Breaking News

Mijin Malama Book 2 Page 1


For more updates
“Ka faÉ—a mini waye zai zama mijin Malama na gaske wacce tauraron ta da na shi yazo É—aya, na sake faÉ—a maka ko da wasa kada Abuturab ya taÉ“a kusantar Majeederh, dan tsinannya ce yadda kasan ayo yanzu zaka ganta da ciki, ni kuma bana son hakan ya kasance, burina a rayuwa tai ta yin Æ™asa ni kuma ina sama, ina baÆ™in ciki da duk wani samunta, kuma nayi al’Æ™awarin yadda za a fini kyau ilimi ta fini arziÆ™i da nasaba, to ba zan taÉ“a yarda da a fini da gidan miji ba, ba zan yarda da a fini farin ciki da kwanciyar hankali ba, Turzum kayi duk yadda za ka yi kada His Excellency Abu-turab ya kusanci Majeederh ko da sau É—aya ne”
Wani irin kallon Turzum yake mata, yaga mugwayen mutane kala-kala daban daban, yaga wanda suka haukata kishiyoyin su, naga wanda suka sabauta uwar miji, wasu ma faccaloli sbd kawai abin duniya,amma ya jima bai yi aikin akan wacce ke son ganin bayan aminiyyarta ba, makashinka na gidanka ta shiga rigar annabi Musa bayan zuciyar Fir’auna ne da ita. Turzum ya kwashe da mahaukaciyar dariya yana yi yana É—aga Æ™afa tare da sakin tosa, girman bakinsa kaÉ—ai ya isa bawa mutum tsoro, balle daÆ™wa-daÆ™wan idanunsa ya gyara zama ya ce “An gama, yadda kike so haka nan za a yi azzalumar mugwayen wacce bata da rabon rabauta, zamu kwantar da kayan aikinsa zamu cire masa sha’awa” Latifa Omar da har lokacin take durÆ™oshe yafe da wani jan yadi ta ce “Da kyau uban bokaye Turzum, ka faÉ—a mini miliyan nawa kake so?” Ya buga mata tsawa ya ce “Kin jima da sanin mana amsar ko sisinki ni bana amsar kuÉ—i a aiki, wannan cikin dake mararki da zarar ya yi wata huÉ—u kawai ki zubar da shi, jinin É“arin shi Aljanu suke buÆ™ata zasu sha, matan da kike bi kuma a duk sanda kuke masha’a Aljanu na gefe suna kwashe Æ™azantarku” Latifa ta miÆ™a hannu ta shafa mararta É—umin na ratsa hannunta, wani irin so da Æ™aunar cikin ya wanzu a zuciyarta, nan da nan kuma shaiÉ—an ya Æ™awata mata muguwar niyya cikin sauri ta ce “Da zarar ya yi wata huÉ—un zan zubar, ina fatan dai aikin yanzu zaka mini ko?” Turzum ya É—aga Æ™afa ya Æ™ara sakin tosa ya ce “Lashakka yanzu zamu kammala komai, Aljanu kawai za kiwa al’Æ™awari, bayan wannan ne kike buÆ™ata?” Ta gyara zama ta ce “To ai matsalar kace asiri ba zai tasirin a jikinta ba, banda haka da ita Majeederh kawai naso a sabauta ta shiga duniya ko kuma ta kwanta jinya har ajalinta ya yi, kuma ko anyi aikin baya tasiri sosai tunda gashi dana saka ta zama mujiya a idanun maza anyi hakan, to daman kace mini duk sanda ta haihu asirin zai karye, to ni dai ta shammace ni ban ma san yaushe ta samu cikin ba, daga haihuwarta zuwa yanzu samari sai magana suke suna sonta daga ciki kuma har mijina Aliyu, kuma wallahi manyan mutane fa? Shi yasa kawai naso ta auri wannan kafurin yaron ya zama mijin malama tunda kaga ana zaton ma bashi da Iyaye shi ma shege ne gantali kawai yake, gashi burina bai samu cika ba, kace mini wata tayi mini shigar sauri ko?” Turzum dai kallonta kawai yake babu Æ™iftawa ta ce “Wallahi wulaÆ™antacce miji naso Majeederh ta aura wanda zai dunga cin Ubanta yana gallazawa rayuwarta, amma idan babu damuwa shi kansa His Excellency Abu-turab É—in kawai a saka masa hannu a arziÆ™in shi, komai ya saka hannu ya lalace yadda E.F.C C zasu garÆ™ame shi a gidan yari” Turzum ya ce “Zan yi tunani sai na kammala wannan aikin, ki je sai ki dawo kuma kada ki matsanta akan sanin waye MIJIN MALAMA na har abada, kada ki matsanta kada ki matsanta kinji na faÉ—a miki baÆ™ar muguwa” Latifa ta jinjina kanta ta ce “Shi kenan Turzum bari na je” Ta miÆ™e tana ajjiye masa Æ™yallen wanda yake ta zuba wari ta shiga fita daga Æ´ar bukkar tana kaÉ—a masa mazaunai, Turzum ya bita da idanu yana dry.
