Breaking News

Uncle Datti 47-48


4️⃣7️⃣—4️⃣8️⃣

Jikin ta yayi matuk’ar sanyi da wannan zab’in da aka yi mata cuz bata san a wani hali zata fad’a ba, sai da taci kuka son ranta kafin nan ta shiru  tare da kare ma d’akin kallo, yau itace aka kawo a gidan miji da sunnan raya sunnah? To wai me angon nata yake jira da har yanzu bai bayyana a gare ta ba? Anya kuwa ya san yanda zuciyar ta ke azalzalar ta da son sanin ko shi waye? Sai ga hawaye ya fara bin kuncin ta.
B’angaren Fu’ad kuwa yana nan akan mota he cried bitterly knowing that har abada Nana baza ta zama mallakin  shi ba….,tsabar tashin hankali jikin shi har suma yake eyes d’in shi suka yi jazurrrrr da su har baka iya kallon farin cikin.
Yafi awa uku a wajen tun yana koka da hawaye har suka kafe suka daina zubowa…….., pains yake ji na dafi a ranshi, tunda yake a duniya bai tab’a fuskantar tashin hankali irin na yau ba…….., domin yau ce ranar mafi muni da barazana a gare shi.
Jajayen idanuwan shi ya sauke akan wristwatch d’in shi ya ga k’arfe sha d’aya da rabi na rana dai-dai da lokacin da aka d’aura auren Nana da mijin da aka zabar mata da sauri ya  dafe saitin zuciyar shi yayi a sakamakon mugun bugun da take mishi ba shiri ya fara hakki like wanda yayi wasan tsere.
Shikenan Nana ta zama mallakin Datti, ta haramta a gare shi, sai yaji sabbin hawaye masu d’umi sun fara rolling a saman fuskar shi.
Wayar shi ya kunna yayin da gaban shi ke tsanan ta bugu yana gargad’in shi kan karya sake ya kunna what if ake k’ira aka fad’a mishi ba shi aka aura mata? Sai ya dake ya bud’e cuz a lokacin zuciyar shi ta bushe sosai ya ma cire tsammanin mutuwa da rayuwa………cuz idan bata zam mallake shi ba anything can happen.
Messages alart ne suka fara shigowa daga mutane da dama, sai hankalin shi ya k’ara tashi , a yanda zuciyar shi ke bugawa a lokacin hakan ya tabbatar mishi da cewa Nanar shi tayi mishi tazarar da har abada ba zai iya kamo ta ba. Lumshe ido yayi tare da matso hot tears lokaci guda yana jin turirin k’una a ranshi. Ji yayi ba zai iya jurar karanta sakonnin ba yana shirin kashe wayan sai ga call d’in Kamal ya shigo gaban shi ya tsinke ya fad’i zuciyar na bugawa da k’arfi da k’arfi, da kyar ya iya dai-daita nutsuwar shi ya d’aga” helo friend kana ina ne tun d’azu ake ta faman k’ira ka kashe wayan ka.
“Numfashin shi ne ya fara fita da kyarrrrrr cikin dakiyar zuciya yace” na nesan ta kaine da ku bana son kowa ya san inda nake, su baba sun ki samar min farin ciki na………, baby ba tawa bace ……., sai kuka ya kwace mishi ya hau rerawa.
“Alright naji amma yana da kyau ka fad’a min wajen da jake sai na zo na same ka”.
” Me zaka min ne bayan ka k’ara d’aga min hankali fiye da wanda nake cikin ta yanzu? Ko so kake ka min albishirin rashin mallakar ta a matsayin mata? Kaiiiiiii inaaaaaa ba zan fad’a maka inda nake ba balle ka fad’a min mugun abunda zai jaza min hankali……..,
“Waiittttt Fu’ad bana son taurin kai tell me a ina kake dukan ku kun tashi hankalin mutane an neme ku an rasa babu wanda ya halarci d’aurin auren,,
” Lumshe ido Fu’ad yayi a nutse ya bud’e a hankali cike da kokwanton ya fad’a mishi ne ko kar ya fad’a?
Jikin matuk’ar sanyin jiki ya bud’e baki ya hau karanto mishi yana gamawa ya ja wayan ya kaishe.
Minti ashirin da biyar sai ga Kamal ya danno a adai-daita tsaho ya fito ya sallame mutumin kacakon yayi kan Fu’ad suka zira ma juna ido yayin da Fu’ad tsoro ya gama cika mishi zuciya har ya fara jin k’amshin mutuwa.
Bud’e baki Kamal yayi zaiyi magana Fu’ad yayi saurin dakatar da shi ta hanyar d’aga mishi hannu” waiittttt ba sai ka fad’a ba na san nine loser, na san nine wanda na rasa Datti ya d’auka.
Matso hawaye yayi tare da kallon abokin nashi, gani yayi soyayya na d’awainiya da shi like ba friend d’in shin da ya sani ba, ji yanda akan mace ya zafge ya rame, sai ya mugun bashi tausayi ba tare da ya ce komai ba ya rik’o hannun shi ya shigar da shi mota ya zagaya driving seat ya zauna Fu’ad dai na ta bin shi da kallo ba tare da ya furta komai ba har Kamal ya tada motar suka bar wajen da mugun gudu.
Ganin yanda Kamal d’in ke ta ratsa unguwanni da gudu ba tare da ya fahimci unguwar da zasu tsaya ba dan kanshi ya gaji yace” where are we going? Me yasa kake bin hanyar nan da mu?
Zai yi magana kenan phone d’in shi ya ringing ba shiri ya d’aga wayan ya manna a kunnen shi cikin girmamawa ya gaishe da wanda ya kira daga nan ban k’ara sanin ko me suke fad’a ba har ya gama wayan ya ajiye, ya kalle Fu’ad yace unguwa zamu je ka raka ni.
