wanda suke dogara wa suna tafiyar tare da Wasannin su a hanya.  Ɗayan hannun su guda Kama kama suka yi na Masara da suka karyo daga Gona . Cike da Raɗa Indo ke kiran sunan ƙawar nata tare da cewa “ Fadila, Fadila kalli can ƙarƙashin bishiyan su Ado ne munafukan banza , har yanzu sunƙi aure sai dai kullum yaudarar matan Ƙauyen nan suke yi ...” Don Allah kalli Ado Kiga haƙora shi da sukayo gaba kaman me gantso amma a haka wai Ya lalata Asabe . 


Kai haba😲?”. 


Fadeela ta furta tana sakin karan hannun ta . Cike da tagunta gulma Indo tace “ Au! Ke dama baki sani ba ? Wallahi Yanzu ƙwal ƙaniyar ta take Ci a gidan mai gari , gashi gida gidan yawa , kowa yasan a watse taxo ke idan Kinga yanda ta dawo ta rame ta lalace tamkar silin kara Wallahi sai kin tausaya mata . Hummmhmmw Kinga Gwara muyi hattara kawai mu lallaɓa nasanki da Tsiwa kar ki kulasu Kinji Ko Fadeee? .


Gyada kai Fadila tayi Tun daga nesa Fadeela take ƙare ma su Ado kallo , Wanda su kam da ganin su suka gyara zama suna furta “ A'ahh ga Fadeela Ƴar lukuta ta gidan Malam Sabo nan .


Muntari ne ya wani washe baki yana kai hannun sa tare da gyara mazargagiyar sa yana jin wani Tsuma tamkar wanda yasha tsumi😹 . Kai Ado wancen yarinyar fa Daɗi zata yi ko a yanayin surar ta . Idan sun zo kusa mu ƙare masu kallo mu gani! . Kallon shi Ado yayi yana lasar bude dafaffun haƙoransa kana yace “ A'a Kai wasa zaka yi da damarka kake so nufi? Nan fa Gona ce babu mutane musamman yanda ranan nan ta take , kawai mu turmushe su muyi masu Fƴaɗe 😯 Fyade? Muntari ya furta yana jin abun kamar baiyi ba . Ƙwarao kuwa , mu sa masu ƙarfi kawai . 


Baka tunanin asirin mu zai tonu? Dole zasu faɗa suce mu ne fa muka yi masu . A'a kai kuma bafa yanda zamu gusar dasu daga Hayyacin su zamuyi ba . Idan mun gama da ƙafafun su zasu ta fi gida . 


Iyayen su mata su zasu rufa abin ,ba zasu taɓa bari a sani ba , saboda Kar suƙi Auruwa...hehehe🤣 muntari ya fashe da wani irin dariya , kana yace bismillah muje!


Ke Fadeela Wai Fitsarin ne har yanzu kin maƙale cikin ciyayi ki fito mu wuce , Ga fa sunan suna tunkaro mu . 



Saurin fitowa Fadeela tayi tana gyara ɗanƙwalin hannun ta . 



Fadeela! Ba dai wani masarar ki ka kuma ɗebo wa ba , kar fa masu gona su kama mu wata rana? . Ke da Allah muje kar ki dame Ni , kina sane Ina da masifar ci , Ɗan masarar hannun ki da muka karyo Tayaya zai ishe Ni ?. Yo ai masara ba cin yunwa ake masa ba , dafawa ake yi ayi cin marmari ,indo ta furta tana kallon Fadeela dake gyara Ɗaurin zanin ta wanda tayi shi a karkace ”. 


Sannun ku ƴammata🫨Wani yuuuuuu ƙan Indo ya fara juyawa don bata san lokacin da su Muntari da Ado suka zo gare su ba . Ja baya tayi cikin tsoro tana kama hannun Fadeela wacce ta tsaya tayi masu kyar ko matsawa ba tayi ba ”. 


