Breaking News

Waminal Hoob 33

Asmy Mom Aydah??: 33

Daga kawu balele har Adama sakin baki sukayi suna kallon Ammah har takai karshen zance,Adama na girgixa kai tana


fadin”gaskiyya Hajia wannan da sake anya ba asiri aka yiwa Ali ba??”Adama tayi maganar sounding so serious cikin muryarta,kawu ya karbe xancen da fadin”maganar Adama na hanya ,kuma duk kuka yarda cikin Aliyu ne sabida lalacewa,
“Ko Asiri akayi masa ko baayi asiri ba,baxan nemi taimako yanxu ba,sai nayi mugun koyawa Aliyu hankali sai ya wahala ko xan juyo kansa,Adama ta bude baki tana fadin”haka xaki xuba ido ana juya danki kamar waina,
Ammah ta tabe Baki tana fadin”Ni na hadasa da ita shi ya debo ruwan dafa kansa,shiru noory tayi tana kallon Ammah,idan da gaske Asiri Areefa Tayiwa Aliyu meyasa Ammah baxata nemar masa taimako ba.sai kuma taji duk haushinsa da takeji ta daina wani irin tausayinsa ya rufeta, addu’a kawai take aranta Allah yasa Ammah ta karbi shawarar da Adama ta bayar,amma sai dai me har suka yi shirin tafia Ammah Bata Kara sako xancen Aliyu ba,a mota Ammah ta lura da shurun noory ta girgixa kai tana fadin.”ko kina tunanin da gaske Asiri akayi wa Aliyu??”ki dawo hankali ki Nooriyah ,
Bbu wani Asiri da akayi masa dama can Yarinyyar ta saba samun sa gida,xatayi magana Ammah ta katseta tana fadin.”idan ma akan Aliyu ne kiyi shiru bana sonj ji har suka kai gida noory ranta a dagule.babu kowa a parlorn kowa ya nufi daki daga ita har Ammah,kwanciya ta tayi a daki har bayan la’asar Ammah bata ga ta fito taci abincin Rana ba,aeka aka kira nooryn sai gaya ta sameta a parlor ta kalleta tana fadin.”meya hanaki fitowa cin abincin Rana??”,noory ta girgiza kai tana fadin”bana jin yunwa Ammah ,baki wangalau Ammah ta bude tana kallonta,saboda kina tunanin sahibin ki shiyasa baxaki ci abinci ba??Ammah ta fada tana tsare nooryn da ido,da sauri ta shiga girgiza kai ,Ammah ta girgixa kai tana fadin shike nan jeki ba cikin ki ba,ae idan Areefa ce baxai barta da yunwa ba shi yana can yana harkokin gabansa baya ma tunawa dake ,sai ke marar zuciya xaki kashe Kanki saboda shi,to shikenan Allah ya bada Sa’a hawaye suka cika idon noory cikin rawar murya take fadin”wlhi Ammah ba haka bane dama,da nayi sallar la’asar na keso naci sai gashi kin aeka a Kirani,dan Allah kiyi hakuri da haka ta nufi dinning Area,wani kallo Ammah ta bita dashi tana girgixa kai tana fadin”idan batayi wasa ba noory xata ruguje mata dukkan plan dinta,ya kamata tayi wani Abu,a dinning ta xauna ta xuba Abinci ta fara ci tana cikin cin Abinci Aliyu yyi sallama parlorn hankalinsa gaba daya yana kan noory ,wanda kallo daya tayi masa ta dauke kai bai kula da
Ammah a parlorn ba ya nufi dinning Area gaban noory ya shiga faduwa ,yaja seat kusa gareta ya xauna ya dauki spoon ya saka cikin plate din da take cin Abinci ,ya wani langabar da kai yana kallonta yana fadin”yaushe kika xama marar tausayi yar baka Ni mijinki kike gudu yanxu kin daina tausayina,kinyi blocking Dina,ta hade Rai ta mike tsaye tana yimasa wani irin kallo,
Ta nufi hanyar dakinta da ido Ammah ta bita ,