“Anya ka san yanda nake ji a raina kuwa? Wallahi da ka san halin da nake ciki a yanda nake d’innan baza ka ce nayi maka rakiya ba…….Kamal anya kana tausayina kuwa”.
” Ko me kake ji a ranka ya zama dole ka min rakiyar nan matuk’ar kana son d’orewar amintar mu.”, a takaice yayi maganar, daga nan babu wanda ya kuma tanka ma d’an uwan shi har suka iso gaban wani gida, horn yayi mai gadi ya bud’e musu suka shige ciki Fu’ad dai hankalin shi bai gama kwanciya da gidan ba, sannan bai fahimci dalilin kawo shi gidan ba, bai kara jin hankalin shi ya tashi ba sai da suka tunkare k’ofa suna shiga nan ne yaji matsanancin bugun zuciyar da bai tab’a jin irinta ba.
B’angaren Datti kuwa hotel ya je ya kama musu wanda suka saba zuwa da baby a lokacin baya cikin sa’a d’akin da suka fara zama a ciki shi ya aka ba shi. A bakin gadon ya zauna ya d’ora Sadeeq a saman cinyar shi…….tunanin duniya ya kama yanda ya more rayuwa da baby d’in shi, moment d’in da suka spending suke faranta ma juna rai, yanzu duk abubuwan da suke yi da ita zata d’inga yi da wani?
Zata mallaka ma wani jikin ta ya zama mamora a gare shi……, a take bak’in kishi ya turnuke shi ya fuzar da huci mai zafi, deap inside his heart yana jin azabar rad’ad’i na ratsa shi.
Cikin dare da kyar ya rarrafa ya kunna wayar shi, hotunan baby d’in shi ne ya nemo yana kallo d’aya bayan d’aya” zai yanke jin dad’in rayuwa da wannan samb’aleliyar jikin, wa zai samu bayan ta wacce zata iya d’auke mishi hankali har ya kusance ta? Wata mace ce zata maye mishi bayan baby wacce ko kallo yayi mata dick d’in shi zai mik’e yaji mugun feelings d’in ta na kama shi har ya kwad’aitu da jikin ta”.
Ido ya k’ura ma hoton ta yana kallon tattausan fatan ta, lumshe mayatattun shanyayyun sexy bold eyes d’in shi yayi ya bud’e a hankali yana mai jin wani irin yanayi na ziyar ta shi…………, yana cikin moment d’in ne wayan Usman ya shigo yayi saurin picking yana shafa suman kan Sadeeq yaron sai barcin shi yake hankalin shi kwance.
“Ango ango ka sha k’amshi” k’almar da Usman kenan ya fad’a a take farin ciki ya lullub’e shi yayi wani irin murmushi mai cike da annuri tare da daka tsalle ya diro daga saman bed d’in, da ya san ma shi za’a bama baby da babu abunda zai hana shi halartar auren,
Tsabar farin ciki jikin shi har rawa yake muryar shi ya d’auki rawa” Alhamdulill….ah nasara na tattare da ni…….Allah yayi min bayyawa da kyakkyawar halitta……ya had’ani inuwa d’aya da maganina……..
Usman pills nake so ka sama min zafafa wanda cikin minti biyu zasu fara aiki……so nake na jik’u na tsumama na jure ruwar da ta cika min mara wanda ta saka dick d’ina kullum cikin tsikara na yake  yana neman inda zai juye ruwa ya huta…….. Usman ka samar min maganin da idan na gamu da baby a daren yau sai taji a jikin ta, tsumi zaka min irin wanda zai fasa amare kaiiiii dole na ci baby……..dole mu ci juna mu raya daren amarcin mu na duje mata kayan da nake dako domin ta………….., Idan Allah ya so sai mun samar ma Sadeeq k’ani a daren yau………kittttt ya ja ya kashe wayan, cikin zumud’i ya kinkime Sadeeq sai mota, yana murmushin mugunta a ran shi yana cewa” yaro mamakar ka ta shigo hannun mu za tayi bayani ne……., sai mun d’au fansar sakamu kuka da barin mu cikin kad’aicin da ta yi………, Allah son ba fa zan saurara mata ba dan haka yau zamu buga final ni da ita, d’an kukan nan na dare da kake yi ka mana uzuri yau  na jefa kwallo na a ragar ta sau shida ko biyar son”, ya kuma  sakin killer smile shi kan shi yana imagining irin cin da zai yi ma baby yau.
Cikin zumud’i yayi key ma motar ya tada ta a 360 ya nufi gidan Usman daga bakin k’ofa yake shouting irin na alamun nasara, Usman d’in ya fito yana mishi kallon mamaki….., yaushe suka gama waya har ya iso?
Magana yake kamar zai d’aga Usman sama ya shilla shi k’asa ina maganin cin baby Usman bani na je ga amarya ta”.
Shiru yayi yana kallon shi lamarin Datti sai addu’a wannan idan ya samo abunda yake so sai ya kashe y’ar mutane”.
“Me zaka yi da maganin feelings friend kai da bata maka aiki?
” Ina ruwan ka? yaushe kayi aure da zaka san sirrin kai da kake cin bati a waje”.
“Ohhhhhh haka ma zaka ce?”
“Ehh an fad’a, kai dai had’o min na tafi ka san tana cikin kwalliyar amare tana jira na.
” Tsaki ya ja mai k’arfi ya shige d’aki shi dai ya gaji da jin shirme.
D’aga kan da Datti zai yi ya sauke akan TV stand sai ya ga magunguna da rawar jiki yayi wajen ya bud’e yana dubawa. Yana gamawa yayi murmushi ya waro wasu gefe yaje fridge ya bud’e ya d’auki goran ruwa ya kai bakin shi ya k’urb’a kad’an kana ya b’alla magungunan ya watsa a bakin shi tare da k’afa goran ruwan a bakin shi ya had’iye.
