Breaking News

Soldiers Family 47-48

Page 47&48

 

__”Koda yashiga bakowa aperlon hakan yasa yanufi bedroom d’in abbe kaitsaye yanashiga ko sallama Babu yace””abbe miyasa zarrahh zatakoma school yanzu please?

 


“To Kai baka iya sallama bane? Zakashigomun d’aki haka? To nine namaidata makaranta Kuma yanzuma tafara kasani zakazowa mutane kamar Wanda akakoro….”Dan girman Allah abbe kamun Rai wlh banaso tana fita please abbe kafiddata daga school d’innan,,,zancen banza kenan Aiko sedai kayi hak’uri domin bazaka Hana yarinya yin karatuba…..Amma abbe..kaga dakata alyasat wannan zancen kamabarshi domin karatu yanzu zaraah tafara Kuma bazata denaba harseta Kai matakin datakeso insha Allah.

 

Shiru yayi yana kallon abbe cikin tashin hankali jiyake kamar zuciyarshi zata fito sabida kuncin dayakeji acikinta yajima ahakan kamun yajuya fuuuu yabar d’akin…abbe dai da Ido yarakashi Yana mmkin wannan Al,amareen na alyasat.

 

Yana fitowa perlon tahad’u da suhaif Amma ko kallonshi beyiba yawuce balle har yasaran zetanka mishi maganar dayakemai…da mmki suhaif yake dubanshi kamun yashiga bedroom d’in na abbe bayan sungaisa yake tambayar abbe abunda kefaruwa yaga yayan nashi ahakan,,,abbe dariya yayi kamun yabashi lbrn yadda sukayidashi.

 

Nisawa suhaif yayi kana yace wlh abbe kishine kidawainiya da ya sat Kuma maganar gaskiya koni nakeda Mata kamar little sister tobazan Bari tayi karatuba kodan halayyar mutanenmu,,Amma yanzu Bari zanyi maganin abun insha Allah zaraah zatayi karatu yadda takeso..

 

“Hakane suhaif nima nasan hakan Amma doline yayi hak’uri tayi karatun tinda shine burin mahaifanta Amma tinda kace zaka shiga lamarin to allah yabaka ikon shawo kanshi cikin sauk’i Allah yayi muku albarka dukkanku..ameen suhaif ya amsa kana yabar d’akin tareda nufar na ammy inda yasheda Mata zuwansu India sunyi hak’uri har wani watan domin wani aikin yataso musu na gaggawa shida twins,,,dudda ammy bataji dad’in hakanba Amma setace bakomai Allah yakaimu lokacin..

 

 

Alyasat kuwa Yana fita yanufi filin jirgi Babu wani Bata lokaci jirginsu yatashi zuwa London.

 

Tindaga wannan ranar alyasat bek’ara dawowa Dubai ba Kuma ko,awaya benemi mamaba Kuma ko Kiran da,akemusu duk Friday Idan akakira wayarshi Bata shiga gabaki d’aya mama tashiga damuwa Amma Bata Bari hakan yabayyanaba,,Kuma abbe yahana kowa zuwa London wurinshi domin sunsan Yana lpy iskancine kawai tinda ana wayadasu lateep Kuma sun tabbatarda Yana lpy sedai sauyin dasuke gani atattaredashi yawan tinani rashin walwalarshi tadawo kodasuda yake sakewa yanzu becikaba gabaki d’aya yazama wani kala daban.

 

 

Agefe d’aya Kuma mom nanan nashirya amarenta domin gyara na musamman sukesha dudda ance ahad’esu duka part d’inta Amma tace aa sabida Y’ar tsamar dake tsakanin mama da muhibbat shiyasa muhibbat ke part d’in anty Billy itako mama da nusaiba na part mom gyara sukesha bana wasaba domin duk wani had’i me inganci Wanda kegyara mace Shi mom kemusu fatarsu tak’ara kyau dashek’i musamman mama data kasance chocolate gawani cikana ban mmki datayi domin nonuwanta sunk’ara girma sosai hakama k’ugunta yak’ara bud’ewa sosai Wanda ko mace taganta seta birgeta balle namuji,,,,yanzu hakan shirye shiryen tarewarsu akeyi domin abbe yayiwa mama goma shabiyu ta azziki yagyara Mata duka dakunanta domin perlo ukku gareta bedroom biyar Kuma dukkansu abbe yacikasu dakaya alhmdllh Masha Allah.

 

 

Yau takama Saturday Kuma yaune za,akai amare gidansu dudda cewa Babu ango d’aya Amma hakan Abbey yace akaita d’akinta se asamu mezaunawa da,ita kamun mijinta yadawo hakanko akayi bayan sallar Isha,I aka Kai kowacce gidanta dayagama tsaruwa anan cikin S,tate d’in kowacce mijinta nanan se mama kawaice batada Miji acikinsu hakan yasa aka kaita tareda wata Yar dattijo wadda bazata wuce sa,ar ammy ba sunnanta habiba suko sunakiratada baba habe,,hakan aka Kai mama bayan ankaita gun  abbe yayi Mata nisiha sosai meratsa zuciya kana amik’ata d’akinta,,,,tindaga wannan ranar mama da baba habe suke zamansu inda Kuma agefe d’aya tana zuwanta school da motarta da alyasat yasiya Mata Amma fa dayaji tafara zuwa school jiyayi kamar yakwace motar😂

 

Suhaif yasiyowa mama niqab da sop da dogayen hijabai har k’asa tinkamun suyi tafiya yace tarik’a sakawa idan zataje school hakan zesa alyasat yad’an sauk’o inyaga tana suturta jikinta,,,hakanko yayi Mata dad’i sosai domin itama batason kallonda ake Mata dudda batasan manyan Kaya Amma hakan take daurewa tasaka sedai Idan tadawo gida tasaka kananun kayanta kana tasaka hijab tatafiyarta gun mom ko ammy ahakan har lokaci yaja sosai yanzu kusan watansu ukku datarewa Amma Alyasat bedawoba Kuma mama se cika takeyi komaina Kara girma ajikinta….zancen tafiya India kuwa haryanzu basujeba domin su suhaif Basu dawoba.

 

London

 

Kwance yake acikin bedroom d’inshi abun duniya duk ya isheshi yarame sosai yayi fari inbanda tinanin mama Babu abunda yakeyi gabaki d’aya yafita hayyacinshi se bak’ar zuciya..bakomai ne yahanashi komawaba yasan abbe magana d’aya yakeyi tinda yace mama zatayi karatu tofa tabbas setayishi shiko yatabbatarda duk Randa yaga wani na kallar masa Mata to sedai uwarsa tahaifi wani,,yana,Nan Yana tinaninshi kamar daga sama yaji zuciyarshi tasoka ba,abunda yakeda muradi kamar yaganshi kusada leamtair gabaki d’aya ita ake karo Masa jiyakeyi kamar zemutu Idan beganshi tareda itaba cikin sauri tamik’e tareda d’aukar kayanshi yasaka yad’auki car key yafita,,,yaranshi naganin yafito duk sukataso da hannu yadakatardasu tareda shigewa mota yafigeta atsiyace yabar gidan bezame ko,inaba se bareck inda yayi Perkin awani dan madedeci gida yafito tareda nufar cikin gidan..!

 

 

 

 

 

*SOLDIERS FAMILY* na kud’i ne nera 500 kacal 👌 ga duk me buk’atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub’ar wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber 👉 08107819124

 

 

 

 

 

Autar alheri ✍️

 

*S F*

No comments