Kafin ta maida kallonta akan Aliyu wanda yazama wani iri lokaci daya har dan fadawa yayi,Ammah ta danne wani irin tausayi da taji nasa.kafin tace Ina Areefa ta fadamin xaku fita .”Batare muka fita ba ya fadawa Ammah,cike da mamaki Ammah ke fadin”sai kabarta ita daya tabi titi,idan wani Abu ya sameta fa??Ammah ta fada da Muryar fada,ban samu lokaci ba shiyasa,toh ka fada mata da ta rage wannan yawon da take a haka,ita ko kunya bataji cikin shege ba dan sunna ba kayi ta biyar titi dashi,shi dai Aliyu baice komai ba yana so yaga Ammah tabar parlorn ya shiga wajen noory tamkar Ammah tasan Abunda ke ransa tayi xamanta, yana sauraren Ammah yaji komai xata fada na sakin nooryn da ta gani a waya,shiru yake ji tambayar kansa ya shigayi ko basu ga sakin ba.”idan kuma sun gani meyasa sukayi shiru,Ya kalli Ammah da fuskar damuwa yake fadin……”Ammah xanje uk jibi satin biki xan dawo,ko naje da noory.”wani mugun kallo Ammah ta shiga yimasa tana fadin”Ka haukace ne Aliyu akwai notin da ya kwance cikin kanka,koma ya fita duka,ka manta ka saketa ,da sauri Ya shiga girgiza kai zuciyarsa na wani irin bugawa Ammah ta kafesa da ido Addu’a kawai take yayi magana,sai dai tsit kakeji.kama cire tunanin barin kasar nan da noory ka riga ka saketa so baka da alaka daita,kwanan nan mijin noory zai bayyana,kai kuma idan uwar shege ta haifa maka yaro,kaga sai ayi hidimar bikin ku daga baya.mikewa tsaye yayi ya barwa Ammah parlorn karta tarwatsa masa zuciya ,idan sun ga noory ta auri wani to baya duniyar nan.wani murmushin takaici Ammah ta saki,sai bayan ishaai Areefa ta dawo daga gagarin ta,kallon Ammah tayi sama da kasa dakyar ta gaisheda Ammah ta wuce dakinta Ammah ta bita da kallo tana hade wani Abu da ya tsaya mata arai.bata dade da shigowa ba Aliyu ya shigo sanye cikin kaftan wanda yayi kyau sosai acikin su ,kafin ya iso cikin parlorn kamshinsa ya gama cika parlorn dai-dai lokacin Areefa mansoor ta fito nata dakin,ita kuma Noory na tsaye cikin dinning area tana shirya masu Abincin dare,da dinning din xai nufa suna hada ido da Areefa wacce ke yimasa wani irin kallo ,ya fasa zuwa ya karaso wajen Areefa da dan murmushi yake kallonta yana fadin.”Yaushe ta dawo,ganin hankalin noory gaba daya na kansu ta rungume sa tana fadin”baby nayi kewarka,duk yau baka lekomu ba haka ma babynka yana ta damuna,ta fada tana dora hannunsa kan cikinta,kallonsu kawai Noory keyi tayi mugun hade rai,lokaci daya ta saki plate din Hannunta, murmushi Areefa tayi taja hannun Aliyu tana Fa?in”muje ka gaisa da babyn ka,da haka taja hannunsa har cikin dakin ta dawo tana yiwa nooryn wani irin kallo,wanda hankalinta duka yana ga kofar kafin ta buga kofar,meye haka Areefa??”Aliyu yayi maganar cikin sanyi murya ,ta bude masa ido tana fa?in me nayi,kai banji haushin shanyani da kayi ba sai kaine xakaji haushina sabida na Rungumeka agaban yar goal dinka.”meye ma hadin ka daita ba Aurenku ya kare ba ,bashi kenan kowa sai ya kama gabansa ba,ya nufi kofa ta wani daka masa tsawa tana fa?in”ina kuma xakaje,