Baki na Rawa Muntari yake furta “ Dama Alheri ne babba ke tafe damu , Amma..Ammmm...amma...Da fari Ina ƙaunar ki Fadeela sai daga baya abokina Ado yake sanar mun cewa “ Ashe da mijinki wanda aka yi Miki shi tun kina da shekaru goma . Yanzu Wata buƙatar ce tafe Dani, Ku amince mana A yanzu wallahi idan muka ci ku a kullum mu rinƙa kawo maku Buhun madara ku dafa ta ba komai bane , Duk da naji labarin kina da cin Abinci ko me kike so xan baki 😯🤣 . 


Kallon Indo Fadeela tayi tana girgiza kai tare da bin Muntari da kallo wanda yake ta furza 🍌 ta yana wani irin rawar jiki gaba ɗaya ya haɗa gumi . 


Da ƙyau! Wannan duk abu ne mai sauƙi, da wacce zaku fara?😲buɗe baki Indo tayi tana kallon Fadeela wacce ta ja baya da Sauri dai dai itama Fadeela na baya , don tarko tayi masu . 


Cike da sanabe Yake furta “ Kayya ita bata waye ba , amma ke Fadeela har da kuɗi zan haɗa Miki Ɗari biyarrrrr....muntari ya furta yana jan sunan ɗari biyar tamkar wanda aka ce Dubu ɗari biyar . 



Abin da basu sani ba shine rashin jin Fadeela ya girmi tunanin su , Wannan shiga gonar da tayi fitsari ba Fitsari ta tsaya yi ba , Duwatsu ne ta tara su masu girma. Wanda sudai kamin muntari ya rufe baki ya fara jin Saukar Duwatsu ruƙuƙumm ƙummm ƙumm ƙummmm kawai kakaji tana zubaa masu duwatsu ta ko ina musamman kan su da yasha salliya sill....🤣 Baya suka yi , suna gudu duwatsu na bin su . Tabbas yau sun yarda da ake cewa “ Fadeela shaiɗaniya ce . 


Dariya Fadeela da Indo keyi kana Indo tace “ Taɓ Gaskiya Fadeela baki da dama , Ba dai wayo ba ”. 


**

Shafa ƙumcin Fadeel Nadiya ke yi tana sakin masa ƙayataccen murmushi tare da cewa “ Babe bari na haɗa mana ruwan ɗumi mu gasa jiki ko? . Tana maganar tare da Sauke ƙafarta ƙasan carpet ɗin dake gaban Gadon ta , wanda ya mamaye rabin bango wani irin royal Bed ne haɗaɗe kuma ƙayatacce.....Ji tayi ya riƙo hannun ta , Wanda hakan yasa ta tsayawa tana kallon kyaƙyƙyawar fuskar sa  . Wanda take mugun kishin duk wata ɗiya mace akan sa . Ni kaina sai a yanzu ne na ƙare mawa Fadeel kallo . 


Mamaki ne ya kamani ganin matashin saurayi da ashekaru ba zai Haukara 30 ba . Kallon Nadeeya nayi Wacce ita kan ta ko Bata kai talatin din ba to tana gab🥺 wato Auran age mate aka yi kenan? Na furta ina mai ƙara ƙare masa kallo . Kyaƙyƙyawa ne irin mazan nan da ko ba'a faɗa maka ba kasan ƴammata na crushing ɗin sa . Yana da dan dogon fuska wanda ya aje sirrin sajen da ya ƙara masa ƙyau da ƙwarjini . Yana da manyan idanu kuma a warwaje dogo ne ingarman namiji, haka gashin giran sa har sun kusa haɗewa . Motsa laɓɓansa yayi inda Hushiryar sa ke Bayyana yana cewa “ taho mu ƙara sau ɗaya sai muyi wankan. ”


Cike da gajiyawa Nadeeya ta furta “ No Fadeel tun safe muke abu ɗaya gaskiya na gaji haka nan , in ba so kake wurin ya salɓe ba .sannan fa Yanzu aka kira ka Ana buƙatar ka a asibiti zaka yi surgery . 


