Breaking News

In Bani 42

42…..

 


Karki karanta in baki biyaba in kika karanta keda Allah, duk mai son novel dinan should chat me up 07012181461

 

Yanda yake kuka sosai yana dukan erection dinshi yanajin zafi yana ihu yakara sakata cikin tsananin tashin hankali itama hawayen idanunta sun kasa dena zuba cikin dishashiyar muryanta takirashi. “Aadil kadena kuka, so kake natafi ko?” girgiza mata kai yayi yace “don’t go please my Hamida, ciwo” da sauri muryanta nawani irin rawa tace “okay sorry kadena kuka dan Allah” gyadamata kai yayi ahankali murya chan kasa kaman wani maraya yace “i want to sleep on your body” yay maganan yana kokarin kwanciya ajikinta yarasa inda zaisa kanshi yaji dadi, da sauri taja bargon tana rufe jikinta har wuyanta, fizge bargon yayi yana gunjin kuka dawani irin gudu ta tashi tace “na shiga uku Aadil wai menene haka?” fizgota yayi yana kuka sosai kaman dan jariri ya kwantar da ita sanan ya kwanta shima yadaura kanshi a wuyanta yaja bargon ya lullubesu dashi, fashewa da kuka tayi ahankali kirjinta kaman zai tsage yafito tsabagen yanda yake bugu, yanda skin dinta yahadu da nashi yasa yaji wani irin shegen dadi yakara cusa kanshi a wuyanta yana matsa big erected joystick dinshi a cinyanta kaman zaici cinyan yana nishi da sauri da sauri hanunshi na yawo cikinta da sauri da sauri harya sauka kan boobs dinta, wani irin nishi yayi ya damko boobs din da karfi yana matsawa, wani irin dadi yakeji fiye da misali jiyake kaman kanshi zai fashe, wani irin kuka takeyi dan iya tsoro yauta tsorata, bata taba sanin joystick ba saiyau, bata taba sanin haka yake girma ba saiyau, ita tanama kula maza ne, sai wani irin matsa mata yake yana bubbugawa acinyanta yana nishi yana kuka yana matsa mata boobs gashi yarike ta gamgam ba daman tai kwakkwaran motsi balle ta gudu, kasa hakura yayi sabida yanda jikinshi kemai kaman zai haukaci yasaki boobs din yakai hanunshi yajuyo da fuskarta saitin nashi yana kuka dawani irin sauri ya fizgi bakinta yana kissing dinta kaman zai shide ya maida hanunshi kan boobs din yana matsawa yanajan nipples din yana matsasu yana matsa joystick dinshi da mugun karfi a cinyanta ko ina na jikinshi na rawa yana wani irin nishi da gurnani na wanda yamugun wahala dan yanda yake matsewa a cinyan nata yanajin dadi amma hakanan yakeji a jikinshi wanan bai isheshiba he needs more, sosai take wani irin kuka ga jikinta dayadau rawa ko ina yanda yake matsa mata boobs namata zafi bana wasaba hakama yanda yake kissing dinta, hawayenshi sai diddiga yake akan fuskarta, wani irin rawa hanunta ya shiga yi tanason kwace Tadaura hanunta dasukai zufa tsabagen chajin dayake saka mata akan kirjinshi zata tureshi, sakin bakinta yayi yay wani irin groaning da karfi yana kara matse joystick dinshi da mugun karfi a cinyanta cikin wani irin murya ta wanda yakai kololuwan bukata yace “My Hamida my stomach, My abdomen want to b..urst is…” yay maganan muryanshi narawa sosai yakai bakinshi kan boob dinta trying to have comfort awajen sabida yanda jikinshi kemai wani irin rawa yanaji wani irin abu na zuwan mai mara yana karajin wani irin mugun dadi fiye da nada kaman zai zauce yarasa yanda zaiyi da rayuwanshi hakan yasaki boobs din na bakinshi yasaki wani kukan yana wani irin matsa dayan yana kara shigewa jikinta yanaji kaman ya tsagata ya shige cikin jikinta blood dinshi na pumping fast, fashewa tayi da kuka tasa hanunta akan kafadarshi tana tureshi nishi yayi yakama hanun yarike gam yana wani irin nishi jin wani abu namai yawo ajikinshi da sauri yasake maida bakinshi kan boobs dinta yay wani irin groaning dawani irin sharp kara yay wani irin uban releasing akan cinyanta da jikinta yana nishi da karfi baitaba yin hakama in his life ya rungumeta gam yana wani irin shan nonon ta yana nishi kaman wanda yaje filin yaki, hawaye kawai ke zuba ta gefen idanunta bata taba sanin haka auren yakeba saiyau sai cizan lebenta take sabida yanda yake zukan mata nono kaman zai zuko ruwa yana wani irin matse dayan yana ajiyan zuciya sosai tun yanayi da sauri da sauri harya somayi kadan kadan saikuma chan taji shiru taji kanshi yay nauyi a kirjinta alamu kaman yay bacci gabaki dayanta jitayi kamshin mayen turaren shi take sabida yanda yabi ya tumurmusata, sosai take kuka sabida yanda cikinta da cinyanta sukai pacha pacha, ga itama down dere she is still dripping, ahankali cike da dabara ta tureshi ahankali ta zare boob dinta daga bakinshi, kafin ta matsa gefe ahankali motsi taga yayi cikin bacci zai kara kamota yadanyi kara kaman na yara masu shagwaba. “aam” da sauri taja filo ta ijiye adan space din tsakanin su hanunshi yadaura akan filon hakan yasa yasake sauke ajiyan zuciya yay cigaba da bacci da sauri ta sauka daga kan gadon ta bude bathroom ta shiga tanabin jikinta da kallo, runtse idanunta tayi da sauri hawaye na zubomata ko ina jitayi yana mata ciwo bana wasaba wanka tayi tsaf da ruwan zafi sosai ta tsane jikinta sanan tadauko rigan da tadauko dama dazu tasaka ta saka rigan yamata mugun kyau ajiki tai kaman wata barbie aciki, sanan tabude bayin tafito gatanan ne kawai bata jinta daidai daurewa kawai take, ahankali tabude kofa tafito tana addu’a Allah yasa bai tashiba ganin shiru dakin har lokacin da duhu yasai tai chan edge of bed ta kwanta ta tofama kanta addu’a kafin ta juya tadan kalleshi tofamai tayi shima dan tasan baiyi addu’a ba yay bacci tajuya ta rufa da bargo tana tunanin su Mama da Kaka dakuma abinda yafaru yanzun nan dabataso ta tuna, ahaka bacci yay awon gaba da ita.