Juyawa yayi a hankali ya zauna cikin soofa ya harde hannayensa akan kirjinsa ,zuciyarsa na wani irin tafasa taxo ta xauna kan jikinsa tana shafa Quater million din da ya kwanta cikin fuskarsa wanda yayi masa wani irin kyau.tana shafa chets dinsa take fadin”. Captain baka tambayani ba waya kaini gidan Aunty Siddiqa ,cike da gajia da lamarin Areefa mansoor yake fadin.”nasan akwai driver shiya Kai ki,
Ta daga kai tana kwanciya kan kafadarsa tana wani lumshe ido take fadin”babyn ka na son wannan kamshin naka,jikina ciwo yake yimin ko’ina,ta jasa har kan bed ta turasa xai tashi tayi saurin kwantawa kan jikinsa ,tana shafa sumar kansa take fadin”yau akan jikin ka xanyi barci pls karka cemin no.”ta fada tana dan hade rai,zuciyar sa na bugawa yake kallon Areefa da idanunsa da suka fara canja kala.Hade bakinsa tayi da nata ta shiga shan bakin nasa tamkar wata xararra ,wani irin juya kansa ya shigayi yana jin yarda banana dinsa ke wani mikewa ,kasa control din desire dinsa yyi .rigar jikinta ya fara kokarin cirewa da sauri ta cire rigar ta cillar daita,nonuwanta da suka fara cika ya kafe da ido,wani abu yakeji tun daga kansa har cikin tafian kafansa, hannu ya saka ya shiga murxasu wani irin bankare masa ta shigayi tana wani irin nishi,cikin wani irin yanayi ta ?ora hannunsa akan pant dinta Wanda ya soma jikewa,hannu yasa yana shafa wajen jikinsa babu inda baya rawa,jin yake tamkar ya shigeta a haka wani irin wasa yake yimata tana wani irin rikesa tana nishi ,rabonta da sexx tayi wata hudu.lokaci daya ta fashe masa da kuka tana jujjuya kai take fadin.pls ka shiga dan Allah ,Aliyu karka barni a haka xan mutu,ruwan jikinta har sun fara taba bedshirt .sai da tayi realising ya kyaleta ,
Wani irin barci mai ddi ya dauketa,Aliyu ya dagata yana kafe wurin da ido zuciyarsa na bugawa,yana jin yarda marar sa tayi masa wani irin nauyi haka yana jin yarda B dinsa tayi wani mikewa, addu’a yake Allah yasa babu kowa a parlor har ya fita bai hadu da kowa ba,ta jikin window ta hangosa yana shiga mota,ta kalli agogon bangon dakin da take
Kusan karfe goma harda minti biyar .kusan awarsa biyu a dakin Areefa mansoor xuciyarta na bugawa hawaye na cika idonta lokaci daya,duk me Aliyu yakeyi a dakin Areefa har tsawon wannan lokacin yarda taga kamar baya cikin natsuwarsa yasa tasha jinin jikinta,xama tayi akan marbles ta hade Kai da gwiwa hawaye na xubar mata kishi nacin xuciyarta,gaskiyyar Ammah ne cikin jikin Areefa na Aliyu ne,dama can sun saba watsewarsu,wani irin ciwo kirjinta taji yana yimata,wani irin kewar Farhaan takeyi,tasan da yanxu Farhaan na Raye duk da bata shiga wannan matsalar ba,da wani irin xaxxabi ta kwana,
Da safe Ammah kallonta kawai take,
Haka Ammah ta fada mata ta shirya suje Asibiti ,ta girgixa kai tana fadin.”taji sauki,
Har Ammah ta fadawa yau driver xai kaita ta kaiwa tela dinkun Nan bikin Rumaisa,daga can xataje gida.Ammah ta dan ji dadi aranta ganin ba kan Aliyu take wannan ciwon ba,Ammah ta kira Murtala a waya tana fada masa xasu fita da noory. Kusan 12 Tayiwa Ammah sallama,tun a mota