After Issha prayer, around eight and forty minutes, Majeederh ce durÆ™oshe gaban matan wan mahaifinta da Uncle’s É—in sai Innati da Yaya Bilkisu, faÉ—a suke mata sosai Uncle Isma’il ya ce “Duk abin da zan faÉ—a alrdy an faÉ—a miki, Majeederh idan aka ce aure to ana nufin haÆ™uri, haÆ™urin gidan miji yafi daÉ—in yawa, kina da hankali shekaru 35 ya isa ki fahimci rayuwa, ki kwantar da hankalinki kima mijinki biyayya da Æ´an uwansa da uwar mijinki, Majeederh yadda Ubangiji ya rufa mana asiri kika samu miji kamar Abuturab kada ki bamu kunya plx, kiyi zamanki lafiya, ki yi haÆ™uri, ki yi haÆ™uri, ki yi haÆ™uri aure haÆ™uri ne, ka auri mai kuÉ—i ka yi haÆ™uri, ka auri talaka ka yi haÆ™uri shi ne” É—aya bayan É—aya suka shiga yi mata faÉ—a kusan kowa zai ce mata ta yi haÆ™uri, aure É—an haÆ™uri ne. Ita dai kanta na Æ™asa ta saka wani tsadadden lace black colour da feshin dutsun jaa ya zauna daram a fatar jikinta ya Æ™ara fidda haskenta ainun a fili. Sai wani vail babba white colour data É—ora akanta wanda Sona ta É—aura mata ta fito a babbar mace idanunta ne kawai ya faÉ—a amma haihuwar da tayi ya sanya jikinta buÉ—ewa irin na masu É—anyen jego. Suna zaune Jawaad ya shigo yana É—an murmushi ya ce “Finally he’s here” Gaban Majeederh ya faÉ—i ta Æ™ara sunkuyar da kanta Æ™asa, Uncle Bello ya ce “To ya kai É—aya?” Ya ce “Oh! Ya ce ba zai shigo ba, maybe kunyar surukan shi yake” Maman Alpha ta yi murmushi tana kallon Jawaad matsayin Alpha har yanayinsu É—aya da É—aga shoulder’s da suke. “To ai babu damuwa, ku bata É—anta sai su shige” Da sauri Yaya Bilkisu ta ce “Wani É—an ni Æ´ar nan? Kawai sai ta tafi gidan miji da É—an mutane kuma jariri? Ai nan zamu riÆ™e shi in sha Allah taje kawai Allah ya bata sa a” Da sauri Majeederh ta ce “Plx zan je da shi” Yaya Bilkisu ta riÆ™e haÉ“a ta ce “Naga abinda ya Isheni ni Bilkisu, gidanku Hawwa’u ashe baki da kara? Ai kamata ya yi ki tsani É—an kamar yadda kika tsani ubansa” Ita dai ta yi shiru, anyi ba ai ba, taya zatai farin ciki babu baby Khalil wajanta? Idanun yaron kawai idan ta kalla nutsuwa take samu.
