Breaking News

Kwarton Gida 3


 *🕊️ƘWARTON GIDA🕊️*

*...“A love to remember*



Free page 3


*Ayshatou Mamanteddy*


*A page 5 free page zai ƙare ga masu buƙatar payment regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 . Idan vtu transfer ne sai ki tura ta Wannan number 07037236845*


_Wannan littafin na matan Aure ne zallah. Don Allah idan ke budurwa ce kar ki karanta”._

_____________________


Honey bana son kuka kin sani ko? Yayi maganan yana ɗan ƙasa da muryar shi tamkar bashi ne yayi mata magana da farko faɗa-faɗa ba ”. Wani irin zugi Take jin Durin ta nayi , Gashi ya sakin mata nauyin sa baki ɗaya . Da sauri da sauri take Sauke numfashi kana ta kafe shi da mayataccen kallon ta tare da gyaɗa masa kai . 


Ƙayataccen murmushin sa ya sakin mata yana cigaba da zura azzakarin sa ciki yana lumshe ido , wani irin damƙar ƙanta yayi yana fara bugun ta fat-fat-fat, tamkar zai rabata gida biyu gaba ɗaya ya ɗage ƙafafu ta sama yana mata Wani irin ci da sai da ni kaina na tsorata. Magana ta kasa sai dai ahhh,ahh,ahhh ...kawai da take cewa ”. 


Ƙaran Ringing ɗin wayar sa yasa shi saurin fara ƙoƙarin yin releasing ba wai don ya buƙaci yin hakan a dai dai Wannan lokaci ba . Amma hango sunan Abi a saman screen ɗin wayar nasa yasa shi Saurin kai hannun sa yana shafa Nonuwan ta da suka ji jiya suka ga yau . A hankali taji girman 🍌 tasa na raguwa alamun yayi release. Kusan mintuna uku yayi akan ta bai ƙara Motsawa ba , kana daga bisani ya sauke Gwauron numfashi yana Motsawa tare da janye jikin sa daga nata . Hannun sa yakai yana ɗaukar wayan sa , kana ya fara kiran Numbern Abi . 


...“Hello! Abie...?”. 


Ba tare da naji me ɗayan ɓangaren Aka ce ba , Ni dai gani nayi ya miƙe yana furta “ Okay Abie yanzu zan iso inshallah ”. 


Datse kiran yayi yana nufar Toilet ba tare da ya kuma bi ta kan Nadeeya ba ”. Bayan sa tabi da kallo tana bin zatin sa da kallo a Zuciyar ta tana tunanin Abubuwa da dama . Tabbas tana son mijin nata Fadeel,amma kuma a zahiri tafi son dukiyar sa dashi . Don auren kuɗi tayi . Sauke Ajiyar zuciya tayi tana tunanin Halayyar sa sam bashi da Kirki koda ita matar sa Ɗumin sa take ji . Shi mutum ne mai magana ɗaya ma'ana kaifi ɗaya. Idan yace eh to dole a bi masa ”. Babu mai tanƙwarasa in ba iyayen sa ba , musamman Abie”. 


**

9:30pm.

Misalin ƙarfe tara da rabi na dare”.

Ƙwance Fadeela take a ɗakin mahaifiyar nata wato Mama Salame ,  sai barci take yi tana jan uban munshari...Ita dai Mama Salame tana zaune bisa tabarma tana jan carbi tare da bin Fadeela dake barci da kallo tana addu'a akan ta Allah ya rage mata masifa da tsokanan faɗan nan nata ”. Wani irin miƙa Fadeela tayi tana tashi daga tsaye tare da ɗaukar buta dake bayan Ƙofan ɗakin nasu da ya kasance ciki Ɗaya . Kun san gidajen ƙauye ”. 


Da ido Mama Salame ta bita har ta fice daga Ɗakin a tunanin ta Fadeela Fitsari ta fita yi nan ko bata san a magagin barci Fadeela take ba , don da ta ɗauki butan gidan gaba ɗaya ta bari a barci sam bata sani ba itama😲 haka take tafiya cikin wannan dare , Allah ya kiyaye ta faɗa gidan mai kalanzir ,inda take sayo mawa Mama Salame kalanzir ”. 


Ɓangaren Mama kuwa ita dai jin shiru shiru babu Autan nata yasa ta muskutawa tana ɗan kiran sunan Fadeela cikin sanyin Muryar nan nata , amma sai shiru Fadeela bata amsa ba . Ana haka ta jiyo motsin shigowar Malam Tanimu wato mai gidan nata , Wannan yasa ta cewa a Zuciyar ta “ Mashaallh yanzu zai kaɗota don ƙila rigimar nata ne ya motsa”.  Amma da mamakin ta sai gani tayi Malam ya shigo bata ji yayi magana ba . 


Bakin sa ɗauke da Sallama ya shigo Ɗakin Mama Salame . Inda cikin Ladabi irin nata ta amsa shi tana masa sannu da Dawowa, kana ya amsane take tambayar shi “ Malam bakaga Fadeela anan Waje ba?”. Wani Waje kenan? Ai babu kowa tsakargidan nan , sai da na haske ko ina sannan na shigo😯 . Saurin muskutawa Mama Salame tayi bata tsaya jiran mene Malam Zai ce mata ba ta yi saurin fitowa daga Dakin tana Ƙwada kiran sunan Fadeela....fadeela”. jin Muryar Mama Salame ya saka Bintu Amaryar Malam Tanimu fitowa daga nata Dakin tana furta “ Wacce Fadeela kuma kike nema da Wannan Daren ne Mama Salame? Bintu ta furta tana kallon ta . 


Allah me iko! Mama salame ta furta kana ta cigaba da cewa “ Yanzu fa ta farka daga barci ta ɗauki buta na ɗauka fitsari zata yi amma kuma bata gidan yanzu ”. 🥺kaman ya bata gidan? Fadeela......” Bintu ta katse ta tana kiran sunan Fadeela da ƙarfi tare da jujjuyawa ko zata yi ido biyu da Fadeela ”. Kai Yaya bamutaba ta zama ba fa , ta furta tana saurin juyawa tare da Ɗaukar hijabi don abi bayan Fadeela”. 

**

Wani irin ƙayataccen falo mai ƙyau da tsaruwa na cikakken Ɗan boko Wato Alhaji Bulama . Sanyin Ac ke tashi a hankali amma shi kam Fadeel Gumi ne ke karyo masa . Cikin wata irin murya ya furta “ What? Abie?? ”. Kallon sa Abie yayi ta cikin farin Gilashin sa na medicated kana yace “ Ƙwarai kuwa yanda kaji , yanzu ya kamata ka ɗauko matar ka Wacce take cousin ce a gareka ba sai nayi maka bayani ba kasan kome ka haɗasu duka ka zauna dasu ”. 

Abie...? 


Fadeel ya furta idanun sa sun kaɗa sunyi jah , Abie wai dama da gaske ne inda wata mata wacce ban san da Auren ta ba?.

Tirƙashi

Babban magana

Yau ake yin ta....!

Kudai ku cigaba da biyo alƙalamin Mmnteddy. Hunmm Salon na daban ne! Kar ku manta free page zai ƙare a page 5. Masu buƙatar wannan littafin regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932.


#Mamanteddy....”

No comments