Murtala driver ya turawa Aliyu sako ,yana fadin gashi xai fita da noory,dama Aliyu yayi masa maganar duk lokacin da yaga noory xata fita ita daya koshi zai kaita yayi masa waya ko ya turo masa saqo,kwance yake acikin bed dinsa,yana ganin sakon Murtala ya shigo da sauri ya xare ido lokaci daya ya sauka kan bed,dama yayi wanka kaya kawai ne bai saka ba,ya kira Murtala yana fadin ya rage gudu gashinan kan hanya ,da haka ya kashe wayar,kayansa kawai ya saka ya saka turare sai kamshi kurum ke tashi.da sauri ya dauki kar key dinsa,wani irin gudu yakeyi cikin minti goma ya isa titin da motar Murtala yake,
Shan gaban su yayi da motarsa kasancewar ababen hawa basu yawaita atitin ba,Murtala ya wani irin taka burki yana salati,
Da sauri Murtala ya juya yana fadawa noory,oga Aliyu yana tahowa,tayi mugun hade rai tana fadin”shine kuma xaka tsaya,ka tada mota mutafi malam.”tayi maganar a hasale,Murtala yana kokarin yiwa motar key Aliyu ya shiga knocking kofar da yake,da sauri Murtala ya xuge glass Yana kallon Aliyu ta kasan ido,tamkar bada shi aka hada baki ba,ina xakuje haka??”kana da hankali kake irin wannan gudun atiti idan ka kashe min mata fa,hakuri Murtala ya shiga basa yana fadin.”dama xasuje ta kai dinki daga nan ta wuce gidan su,Aliyu ya hade rai yana fadin fito daga motar,babu musu Murtala ya fito daga motar Noory ta xare ido gabanta na faduwa take kallon Aliyu wanda har yayi wa kansa wurin zama a mazaunin driver,ya Mika masa car key dinsa yana fadin”kaje gidan gona kayi min wankin mota idan nagama xan sameka a wajen,da sauri Murtala ya daga kai Aliyu ya tada motar gamida dage glass din motar ,babu inda jikin noory baya rawa mexata fadawa Ammah??”meye haka dan Allah mekake so na fadawa Ammah….tayi maganar cikin muryar kuka,sai ki fada mata kinbi mijinki,ta fashe da kukan bakin ciki tana fadin wani irin rashin hankali ne wannan wane irin wasane haka Aliyu….!”ta fada a tsawace hawaye na Rolling Akan fuskarta ,
Ko kallonta baiyi ba ya cigaba da tukinsa cikin nishadi,rabon da yayi nishadi irin wannan tun kafin Areefa ta shigo cikin waxeer family,ganinsu a waxeer hotel ta dago a raxane tana kallon sa,ya kashe mata ido daya cike da tsiwa take fadin”me xamuyi anan??ya bude hannuwa yana fadin”hakkina xan karba ta bude baki tana kallonsa da shock a fuskarta,xina xamuyi xina fa.”ta fada hawaye na cika idonta,ya dage kafada yana fadin”haka Ammah ke bukata tara jikoki shegu ,muje na baki naki cikin tamkar yarda na baiwa Areefa mansoor.”kukan bakin ciki ta fashe dashi,’cikin tsawa take fadin”ka maidani gida kona kira Ammah na fada mata ,ta fada cikin kuka.”ya fito daga motar ya fara tattare hannun rigarsa yana fadin”xaki fito ko na daukeki da hannnuna,kin san baxan ji kunyar haka ba daman renon Turai ne haka baxan ji kunyar daukarki anan ba.”ta fito daga motar A fusace xai dagata ta daga kafa da sauri tayi gaba tana fashe masa da kuka tamkar wata baby…Daria ma ta basa da sauri ya cimmata ya lalubi hannunta ya rike xata fisge yayi mata wani irin kallo,tana ji tana gani ya jata har cikin room din,ya jingina jikinsa jikin kofa gamida harde hannunsa akan kirji yana fadin”.fadamin laifin me nayi maki da xaki rika yimin wannan mummunan hukuncin??”wani kallo ta shiga yimasa ,Ni bakayi min