“Gaskiya ban goyi bayan ta tafi da shi ba ni ma, ni zan riÆ™e shi In sha Allah daman ba nono yake sha ba madara ce idan ya yi kamar shekara É—aya sai a kawo miki shi, kafin nan za a dinga kawo shi kina gani” Maman Alpha ta faÉ—a tana amsar Little dake ta bacci abinsa cike da kwanciyar hankali yana yi yana tsotsar lip’s. “I go for your idea Maman Alpha, amma mene amfanin kai mata shi É—in? Nan da wata tara za kiji wani babyn yazo ita da mijinta sa raini abin su” Cewar Yaya Bilkisu. Uncle Bello mamakin mata da halinsu ya cika shi magana É—aya amma sai wannan ya ce wannan ya ce? Ya miÆ™e tsaye ya ce “Nan da ba gidan biki bane da ake ta gutsira magana” Ya dubi Majeederh ya ce “Ke Hawwa’u ta shi kuje Allah ya tsare ya baki sa a” Sai a lokacin ta ce “Uncle kamar mara gata ni kaÉ—ai zan je haba…” Sai kuma ta saki kuka wanda kana ganinsa za kaga da biyu tayi shi, da kukan barin Baby Khalil dana tafiya ita É—aya. Uncle Isma’il bai tsaya jiran mai bata haÆ™uri ba ya damÆ™i hannunta sukai waje yana zuwa ya samu P.a Hammad da Jawaad suna hira hadda tafawa kamar wasu sa’anni. His Excellency yana zaune a bayan mota tun zuwan su bai fito ba, ya sanya wani haÉ—aÉ—É—en brown É—in Yadi mai kyau da tsada É—inkin Half body da gajeren hannu babu babbar riga, yanayin yadda fuskarsa ke fitar da annuri zaka san cewa shi ne angon,Happiness lies on his face,He feels himself like a new man, calmness descends on him in his whole body. Maimakon ya buÉ—e Ƙofar ya fito sai ya danna number Hammad tana fara ringing ya katse, Hammad dake tsaye shi da Jawaad ya yi saurin barin wajan yana zuwa ya saka hannu ya buÉ—ewa Majeederh bayan mota. “Bismillah” majeederh ta juya ta kalli Uncle Isma’il idanunta ya yi rau rau a hankali ta ce “Plx Uncle kai kazo muje” Ya zare idanu ya ce “Rufa mini asiri da abin kunya, kin ga shiga gobe ai zaki ganmu” Hawayen da take riÆ™ewa ya shiga sakko mata ta ce “Shikenan kamar mayya” Yana riÆ™e dryrsa ya ce “A’a bamu haifi mayya ba” Shi kansa ya yi tunanin Abuturab É—in zai fito daga motar ya kama hannun matarsa sai yaga shiru a hankali ya ce “Ki yi haÆ™uri, haka ko wacce mace take jin zafin rabuwa da gidan iyaye kin manta har wata Æ™asar kika je shekaru 8 ba uwa ba uba babu kowa naki balle kuma gidan miji? Gidan biyayya da samun aljannarki?” Ya lallaÉ“ata tana kuka sosai haka ta shiga bayan motar Hammad ya rufe ya zaga da sauri bayan sun yi sallama da Jawaad akan idanun Uncle Isma’il,da Uncle B Jawaad suka fice daga cikin gidan sai a lokacin tausayin Majeederh ya kama Uncle’s É—in, Uncle I duk abin nan hankalinsa yana kan Abraham tun É—azo yake neman Digits É—insa ya shaida masa Maminsa tayi aure kada ya sake dawowa da maganar aure, amma magana É—aya ake ta faÉ—a masa number a kashe yake.