Duk abubuwan da yake yi Sadeeq na nan mak’ale a jikin shi har ya gama murya da k’arfi yayi ma Usman sallama daga d’aki Usman d’in ya fito domin yayi mishi rakiyar angwaye yana fitowa ya ga wayam.
“Girgiza kaiii yayi tare da jan kwafa zaka yi bayani ne.”
Mamaki ne ya gama lulluba shi da ya ga irin ta’asar da Dattin yayi, waro ido waje yayi wato sai da ya sha magungunan nan hmmmmmmmm, sai ya maida su ya rufe ya koma d’aki yana tunanin abunda zai je ya biyo baya…….
Gudu yake ta zafgawa a hanya kamar zai tashi sama, duk irin uban gudun da yake yi ji yake kamar ana k’ara mishi nisan wajen tsabar zumud’i ji yake tayun motar maimakon su dinga tafiya gaba sai ma dawo da shi bayan da yake yi…….duk ya k’osa ya kai ga baby ya ji d’umin jikin ta, ya shaki ni’imtaccen k’amshin jikin ta, gidan shi ya nufa cikin ya san nan za’a kawo mishi naby d’in shi da kyarrr ya samu ya gidan.
Daga baking gate ya tsaya yake ta zuga horn babu kakkautawa maigadi ya fito ya bud’e da rawar jiki ya san yau ogan nashi babu sauk’i……tsabar ya k’osa ya shiga gidan saura kad’an ya buge maigadi yayi saurin matsawa Datti bai ma lura da hakan ba ya danna hancin motar cikin gidan ya bar shi daskare a guri daya cike da mamakin ganin shi da kuma yanayin da ya tsince shi a ciki.
Parking yayi ya fito da gudu k’afan shi har sarkewa suke yi da sassafa ya k’arasa cikin gidan, d’akin ta ya nufa ya ga bata ciki……..yana bud’e d’akin shi ya ga amaryar nashi zaune a kan bed ta rufe fuskar ta da mayafi tana shshshek’ar kuka…….nannauyan ajiyar zuciya ya sauke yayi saurin maida k’ofan ya rufe ya tako a hankali ya zauna a gefen bed d’in tare da kwantar da Sadeeq a gefen gadon ta yanda idan suka fara bud’a babban aiki ba zai tak’ura musu ba.
Kallon ta cikin wani irin yanayi yayi ya lumshe ido ya bud’e a hankali yayin sanyin dad’i ke ratsa shi.
“Alhamdulillah da wannan baiwa da yayi mishi…..yau ga shi ga ta sannan ga Sadeeq a inuwa d’aya a matsayin mallakin shi. Gemun shi ya shafa yana sakin birkitaccen murmushi.
” Baby kinyi kyau so sai”, sai taji gaban ta ya mugun fad’uwa kamar ta yaye hijabin ta sai kuma ta fasa”.
Hannun ta ya zira a cikin rigar ta ya kamo bobs d’in ta yana shafa, a take kasala ya kama su suka hau sakin ajiyar zuciya a hankali.
Muguwar sha’awa yaji ya fuzge shi dick d’in shi ya fara motsawa alamar yana so a danna shi a HQ, easy ya fad’a a lokacin da ya kai hannu ya kamo.
Matso nipples d’in ta yayi yana fidda numfashi”ummm, baby d’ina fatar ki akwai taushi, rufe bakin shi ke da wuya yaji hawaye ya gangaro mishi a hannu”.
“Ummm bakya sona ko baby!,/ya fad’a ba tare da ya daina wasa da ita ba lokaci gudu nustuwar shi ya d’auke numfashin shi na neman d’aukewa hakan ya tabbatar mishi da cewa aikin magani ya fara.
A hankali ya rufe idanuwan shi tare da yayi rufin kanta yana ya bud’e ido a hankali yana murmushin bud’e ido ya kalla kyaun fuskar babyn shi…….whattttt ya mik’e zumburrrrrr yana nuno ta da yatsa jikin shi har rawa yake” me ya kawo Aina gidan shi?
Dama ba Nana bace ita ce aka kawo mishi a matsayin matar shi?
“Kenan su Alhaji sun gyara auren su?
” Me yasa Usman bai fad’a mishi ba har sai da ya gama dirka magunguna ya tarar da ba hakan bane, gashi maganin ya fara mishi aiki so sai shin zai iya biya ma kan shi bukata akan Aina?
A taje jikin shi ya hau suma yana kallon ta tsabar takaici ya rasa abunda zai ce, itama ma shi d’in take kallo tun shigowan shi ta so ta bud’e fuskar ta da ta ga yanda yake ta zumudi sai fargaba da tsananin tausayin shi ya kama ta shine taji hawaye ya zo mata”.
Ka k’arb’e ni a matsayin matar ka kamar yanda na k’arb’e ka a matsayin miji na zauna da kaiiiiii, ka cire min sha’awar ka da ke damun na…….Datti kaima ka sani nayi hak’uri da kai abaya tunda kaji na furta maka ka san cewa na kwad’aitu da kai……..ka cire min kishirwar da ke damun na,sai muryarta ta ya soma cracking yana breaking into pieces “.
Shi dai yana shiru kamar mutum mutum ya k’asa kwakkwaran motsai, ji yayi abu na damun shi cikin wando, har ga Allah idan bai kusanci mace ba zai iya shiga cikin wani hali,
Lokaci guda ya soma k’ok’arin janye jikin shi daga nata, yayin da ahankali yake d’an yin nesa da ita, tare da soma Æ™oÆ™arin sakin hannunta dake cikin nashi.