komai ba ka budemin kofa na fita.”ya make kafada yana kokarin cire rigarsa agabanta yana yana fadin yau sai naga mai hanani taba matata,ke idan baki bukata Ni ina so….wani irin ihu ta fasa tana juyawa masa baya gamida rufe fuskarta da hannayenta har tana kokarin buga fuskarta ga kofa,jin tayi ya fisgota ya matseta cikin jikinsa.kansa ya tura cikin Wuyanta yana sha?ar kamshinta,cikin wata irin murya yake fa?in.”i miss You I really miss you,ya fada yana blowing kowace gaba ta jikinta da wani irin kiss,ran Noory yayi balain ?aci ta fisge kanta tana fa?in wai meke damunka Aliyu??”ya fisgota yana yimata wani irin kallo yana fa?in”kece damuna .”xatayi magana ya hade bakinsa da nata yasan a wannan ?angaren shine weakness dinta,tsit tayi tana karbar sakonsa.jan xip din doguwar rigarta ya shigayi still bakinsa cikin nata,bata fahimci komai ba,dan ya kaita wata dunia da wani irin kiss da yake yiwa bakin wanda taji kamar xata shede a hankali ya dauketa cak.”ya dora kan bed da sauri ta mike tana xaro ido yayi saurin kwantar daita yana lalubar maballin bra dinta,wani irin shafa yake yima na shanunta ,hade kafafu ta farayi tamkar mai jin fitsari,tana ture hannunsa lokaci daya,
Hannunsa ya dora kasan pant dinta Yana kokarin cire pant din,
Da sauri ta rike hannun tana girgiza masa kai idonta cike da kwallah,bai saurareta ba ya fara Jan pant din da ya fara jikewa,ya ciro pant din Yana mannasa a fuskarsa gamida kissing din pant din,wata irin kunya taji. tayi saurin Rufe idonta dan yatsan sa yasa a wajen ya tabo juicy dinta,
Na shamaki??”yayi maganar in a sexy way.”Aliyu ya gama da Rayuwarta,tana jin yarda marar ta ke wani irin juyawa haka tana jin hannunsa yana yawo a kasanta ,wani irin shaking jikinta keyi,
dora kafafunta yayi akan kafadunsa ya fara wani irin shan kasanta,ihu Noory ta shiga yimasa tana kiran sunan Ammah.”do you love it baby??”yayi Maganar da wata shegiyar murya,da rawar murya take fadin”Yes I do ,,karka daina dan Allah ta fada muryarta na shaking sai da ya tsotse wurin tas,Sannan ya fara wasa da banana dinsa a saman wurin jin tayi tamkar xata shede sabida dadi,jikinsa babu inda baya kadawa,hade bakinsa yayi da nata yana kokarin tura banana dinsa cikin hole dinta da sauri ta fisge bakinta tana kokarin turesa,shikuma jin sa wata dunia ya kara tura banana din,wani irin ihu ta saka tana jada baya,Haka Aliyu ya jawo kafarta wannan karon karfi ya saka mata ,dan shima yau idan bai sadu da Noory ba xai iya mutuwa hakurin sa ya kare zafi Aliyu Dan Allah ka daina,baxan yimaki da zafi ba ya fada yana kafa bakinsa kan na shanunta kafin yayi dabarar tura banana dinsa cikin hole dinta,
zafin da takeji ga kuma wani ddi da takeji lokaci daya,
Yana shan breast dinta Yana tura banana dinsa acikin Hole dinta…….

Idan kika karanta min book baki biya ba Allah ya isa baxan yafe hakkina ba wlhi.”idan baki da kudi babu dole karki karanta.”

Account Details
0004157137
Jaiz Bank
Asma’u Buhari Aliyu
Katin wayar MTN.ta wannan lambar#09060259200
Shaidar biya ta wannan lambar#08086207764
[9/15, 6:11 PM] Asmy Mom Aydah??: [8/27, 9:19 PM

No comments