Tunda suka É—auki hanya take shassheÆ™ar kuka, tana da juriya da zurfin ciki da iya riÆ™e kanta amma tunda wannan Æ™addarar ta faÉ—a mata ta samu kanta ta saurin karaya da al’amuran rayuwa saurin kuka da shiga tunani, tana jin rayuwar babu daÉ—i ta kuma riga data saddaÆ™ar bata da rabon farin ciki a duniya. His Excellency Abu-turab ya É—an lumshe idanunsa yana jin nutsuwa na saukar masa a hankali ya juya ya kalleta ya ce “Jiddo, Mrs kuka kamar yarinya?” Ta yi masa shiru ya miÆ™a hannun ya riÆ™o nata mai taushi sosai ya haÉ—e da nasa ya ce “Stop haka nan” Ya faÉ—a can Æ™asa, ya Æ™ara É—an matsawa drawing her more closer to himself daidai kunnenta yana É—ora kansa a shoulder É—inta ya ce “Common baby Jiddodo, haba Wifey” Ya faÉ—a yana riÆ™ota bakiÉ—aya ta tura baki tana Æ™asa da kanta, ta rasa me ya sa zuciyarta bata da sukuni da Gwamna É—in? Tana so ta amshe shi hannu bibbiyu matsayin mijinta hakan ba zai faru ba sai ta saki jikinta da shi. Bai Æ™ara ce mata komai ba yana riÆ™e da hannunta har suka isa Government house. P.a Hammad ya buÉ—ewa Abuturab Æ™ofa ya fito yana fitowa kuma kai tsaye cikin gidan ya shige ganin haka yasa Hammad buÉ—ewa Majeederh Æ™ofa ya ce “Fito ki bisa kada ya shige” Ta fito a hankali tana jin faÉ—uwar gaba tayi bismillah dai ta shiga cikin gidan, babu kowa a main parlour tuni kuma His Excellency ya shige upstairs ta bisa a baya har zuwa É“angaren shi ya buÉ—e Æ™ofa tare da zama saman kujera ta nemi waje Æ™asan carpet tare da zama sun jima a haka kafin ya ce “Yaushe zaki arba’in?” Ya faÉ—a without looking at her ta bashi amsa ya miÆ™e yana É—aukan wayarsa ya ce “Oh good night” ya shige Bedroom ya barta nan zaune tana binsa da kallo, a hankali ta gyara zamanta tare da jingine kanta da jikin kujera Æ™irjinta na É—agawa taya zata fara rayuwar aure da wanda bata san halinsa ba? Ta fahimci yana sonta amma shi É—in kamar ba mutum ne mai bada kulawa da nuna damuwarsa akan iyalan shi ba. Ta É—auki niyyar kyautata masa ko hakan zai sanya ta manta abubuwan baya tayi facing future life É—inta, haka ta raya daren idanunta biyu ta kasa koda runtsawa fitowar Abuturab uku yana ganinta zaune a fitowa ta Æ™arshe taga ganshi da cup da magani bai ce mata komai ba kuma, ana sallar asuba ya fito sanye da jallabiya sai Æ™amshin perfume É—in Dolce and gabbana yake ko inda take bai kalla ba ya nufi fita zuwa masjid.

Germany, Schloss Bellevue.
Schloss Bellevue shi ne sunan dake maÆ™ale a jikin Hammerschmidt Villa in Bonn, babba gida wanda zai yi unguwa guda white house komai na gidan fari ne, fenti, gate glasses everything. Sai green grass da flowers da duk suka kasance green sai rufin gidan da yake cofie ga red É—in Æ™aramar Æ™ofa a tsakiya wacce data kai ka har ciki, iya gidan tsakiya abin kallo ne balle wanda suke gefe da gefe, ga wasu tarin windows da doors birjik hawan benen gidan ba zai irgu ba, ga totar Æ™asar Jamani a maÆ™ale, ga kwalta kwance tako’ina securities da Escorts kamar ana yaÆ™i.
Cikin sauri sauri yake taka Æ™afarsa idanunsa a lumshe hannunsa É—aya a sumar kansa É—ayan kuma a aljihu a haka yake rasata Escorts É—in dake bashi hanya suna É—aga masa hannu babu wanda ya kula, dake yasan the process of entering the house har zuwa part É—in President bai sha wahala ba, har ya Æ™arasa haÉ—aÉ—É—an parlourn wanda ya ji Italian furniture’s, komai fari ne the chairs are all white. Yana shigowa parlourn ya saka Æ™afarsa É—aya ya daki Æ™ofa glasses É—in jiki ya tarwatse. Dad ya É—ago idanunsa ya sauke akan Abraham yana É—an yin murmushi wato mai hali baya taÉ“a fasawa.