Wani irin fitinannen yanayin da take gani acikin idanunsa ne, ya sa ta soma girgiza kainta, Datti kar kayi min haka!!!! ka dauri yau guda ka bani hakkina…….ka koya ma kanka son jiki na mu more auren mu……..don Allah karka min haka a kullum kwad’aituwa nake da kai…….ka bani hakkina ina tsananin bukatar ka miki na………. Maganganun ta sun mugun tab’a mishi zuciya hakan yasa  hawayen da suka cika idanun shi suka samu daman gangarowa kan fuskar shi,  saurin dafe kan shi yayi cikin wani irin yanayi lokaci guda  kuma wani irin matsanancin kuka ya kwace mashi,
Aina ba zan iya miki komai ba, ba zan iya baki hakkin ka ba laifina bane gashi su Alhaji sunki fahimtar cewa bamu dace da juna ba………..,  tabbas so take ta rungumesa ko zata ji sanyi a ranta, saidai yaki bata daman hakan, ganin cewar dagaske sakin hannunta dake cikin nashi zaiyi ya sa ta tsananta kukanta, kana cikin wani irin muryarta da bata fita da kyau tace.
“Kar ka sake hannuna, Datti ina azaftuwar da sha’awar ka….
. dan Allah Kada kayi nesa dani ka bani dama idan baka kusance ni ba katsaya atare dani pleaseee…!!!”
Ta k’are maganar cikin matsanancin kukan daya riga yaci k’arfinta..
Sosae kukanta ke taÉ“a masa zucia, saidai kuma abun da yake ji a k’irjin shi ya wuce duk wani gaban kwantance.
Kan shi ya shiga girgizawa had’e da yi mata nuni da daidai saitin zuciyar shi,  kana ahankali ya zare hannun shi dake cikin nata, tare da juya mata baya.
Ganin ya juya mata baya ne yasa cikin matsanancin kuka ta tafi da gudu dan ta faÉ—a jikin shi, saidai kuma kafun kiftawar ido tuni ya b’ace wa ganinta,
Bata san sanda  ta sulale k’asa ta fashe da wani irin kuka ba cikin k’aryayyar muryarta tana cewa” haka zata yi zaman aure da wanda baya sha’awar ta? Me yasa Datti ba zai mata adalci ya koya ma zuciyar shi sha’awar ta ba?
Yanzu ta kai lokacin da take tsananin bukatar namiji a rayuwar ta sai dai gata ga miji amma su d’auki juna a matsayin hoto wata marar amfani.
Haka kalar nata k’addarar kenan ta aure mijin da baya jin sha’awar ta…….wayyooo Allah ina zata saka kanta taji dad’i.
B’angaren Datti kuwa d’akin shi ya nufa ya fad’a kan gado cikin wani irin yanayi………mai yasa dick din shi ba zai iya amfana da kowa ba sai yarinyar da yanzu ta haramta a gare shi?
Ta yaya zai iya cire muguwar sha’awar da take dumun chi wanda baida maganin shi…….murtsik’e k’afa yayi yana sandarewa a kan gado yana lumshe ido….sha’awa ce mai tsananin k’arfin gaske yake damun shi a lokacin.
Marar shi ne ya mugun murd’ewa ya runtse ido da k’arfi yana fidda kwallan azaba, shi kad’ai ya san irin abunda yake ji a wannan lokacin domin tsabar jaraba har idanuwan shi sun fara kankancewa,
Cikin yanayin ne Aina ta shigo ta tarar da shi suna had’a ido da juna yayi tsalle ya diro gadon ya cafko ta cikin wani irin yanayi kana ganin shi ka san baya cikin hayyacin shi.
Gado ya dire da ita ya hau kissing d’in ta a haukace tunda tafin kafanta har zuwa tsakin kanta tare da kai hannu yana mata mahaukacin fingering shi dai burin shi ya rabu da abunda yake ji a wannan lokacin.
Ihu ta hau yi da k’arfi tana k’ok’arin janye jikin ta gaban ta sai uban rad’ad’i yake yi amma Datti yaki sakin ta sai Dannawa yake yi ya fita ya kasa conting kan shi.
Bank’are k’afan ta yayi yana k’ok’arin shigar ta sai yaji abu ya sake alamar dick d’in shi kwanciya yake shirin yi gashi dai har yanzu yana azaftuwa da muguwar sha’awa, mirginawa gefe yayi yana hawaye ganin haka Aina ta rarrafa ta koma d’aki ta had’a ruwan zafi ta shige tana hawaye”.
Dana sani iya dana sani tayi shi bila’adadi da ta kawo kanta d’akin domin cike da mugun ta yake tsoma mata yatsa, indai haka yake ma Nana ta cutu matuk’a, domin lamarin Datti babu wasa a ciki, fingering kad’ai yayi mata ina ga wanda yayi sex da ita at the early edge ya fatsa budurcin ta, sai taji hawaye ya zo mata na tausayin Nana she suffered a lot a hannun Datti”.
B’angaren Fu’ad kuwa suna isowa shi dai bin Kamal yake yi amma gaba ki d’aya hankalin shi baya jikin shi har suka shigo wani d’akin daga bakin k’ofa  Fu’ad ya ga mace zaune a bakin gado ta rufe fuskar ta da kallabi sai yaji k’afar shi yayi mishi nauyi yana neman gaza d’aukan shi….., cakk ya ja ya tsaya yana kare ma yarinyar kallo sai tayi mishi kama da Nananar shi. Tunowa yayi da yanzu fa matar aure ce sai yayi saurin kawar da tunanin ta ya bata baya yace” Astagfurullah”.