Murtiƙe fuska yayi dama kallo ɗaya nayi masa na fahimci Arrogant ne bamu kirki . 


Cike da gadara ya janyo ta tana faɗowa saman ƙirjinsa . Hannun sa yakai yana shafa manyan ɗuwawukanta da hannun sa . Kana ya kai bakin sa yana kissing ɗin su tare da ɗan lasar saman su . Ɗago da fuskar ta yayi yana mata Wani irin kallo kana cikin Muryar sa ya fara cewa “ Nadeeya kar ki manta it's just 5 weeks kenan da Auren mu , Sannan kin Sanni kawowa ɗaya bai gamsar dani , tun kamin muyi aure nake cinki, baki taɓa nuna mun raki ba sai a yanzu? Kece kaɗai matata tun da nayi Aure kuma nayi ma ALLAH alƙawarin daina duk wata baɗala , dole a kan ki zan sauke duk sha'awata . Oya sha bura🍌 maza sha tsotsan mun mana🫨 yana Ɗaure fuska tare da Ware mata ƙafa Shakiran nasa tana yo sama ta tsaya ƙababa. Kaman taure . 


A hankali Nadeeya ta sunkuya tana kama Ya tare da luma ta cikin bakin ta tana Tsotsan masa yana lumshe ido tare da shafa ɗuwawunta da hannun sa duk bayan mintoci ya wani make su kana jin tasss a hankali .  Ita kan ta a halin yanzu sha'awar ta ya motsa mata amma tunanin yanda yake cin ta ne yake sata gudun sa ba wai don wani abu ba .



Kusan mintuna Ashirin tana sha masa tare da tsotsan sa . Tana ji yana furta “ nishaɗi sosai....hala take saka duk wani ƙarfinta tana sha masa . 


Gani tayi ya muskutota yana ƙwantar da ita tare da ware cinyoyinta. Wannan rangajejiyar Shakiran nasa ya fara zura mata ji kake bulumlummmlummm yana taɓo mata Wani irin kogon daɗin ta Wanda ya sata lumshe ido tana jan nishin daɗi....Ashhhh! Ya furta yana Ɗage duka ƙafafunta biyun tare da ɗaura su a kafaɗansa yana wani irin cin ta fat ³ . Nishi kawai take yi don tana son tayi sambatu da kukan daɗi amma tana tsoron Masifar sa , don shi mutum ne masifaffiya bai raina abun faɗa Fadeel kenan cikakken likitar fiɗa. Yaro ɗaya tilo ma Alhaji Bulama wanda yake da matsayin ministan Tsaro na nan gida Nigeria . Zura mata buran yake yi yana bugunta ƙwat³ . Sai kuma can taji Muryar sa yana cewa “ Ba Daɗi ne naji kin yi shiru? Cikin sauri Nadeeya ta furta “ A'a da aƙwai Daɗi 😋 ka cigaba.... Ashhh! Ciki fadeel ka dannat....howuuuuuuuu!! Ta furta tana gantsarewa dai dai yana kama nononta tare da murɗa mata su yana murzasu da ƙarfi nan take ta ƙara rikicewa....tana masa ihu da sambatu , don shi aƙwai dadi amma fa sai an gama ne anan zaki yaba ma Aya zaƙi. 


Cikin dakakkiyar Muryar sa ya furta “Keee! Daa'allah ya ishe Ni haka honey bana son kuka kin sani ko?🤔.........hummmmm anan na dasa aya! Ku biyo Ni a next page 3 kar ku manta littafin nan don iya matan Aure na rubuta shi don Allah idan ke Budurwa ce kar ki karanta ku jirani da littafin ZAKI 🦁 a bayan sallah inshallah....A page 5 free page ɗina zai ƙare maza hanzarta kiyi payment naki regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .....#mmnteddy.

No comments