“Wlcm back Son” A hargitse ya ce “Dad!” Ya faÉ—a yana lumshe idanunsa sai kuma ya ware su tas akan Dad É—in ya nufe shi tare da zubewa a gabansa muryarsa na É—an rawa ya ce “Dad!” Dad ya ce “Yes sweetheart, go on” Abraham ya sake haÉ—e fuska yaÆ™i kallon mutumin dake ta Kallonsa ya ce “Dad! She’s my girlfriend, ita ina so, ni ne zan aureta” Ya yi shiru, ya Æ™ara haÉ—e fuska a dole baya son raini musamman ganin yadda Dad É—in nasa yake ta Kallonsa yana murmushi ya ce “Plx Dad I’m begging u ban so na rasata, Dad I’m matured enough” Dad ya ce “You’re too young dear, ba zan bari ba, babba dalili Musulma ce, kai yaro ne baka isa aure ba” A fusace Abraham ya kalli Dad É—in idanunsa har ruwa yake ya Æ™ara tarwatsa wani Glasses É—in ya ce “I’m matured enough” Dad ya ce “ABRAHAM u’re not, kai yaro ne, baka ka kai ka riÆ™e mace ba, baka kai ka riÆ™e gida ba, ba kai ka zama mijin wata ba, watan ma wacce take older than you” Dad ya girgiza kai yana murmushi tare da É—auke kai zafin zuciyar É—an nasa na bashi mmki ya ce “And the worst part of it har yanzu u’re dependant” Cikin zafin rai sosai kamar zai daki Dad É—in nasa ya ce “Dad, I’m not dependant; Allow me to from convert from Islam, na auri Æ´ar madara” Dad ya ce “Ahh Æ´ar suger, baka isa riÆ™e mata ba” Abraham ya ce “Na isa, ka bani dama na aureta in 9mnts za kaga ta bani babies bama É—aya ba, zan iya riÆ™e mata” Mutumin dai kallon Abraham kawai yake. Dad ya girgiza kai yana haÉ—a rai shi ma nasa zuciyar ya motsa ya ce “Ka tashi ka bani guri kafin na saka Escorts kulle mini kai, har yanzu kai yaro ne baka shige a raineka ba, u’re still young” Wani irin kallon Dad É—in Abraham yake yama kasa ce masa komai me ya sa Dad É—insa baya son farin cikinsa ne? A hankali ya ce “I’m not a kid anymore, ka yi mini aure kaga idan ban ma jee Æ´ar madara ciki ba…
[10/12, 2:09 PM] Aisha Baby Novel: _*Arewabooks@Nimcyluv*_

*MIJIN MALAMA*
BOOK 2 PAGE 51

Kukan ta ya shiga ratsa dukkan wata jijiya dake kan His Excellency Abu-turab zuwa tsakiyar Æ™waÆ™walwar shi, me ya sa ta kuka har haka? Bata son shi ne ko yaya? Ko kuma kukan farin ciki ne ta same shi a matsayin mijinta? He couldn’t understand why she was crying, deep down na zuciyarsa yana jin faÉ—uwar gaba. A hankali ya nemi waje ya zauna saman kujerar dake parlourn ya É—an sunkuyar da kansa Æ™asa, ya jima nan zaune He was thinking about where to start?? Ya miÆ™e yana gyara zaman babbar rigarsa ya nufi Main parlour ya samu Uncle Isma’il zaune shi da Jawaad ya zauna yana rusinawa ya ce “Sannu Uncle” Uncle I ya ce “Yawwa Ur Excellency, har ka fito? Fatan lafiya? Ta dai fito ko?” Ya jinjina kai cikin nutsuwa ya ce “Eh, daman nace yanzu zamu ta fi ne?” Uncle I ya girgiza kai ya ce “To ni dai san samu ka tafi da matarka, tunda babu amfanin wani zaman tana Æ™arÆ™ashin ikonka a yanzu, to amma kasan bidia’a irin ta mata yanzu sai ka ji wannan surutu, kuma ni ma a karan kai na ina son sai mun zuba mata furnitures É—in ta da komai ai ba a kai ta haka ba” His Excellency ya É—an kalli Uncle I can ya ce