Kallon shi Kamal yayi tare da yin murmushi ya gane ko me hakan yake nufi cikin hikima yayi  mishi rad’a a kunne yace” Ka juyo ga Nanar ka ka je mata a matsayin amintaccen ta……
Da wani irin murya Fu’ad ya fad’a a hankali” kar ka sa na aikata haramun mana……ka san tayi min tazara yanzu matar aure ce bani da k’arfin halin da zan tunkare ta a matsayin Amintacce.
Daga kan gado tana jin maganar su kamar ana whispering sai taji gaban ta ya buga fatttt da k’arfi……shi kenan angon nata ya tunkare ta, ko wa zata gani a matsayin mijin ta……., tashin hankali iya hankali ta shiga da tsananin rud’ewa…..ji take kamar ta mutu……..wanene wannan ya zo mata a matsayin abokin rayuwar ta………..
Fu’ad ma a nashi b’angaren kamar zuciyan shi zata fita, da ya san Usman wajen Nana zai kawo shi da bai yarda ya bi bayan shi ba……., duk irin dodging da nisan ta kan shi da ya dinga yi dan kar su had’u da ita amma shine ya kawo shi?
“Ta ina yake da k’arfin had’a ido da Nana a wannan lokacin da zuciyar shi ke barazanar fitowa.
Muryar Kamal yaji a karo na biyu yana cewa” Nana matar ka ce halaliyar ka kaine zab’in da Alhaji yayi mata a matsayin mijin ta…….,
“Karka yaudare ni dan ka faranta min rai……, kar ka fad’a min maganar da zai sanyaya min rai yanzu anjima ya bak’anta min rai, noooo! na san Alhaji ba zai tab’a zab’ar ma Nana ni ba, yana fad’a yana girgiza kai.
Murmushi Kamal ya sake ya cije lab’an shi tare da rik’o hannun Fu’ad yana turjewa amma inaaaa ya k’i sakin shi, har sai da suka iso gaban ta” Kamal yace” Amarya ga angon ki na kawo miki…….zab’i mafi alkhairi a gare ki…….ki bud’e ido ki kalla mijin ki wanda zaku rayu cikin farin ciki rayuwa na har abada da.
Gama rufa bakin shi ke da wuya ta fara yaye gyallen a hankali slowly yayin da hannunta ke ta rawa bugun zuciyar ta na dad’a tsananta, tana gamawa yayi dai-dai lokacin da Fu’ad ya jiyo da kanshi suka kura ma juna ido na tsawon mintuna kafin nan Kamal yayi gyaran murya cike da kunya ta maida d’ankwalin ta mayar.
Cikin zolaya yace” yau naga amarya marar kunya daga ce ki kalle mishi sai ki bige da kallon shi?, murmushi tayi a ranta tana jin sanyin dad’i na ratsa ta, ta yab’a da zab’in Alhaji kamar ya shiga ranta, cikin ruwan sanyi ta tsira daga tarkon da Aunty Aina ta d’ana mata.
Sai yanzu Fu’ad ya samu daman cewa” wai da gaske Nana matata ce halaliya na? Da gaske da ni aka d’aura auren?
Murmushi Kamal ya kuma yi sai yaji sun bashi tausayi har suna neman saka shi kuka.
Nasiha yayi musu sosai mai ratsa jiki daga nan yayi musu sallama ja musu k’ofa, bayan fitan shi Fu’ad ya jawo Nana jikin shi suna fitar da kwalla a tare, they never expect cewa za su yi rayuwa a inuwa d’aya.
Raba jikin shi yayi da nata yace ta taso su yi alwala ba musu ta mik’e suka shiga band’aki suka d’auro alwala ta shimfid’a musu sallaya suka hau sallar nafila.
Suna idarwa ya dafe goshin ta ya hau karanto addu’ar tsari daga nan ya d’auke ta cakkkk bai dire ta a ko ina ba sai tsakiyar bed ya hau rage mata kaya cikin hikima yana shafar ta.
Wani irin yanayi suka tsinci kan su a ciki musamman Fu’ad da yake a matsayin sabon shiga…….sai ya d’imauce ya hau bata deap kisses a parts na jikin ta har sai da yayi nasarar kashe mata jiki.
Tattausan nonon ta ya fara murzawa a hankali yana gogawa a bakin shi cikin wani irin salo ta hau bank’arewa tana turo mishi, dad’i take ji tunda tafin kafar ta har tsakin kan ta na ratsa ta, ta lumshe ido tana karb’a sakonnin shi.
Bakin shi ya zira a saman nonon ta yana wasa da nipples d’in ta yana shid’ewa, sai sucking d’in su yake yi yana sakin numfashin gurnani itama haka………, d’aya hannun shi ya zira a HQ d’in ta yana fingering d’in ta da wani irin birkitaccen sallo har sai da suka saki ihu a tare……, sai ga ruwa ya fara fitowa hakan ya dad’a tada mishi da muguwar sha’awa……”ashe haka ramin ta yake cike da ruwa……lallai ya cab’a ya samu wurin hutawa.
Ya fi minti arba’in yana motsa mata sha’awa shima nashi na tashi daga nan ya fara k’ok’arin shigar ta, itama a wannan lokacin tana amsar sak’onnin soyayya tana tsananin bukatar shi……..,
Da ya tuna da abunda ya faru zumburrrrr ya mirgina da gefe yana hawaye” Datti ya cuce shi da ya riga shi fasa budurcin Nana…….
Ba shine na miji na farko da zai kusan ce shi ba sai yaji wani irin kishi ya turnuke shi.
D’ago da kanta tayi ta fahimci dalilin shi na yin hakan sai taji hawaye ya soma rolling a fuskar ta.
“Yanzu da ita verging ce zata raya daren ta da wanda take so su faranta ran junan su”.
“I’m sorry baby boo kayi hakuri da matsayin da kawo maka kaina”.
