Breaking News

Gidan Uncle 68

Tare sukayi alwalar suka fito ya shimfida musu sallaya sukayi sallar gdy ga Allah rakaa biyu yayi musu addu’a sosai sannan ya dauko kayan daya shigo dasu ya baje a flat ya zuba mata lemo a cup ya dage saitaci haka sukaci abincin yana kallonta yana mata murmushin qarfafa gwiwa suna gamawa ya tashi ya debe kayan ya fita dasu ya dawo lkcn ta tashi ta


shiga bathroom tayi brush ya cire kayansa ya rage dagashi sai boxes nd singlet gabanta ya fadi sosai ya matso kusa da ita ya ruqo weast dinta yanajin sha’awar kasancewa da ita ya dora kansa a wuyanta yana lasar gefen kuncinta yace “ina sha’awar raya daren nan amma kamar kin gaji ko?”

 

Wata irin faduwar gaba taji ta lumshe idonta yayi ajiyar zuciya yace “bazan takura miki ba kuma bazan miki dole ba amma nasan zaki tausayawa tuzurun da sai yau Allah ya azurtashi da mata” yana fadin haka ya fara zare mata kayan jikinta ya ta rintse idonta Hameed ne kawai yake fado mata a ranta daga ita sai pant da bra ya sanya hanunsa ya kashe switch din dakin ya kunna lamp ya dagata cak ya dorata a gadon idanunta a rintse ya balle bra din ya dora tattasan hanunsa da wani salo me shiga jiki yace “ahhhh!” sake rintse idonta tayi ya rinqa matsa nononta da murza nipples dinta a hankali ya jima yana murzawa kafin yakai bakinsa ya kama ya fara tsotsa yana tura hanunsa cikin gashinta yana lumshe ido tare da busa mata iskar numfashinsa breast dinta cikakku sunyi mugun tafiya da imanin D.S sosai salonsa yake shiga jikin Umaimah a da dabara da wayonsa har ya cusa mata feeling din abun ya fara tura hanunsa cikin pant dinta yana shafawa yana ajiyar zuciya abune sabo a gurin Sulaiman wannan harkar amma zaka rantse da Allah dama yanayi yanda yake sarrafata cikin nutsuwa abin qwanin burgewa buda qafarta yayi a hankali ya rinqa tsotsar zazzaqan ruwan gabanta.

 

Saida ya tabbatar tajishi sosai a jikinta sannan ya cire wandonsa ya fara qoqarin shigarta ta riqeshi sosai tanajin zafi saboda dadewa da tayi baa shigeta ba ga kuma gyara da Hajiya tayi mata ta tsuke sosai ita dama gata da tsukakken vulvar kukan da takeyi masa ne yasashi dakatawa da abinda yakeyi cikin rawar murya yace “kada kiyimin haka Sweet D.S dinki ne kada ki kashemin qwarin gwiwa ta kisa na fara tunanin ko bankai miki yanda kikeso ba Sweet ki barni yau daya na dandani zaqinki da ni’imarki”

 

Yana mgnr jikinsa na rawa yana qara sake mata nauyinsa tare da dora bakinsa saman nata yaci gaba da shigarta cike da tausayawa har yasamu ya kutsa ya shiga aikuwa take ya gigice mata yana qwaqularta cikin so da qauna itama duk da zafin da takeji amma tanajin dandanon D.S sosai yana ratsata gefen zuciyarta cike da tunanin dararansu na baya da Hameed abubuwa da dama suna dawo mata.

 

Ji tayi ya shafa fuskarta ya share mata hawayen idonta da hanunsa cikin sarqewar murya yace mata“ki…kin gaji ko? Ki kiyi hqr kadan zan qara na qyaleki” haka ya rinqa sarrafata yana rarrashinta har ya samu gamsuwa sosai bai dagata ba saida ya tabbatar itama tasamu certisfient sosai sannan ya zare jikinsa daga nata a hankali tace “washhhh D.S….” dakatawa yayi saida yaji ta sauke ajiyar zuciya sannan ya qarasa zare jikinsa ya koma ya kwanta yana ajiyar zuciya tare da jera mata ruwan albarka ya rungumota jikinsa yana shafa bayanta a hankali.

 

Hutawa sukayi sosai sannan ya zame jikinsa daga nata ya shiga bathroom ya hada mata ruwan zafi yaje ya daukota cak yana tsokanarta yana cewa “wayyoh Allah yau D.S yayima babynsa laifi ta gaji ya qara mata gajiya Allah yasa batayi fushi dani ba” dukan qirjinsa tayi tana shassheqar kuka ya tsomata a ruwan yace “ohhh wooo bari nayi miki tsoman dan kaciya an dade baa hadu ba” murguda masa baki tayi yayi dariya sosai yaci gaba matsa breast dinta da haka sukayi wankan suka fito ya dauko rigar bacci cikin kayanta yasa mata shima yasa wata airmless yasa suka kwanta yana shafa bayanta yanayi musu addu’a har bacci ya kwashesu.

 

 

Sai asuba ya tashi ya rigata tashi yayo alwala ya dawo ya tasheta itama tayo ya tafi masallaci ita kuma tayi tata sallar bayan ta idar ta koma ta kwanta saboda jikinta ciwo yakeyi sosai ta muttsuku a hanun D.S ba qarya tana kwanciya ya shigo yayi tsalle ya fado gadon ya fada qirjinta yace “babu matsala na qara kadan?” Raurau tayi da ido zatayi kuka yayi saurin rufe mata bakinta yace “sorry na hqr karkimin kuka indai nine banida matsala na hqr amma kar a rinqa yimin rowar gdan dadinnan don Allah kinsan Allah Sweet a baya tunani nakeyi kamar banida lfy saboda banajin feelings na mace amma daga ranar dana fara ganinki naji dick dita tana buqatar tajita a jikinki a ranar nake bawa momy lbrnki shine tace tabani dama na nemi auranki harsai inda qarfina ya qare yau dai gaki kin kwana a dakina har nasha daga qoramarki kin shayar dani dadin daban taba tunanin akwaishi a duniya ba”……

 

 

*UMMUH HAIRAN CE…✍*
[2/2, 9:00 AM] UMMUH HAIRAN CE…✍: *_GU_*

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

No comments