“Ozo, Ozo kayakuri, azaban nan tamin bala’in yawa Ozo” hannu mutumin dake sanye da dogon jan riga na tsafi ya mika aka sakamai wani abu kaman fiffikin kaza amma bakinshi yana wuta sosai, wani irin ihu Abie dake makale ajikin bango yayi kaman an makala shi da gum yana girgiza kai yace “Ozo Ozo ba wanan abin ba haba Ozo kanafa sona kana tausayina ko amatsayina nadan arewa kadai dake wanan kungiyan yakamata kamin afuwa” cikin wata irin muryan tsawa daya girgiza dakin Ozo yace “sabida inason kane da mutuwa ce dakuma haukacewa kafin mutuwa makomar sabamini doka dakayi, tunda kashigo wanan kungiyan ka saba mana doka, kasan me kayi dakabari yay auren nan kuwa? Duk wani shiriri da tsafi da mukeyi da kwakwalwanshi muke samun kudi auren nan ya karyashi, duk kuma randa zai sadu da matar daya aura kwakwalwan damuka rike tun yana dan kankanu zai bi iska yakoma jikinshi yadawo lafiya lau, kakosan asaran dakasa nayi kuwa Tursoso” yay maganan yana chakama Abie abin a kirji wani irin ihu Abie yayi na tsananin azaba tunda safiya yau Ozo ya daukeshi yake ganamai azaba yay nadaman shiga kungiyan nan, yay nadama dudda dai shine one of the best kungiyan Nigeria dan kungiyar na baka kudi bila adadin dakuma fame suna zaka zama popular ko ina asan da zaman ka amma sharrudan su yay yawa, sunada tsanani, maganan Ozo ne yadawo dashi duniya yace “ba’a sabamin doka, kowa na wanan cult din saida mukasha jinin y’ayan farin su, kai naka baka bari munsha ba nakuma dagama kafa da sharadin karka sake kabari yay aure dan Aure sai karya komi dakuma amfani damuke dashi amma bakajiba, bakajiba Tursoso, i have one final last warning for you inba hakaba zamuma blood for blood dole ne musha jini da sauri Abie yace “eh eh na yarda koma menene wanan karan zan kiyaye Ozo kamin afuwa kafadamin nasan kamin adalci” shiru Ozo yayi kafin yace “karka sake karka sake karka yarda Tursoso dan farinka ya sadu da matarshi inhar yay haka aranan komi zai warware sanan bazan fadama wani hukunci zai biyo bayaba amma dai dole musha jini, karka yarda abinda ya maida danka namiji ya shiga cikin abunda ya maida mace mace” da sauri Abie yace “na yarda, wlh na yarda Ozo dan Allah ka saukeni” wani irin tsafi Ozo yayi yabugashi akasa sanan ya bace bat kowama nadakin yabace yarage Abie kadai adakin a kwance dagashi sai gajeren wando yafashe da kuka sosai yana wani irin shesheka, yagaji da rayuwan nan so yake yamutu yahuta, wanan shegiyar tagadiriyan yarinyar da tunda Aadil dinshi yaganta yahaukace akanta tabatamai komi, farin cikin dayagani a idanun Aadil bayan an daure auren was everything to him farincin cikin Aadil nasashi jin kwanciyan hankali dam yasan ya cuci yaron dayawa saidai wanan azaban da Ozo kemai kullum bazai iya jurewa ba gashi yanzu yau sati na biyu kenan zobenshi baimai aman kudi ba sabida Ozo na fushi dashi da wanan wahalan gwara koyaya zaiyi yasan yanda zaiyi yahana Aadil saduwa da Hamida dudda ma yasan Aadil bazai taba sanin yanda ake saduwa da mace ba dan yarone babu abinda ya iya saisa ya yarda d gudu dan yasan babu abinda Aadil zai iya, rawan sanyin daya fara yasa yatashi yabude kofar dakin yafita yashiga wani bedroom yadauko kaya yasaka ya kwanta sai bacci.
_IN BANI _

 

Maman Abd Shakur



No comments