” Rungumar ta yayi yana matso hawaye mai uban d’umi” ba laifin ki bane Nana na yarda dake fiye da tunanin ki, ko da da kika ga nayi fushi da ke bana so ki sake maimaita abunda ya faru ne a baya amma na san cewa baza ki tab’a kai kanki ma Datti ba,
Sai dai ban san me yasa ba ba zan iya kusantar ki ba, kishin ki yayi min yawa hearty”.
Shafa gadon bayan ta yayi a hankali a haka har barci b’arawo ya d’auke su.
Da safe ita ta fara tashi ta had’a ruwan wanka a bathtub ta shiga ta watsa ta fito ta shek’a kwaliya cikin atamfa d’inkin riga da skirt ta shiga kitchen ta had’u musu breakfast kana ta koma d’aki ta kwanta gefen shi tana hura mishi iska a hankali cikin salon ta, bud’e ido yayi tare da yi mata murmushi, lallai aure baiwa ne dubi inda take ta tarairayar shi tana tashin shi domin ya farka cikin nutsuwa.
Kamo ta yayi ya manna ta a k’irjin shi ya juya mata kumatu ya tab’a yana cewa” saura nan”,.
Dariya tayi ta kwana kokarin kwace kanta tace” ban iya ba”.
Baki isa ba ai baki gama aikin ki ba”.
Ganin yana neman kamota ta yi saurin ba shi pack ta runtuma a guje tana maida numfashi……bin bayan ta yayi da kallo yana murmushi.
Bathroom ta nufa ta had’a mishi ruwan wanka tana gamawa ta fito ta kamo hannun shi ta mik’a mishi towel tace ya shiga yayi wanka, zata bar wajen ya marairaice mata ta mishi wanka……tayi tayi yaje yayi amma ya k’afe mata atafirrrrr har sai da ta hakura suka shige bathroom a tare.
Maimakon ta ga ya sake ta sai ki tayi ya dad’a manna ta a jikin shi yana shinshinar wuyan ta……,zip d’in rigar ta ya zuge ya wurga gefe tana kallon shi ba tare da tayi yunkurin hana shi ba har ya zame skirt d’in ta yana shirin zame under d’in ta ta rik’o hannun shi da sauri”,
” Wanka fa zamu yi Nana a tsarina ina so a duk sanda matata tayi wanka tare zamu yi muddin ina gida dan haka daga yau karki sake wanka ki barni”.
“Kai ta gyad’a mishi cikin wani irin yanayi bata san me yasa ba a duk sanda jikin su ya gogi na juna sai taji shock ya kama ta.
D’aukan ta yayi cakkkk ya dire ta cikin bathtub shima ya shiga ya rungume ta yana kwakwalar HQ d’in ta da hannu yana fidda nishi itama haka.
Sosai ya jima yana wasa da ita ya motsa nan ya motsa can da kyarrr ya bar su suka gama wanka suka fito nan ma bai barta ba sai da ya kwakwale ta da yatsu ya tsatsa inda yake so ya tsotsa kafin nan suka saka kaya suka nufi dinning.
Abinci ta hau jero musu suka ci sosai suka k’oshi daga nan ya d’ago ta suka koma d’aki suna manne da juna, Kamal na ta k’iran layin shi amma a kashe nan ya fahimci cewa abokin na shi na angoncewa ne.
Haka zama ya ci gaba da kasance musu kwana tare wanka tare amma babu abunda yake shiga tsakanin su, gashi dai kamar arziki zai yi wasa da ita yayi komai da ita amma idan ya tuna da maganganun da Datti yake fad’a mishi na cewa Nana sauran shi ne sai ya fasa.
B’angaren Datti kuwa ba karamin tashin hankali ya shiga ba da barazar rashin baby ba, a duk sanda ya tunkare Aina da nufin kusantar ta Sam baya iyawa gashi tana matuk’ar bashi tausayi cuz ya san tana bukatar d’a namiji sosai, kusan kullum sai yayi ma baba babba k’orafin zaman shi da Aina hak’uri suke bashi tare da tayi shi addu’an damun lafiya su ta tausasa zuciyar shi har sai sun samu ya hak’ura.
B’angaren Aina duk da tana tsoron abun amma a kullu yaumin bata da wani burin da ya wuce mijin ta ya kusance ta wani sa’in idan sha’awa ya  kama ta sai ta saka shi a gaba tana yi mishi kuka hakan na d’aga mishi hankali matu’ka sai dai ya san bai da wani k’arfin da zai fasa budurcin Aina.
Har yau zuciyan shi ya kasa sabawa da ita balle yaji sha’awar ta ya so jikin ta.
“Gado d’aya Duke kwanciya da itta idan ya tuna Nana sai taji feeling d’in ta ya kama shi da zarar ya fara romancing Aina idan bai danna mata abar sai taji abar kamar kwantacciya, sai dai ya gama lalumar ta ya mirgina gefe yana kukan jarabtar da ya tsinci kan shi a ciki.
B’angaren gidan Fu’ad kuwa watarana da daddare tana kwance a jikin shi ta narke mishi tana sakar mishi sha’agwab’a hakan sai ya mugun d’aga mishi kwantacciyar sha’awar shi……..
Hannayen shi bibbiyu yasa ya fara squeezing din boobs dinta yana lumshe idanun shi, kara janyo ta yayi cikin jikin shi ganin tana kokarin zubewa kasa domin daya taba kirjin ta ta tashi aiki,,
Gaba daya ba murzar wasa yake musu ba shi kawai yanaso yaji dadin har zuwa karshen abun  amma the more he squeeze them the more yaji basa isar shi he need something more not only touching,” libs d’in ta ya kamo yana tsotsa irin na sha minti yana sakin ajiyar zuciya…..,a  hankali ya ke rada mata magana cikin  wata irin sexy voice dinshi, ”
“I need more please  Nana ina son na kusance ki sai dai har yanzu na kasa fitar da abun a raina……..
Runtse idanun ta tayi tana amsar sak’onnin jikin ta, Fu’ad jarumi ne a fannin gado tuni jikin ta ya mutu lakwassss, numfashin ta na neman d’aukewa.
Finger d’in shi biyu ya zira a wajen yana fingering d’in ta, taji wani irin zafi na ziyartar ta” kukan shagwab’a ta sakar mishi” baby boo it’s hurting me please kadaina haka, gaba na zafi tana fad’a tana yarfe hannu.”
“Hearty na daina  jin dadin? Jikin is so very soft  enjoyed touching it, fatar jikin ki na driving d’ina crazy ina jin dadin har kwakwalwa na.
Cigaba da tumurmusa ta yake yi Gaba daya ya fita hayyacin shi ya manta a inda yake ita kuwa so take ya barta, duk da cewar its not the first time da ta tab’a kasancewa da namiji amma bai hana ta jin zafin abun ba, gashi ko kad’an baby booo d’in ta baya saurara mata,
Da kyar ta kwace kanta  ta ruga a guje ta shige bathroom zata danna lock taji an rik’e k’ofar da hannu, numfashi ta ja mai k’arfin gaske da dafe kirjin da sukaji matsar fitar hankali suna mata zafi, cuz ba kad’an ya yamutsa su ba,
A tsorace ta zuba mashi ido tace ” haba mana meye haka?  Don girman Allah kabar ni zafi fa nake ji……..
Hearty idan ba so kike na mutu da sha’awar ki ba ki bud’e,  ya fad’a muryar shi a shake ga idanun shi sun kankance kamar zasu shige ciki.
Taja baya da niyyar ta rufe k’ofar gam tare da saurin joyowa ta zuba mishi ido tana magiya,
ganin yanda ta tsorata da shi ne sai ya cafko ta ya had’a ta da jikin shi” keee ba fa komai zan miki ba tausa kawai zan miki, cakkk ya d’auko ta ya dire ta saman gado ya hau kanta”.
Ware k’afafuwan ta yayi ya shiga tsakiyar ta ya kwanta saman kirjinta ya rasa inda zai tsoma kanshi yaji sanyi abun kara karuwa yakeyi  sai faman murza fuskar shi yake yi a jikin ta cikin salon kwarewa,
Kamar ana directing dinshi ya balle  wandon shi ya wurga gefe ya janyo hannnun ta ya dora tareda damkewa saman dick d’in yana matsawa,
Hearty d’ina matsa  min da k’arfi please!! Jikin ki akwai taushi……yauwa hakan zaki dinga min dear d’ina……wayyo Allah babyna uhmmmm uhmmmmm, yana yi yana shid’ewa.
Wani irin dad’in da bai tab’a ji bane yake ratsa shi sai taji mugun tausayin shi ya kama ta, cikin nuna son ta taimaka mishi ta damke abun da k’arfi har sai da ya saki ihun dad’in jin dumin hannun ta da yayi a jikin shi.
Ba shiri  ya rik’e gammm ya k’ara dannawa yana sambatu….. a take hannun ta ya hau had’a gumin saboda tsabar damk’a da take ma wajen, pressure da yake bata,
Gadon duk ya yamutse yaci uban shi a wajen su, har ila lokacin Fu’ad na romancing Nana itama haka sai dai ko kad’an bai yi kokarin shigar ta ba,  saidai hannun ta ya aikatu don yaki bari ta sake shi koda na second daya ne.
Minti hamcin suka kwashe  yana murzata gaba daya jikin ta ciwo yake yi ba abinda takeyi sai zubarda kwallar wahala, duk irin jarabar Datti sai ta ga Fu’ad ya ninka shi sau hud’u……., hakan ya tabbatar mata da Fu’ad jarababbe ne na bugawa a jarida har ma ya fi k’arfin ta, ga dick d’in shi da ya gama cika mata hannu ya mik’a sambal da kyarrrr take iya sarrafawa.
Saida ya samu natsuwa  ya kamkameta gam tareda yin wata irin sheshsheka kamar yana kuka domin wani irin dadi yaji yana ziyartar gangar jikin shi saida yaji normal ya juyo da ita suna fuskantar juna  wani irin zazzafan feeling dinta yake ji  da bai san daga ina yake fitowa ba kallo yake mata mai cike da ma’anoni da dama har saida ya dora hannun shi saman fuskar ta yana shafawa tareda karewa halittar fuskar kallo,
Kin yarda na kusance Nana? Kin amince ki mallaka min kanki…….Jikin ki nake so kuma shi nake bukata da fatan zaki bani had’in kai.
Ta gyad’a mishi kai tana matso hawaye ya sa harshe ya latse tasssss ya kai baki yana shinshinar wuyan ta.
“Muryar ta na tsarkewa tace” Ya Fu’ad kai hariji ne ba zan iya da lalurar ka ba, Allah a yanda kake d’innan kashe ni zaka yi…….., dariya ta kusa bashi har sai da yayi murmushi……zan maida ke test d’ina Nana zaki dawo harija kema kinga sai muyi ta cin junanan mu ko”.
Cike da kunya da nodding head like lizard” a’a ni dai na ki wayon.
Mitsinin ta ya hau yi inaaaaa idan bakya so ni ina so dan haka ki shirya sai kin bani.
Kukan shagwab’a ta sakar mishi tana turjewa” shtttt yi shiru bana son kukan nan, wasa fa nake miki, ya gyara mata kwanciya a jikin shi yana shafa bayan da haka  har barci ya d’auke su.
B’angaren Datti ba shi ya dawo cikin hayyacin shi ba sai wajen k’arfe biyu na dare kafin nan ya kwanta yana maida numfashi, shi da ya sha magani domin biyan bukatan kan shi akan Nana k’arshe ma shi ya azaftu.
Washe gari da safe yana tashi daga barci ko breakfast bai yi ba ya fito da sauri yayi family house d’in su, yau a main parlour ya tarar da su sun hallara suna breakfast ya fashe da kuka kamar k’aramin yaro” Alhaji yaya zaku min haka ku raba ni da maganin lalurata ku bama wanda baya bukatar magani?
“Anya kuna sona kuwa? Kuna tausayin halin da nake ciki kuwa?, kasa k’arasa yayi a sakamakon wani bahagon kuka da ya kwace mishi.
Cike da tausayin shi Alhaji ya dafa kafadan shi” ka k’ara hak’uri da jarrabawar da Allah yayi maka kuma ka d’auka ya dawo maka da Aina’u a matar ka wacce zaka yi rayuwa da ita…….shi ya d’ora maka lalura kuma shi zai dai-daita tsakanin ku”.
“Kun kashe ni baba kun illata rayuwa na……, kun had’a ni da wacce ba zamu yi zaman aure na samu nitsuwa tattare da ita itama ta samu tattare da ni ba………, babu kun san lalura ta kun san irin yanda nayi fama da jinya a gidan nan baku duba ba me nayi muku da kuka neman yankewar farin ciki na……..,haka ya dinga yi musu kuka da kyar suka shawo kan shi yayi shiru yana sharar kwalla.
Bayan kwana biyu sai ga Usman ya zo gaisuwar angwaye Datti da ya cika yayi fammm kamar zai fashe…….haba Usman na tuna abunda ya faru ya tuntsire da dariya” ango ango amma na Aina’u”.
“Kaiiii ban son munafurci she da kai aka had’a baki ake yi auren nan, kuma kana sane ka barni na dirka magani ai sai kayi min baya ni”.
Dad’a tuntsirewa da dariya yayi har yana fidda kwalla yace” auuuu laifina ma kake gani, garaje ya hana ka saurara na kaji me zan fad’a ko ka manta katse wayan kayi ba tare da jira abunda zan fad’a ba……, magani kuwa alhaki ne ya kama ka babu ruwan wani”.
“Yauwa mutumin fad’a min ya aka k’are ne”.
Tsaki mai k’arfi ya ja, ya had’e rai dallah mallam idan baza ka yi shiru ba ka ga tafiya na, ya sa kai zai tafi”.
” Ganin haka ya taro, ba za ai haka ba, yau kuma da me ka zo min?
Matsala ce babba Usman ban san yanda zan cire baby a raina ba……,
“Hmmmmm Datti this time around ya zama dole ka d’auki k’addarar zama da Aina’u, dole ka koya ma kanka son ta ina tunanin so yana iya saka sha’awa, a ganina idan ka fara son Aina’u akwai yihuwan zaka iya jin sha’awar ta, sannan kuma ka bige da rok’on Allah ya magance maka komai.
Shiru yayi na tsawon mintuna yana nazartar maganar Usman, kenan idan ya fara son Aina’u zai iya sha’awar ta?
Me yasa tun farko bai tab’a jin feelings a kan  kowa ba sai Nana?
B’angaren zuciyar shi yace” saboda Nana ka tab’a so kuma har yanzu kake son ta…….baka tab’a son halittar mace ba sai ita……….
Inaaaaa idan haka ne kuwa bf d’in da yake kallo fa……..ai shi sha’awa na tashi idan kana kallon bf ko vedio chats duk wad’annan abubuwan ya yi su amma bai ji komai ba……..
Amsar da zuciyar shi ta ba shi shine” Sha’awa sai da nutsuwa ake jin ta…..shauk’i na samar da sha’awa, sannan ba ko wani jintsin halitta bane bf ko sexxx video ke d’aga mishi hankali……wani zai ga abun emotional wani kuma ba haka ba……,
Datti da lafiyar ka da tunanin ka kayi aiki da hankalin ka…….idan har Nana zata iya biya maka bukatar ka……to kai lafiyayyen namiji ne kamar kowa sai dai ba kome ne ke d’aga maka hankali akan mace ba sai dai idan kana son ta shine zaka yi sha’awar ta idan kuma baka son ta abu ne mai matuk’ar wahala ta baka sha’awa.
Pills d’in da yake sha fa? Me yasa basa mishi amfani…..ba sa d’aga mishi sha’awa?
Kana da k’arfin jinin da yake danne wasu magungunan…….idan kayi amfani da wani magani ba lallai ne ya kama ka ba sai dai ka sha fiye da yanda ya dace ka sha,
Me yasa ranar ka sha tayi maka aiki? Datti ba akan Nana kad’ai magani ke d’aga maka hankali ba bisa ga yanayin jinin ka ne…….
“Dafe kai yayi a hankali anya kuwa zai yarda da abunda zuciyar shi ke fad’a mishi?
Zancen zuci ya kama yi “ta yaya zai fara koya ma zuciyan shi son Aina har yaji sha’awar ta?, bai sani da ashe Usman yana jin shi sai ya bashi amsa.
Ta hanyar janta ajiki kana had’a gado da ita kana wasa da ita…….dole sai kun shak’u da juna ta hakan ne zai jefa soyayyan ta mai k’arfi a zuciyan ka………….
” Ummmm, ya sauke ajiyar zuciya irin ta relief” Aina i’m coming for you!!!!!! zan jarraba na gani ko zan baki abunda na kasa baki a baya……..zan ci ki naji kalar naki dad’in , ki jira ni na tabbatar da lafiya ta idan na samo solution sai nayi miki cin da ban tab’a yi wa wata mace ba……..,

*eedatou*

No comments