“No need Uncle,I have fixed the part where she will sit, added new furniture’s that was ordered from Turkey” Uncle Isma’il ya yi jim sai kuma ya girgiza kai ya ce “I don’t think that would be possible, gwara dai ka bari akai mata na iyayenta wanda za mu yi, daman ai responsibility É—in mu ne” His Excellency kallon Uncle I kawai yake bai san yadda zai masa bayani ya fahimta ba. Ganin hakan yasa Anti data fito daga bedroom ta nemi waje ta zauna tana É—an murmushi ta ce “Ba aikin lada zamu hanaka ba, kasan mu mata muna da gutsiri tsoma, ina tsoran watarana a goranta mata rashin kayan É—akin ace kai ka yi mata komai” A hankali Abuturab ya ce “Haba Anti, ko ban auri Majeederh ba zan mata komai, plx na yi niyya” Ta girgiza kai ta ce “Baka san mata ba ne Ur Excellency, musamman dangin miji kaÉ—an daga cikin halinmu ne gori” Ya lumshe idanunsa ya buÉ—e calmly ya ce “Oh, a bari na tafi da ita, after that sai ku kawo mata tunda kun matsa” Uncle Isma’il ya ce “Better, hankalina sai ya fi kwanciya da hakan” Anti ta ce “Amma kayi mana alfarma, ko zuwa Magriba ne sai ka dawo ku tafi not now” Abuturab ya ce “if you are more comfortable with that, Allah ya kaimu” Ya miÆ™e tsaye Uncle Isma’il ma ya miÆ™e suna haÉ—a hannu ya ce “Thank you, Uncle”
Daga nan ya fita yana rufe Idanu, sbd daman bai gama warkewa ba ya matsa dole sai ya zo. Tun kafin ya Æ™arasu P.a Hammad dake tsaye shi da Jawaad suna hira zaka É—auka abokai ne, sbd Hammad he’s so funny and nice person friendly to everyone. Driver ya buÉ—ewa His Excellency Abu-turab back seat ya shiga ya zauna, Hammad ya ce “Jawaad see you soon” Ya ce “Ok Dear bye” driver yaja motar bayan Hamma ya shiga gaba, slowly suke tafiya bisa umarnin Abuturab É—in.
Majeederh har yanzu tana zaune bakin Æ™ofa, tana jin kamar bata kyautawa Abuturab ba na rufe Æ™ofar da ta yi amma gabaÉ—aya she’s Uncomfortable da shi, zuciyarta ta kasa ganinsa matsayin mijinta na sunna, what should I do?“ Think, Majeederh”
Zuciyarta ta bata amsa, ta Æ™ara sunkuyar da kanta kamar Æ™aramar yarinyar, her heart broke, she hugged her knees even righter. Nothing hurts like they words, maganganun mutane da surutun su akanta suke damunta, taya zata ya fewa Abraham? Duk duniya ta tsane shi wallahi bata ko Æ™aunar jin sunan shi balle sake ganin mai kama da shi. Kukan Baby Khalil ya sanya ta miÆ™e jiki a sanyaye ta nufi inda yake tana zuwa ta É—auke shi, haka kurum ta samu kanta da Æ™ura masa idanu, wani kyakkyawan bugu zuciyarta tayi sbd wani mahaukacin kama da yake sake yi da Abraham, ya juye sak Abraham komai da komai musamman yadda yake tsotsar lip’s É—insa da saurin kwaÉ“e fuska, tayi saurin rufe Idanunta,tare da rungume Baby Khalil a hankali ta ce “Allah ya isa, ba zaka taÉ“a ganin daidai ba a rayuwarka, Ubangiji ya rusa maka farin cikinka kamar yadda ka rusa nawa, Allah ya hanaka kwanciyar hankalin kamar ka hana nawa kwanciya Ubangiji ya raba ka da iyayen…,” Anti data murÉ—a Æ™ofa ta shigowa da spare key É—in dake hannunta tayi saurin cewa “Subuhanallah! Ya isa haka” Kalmar da ta tsayar da Majeederh daga mummunar addu’ar da take akan Abraham. Ta nemi waje ta zauna idanunta akan Baby Khalil tana Æ™ara ganin kammminsa da Abraham É—in kafin ta ce “Why? Wannan muguwar addu’ar ta mece Majeederh?” A hankali ta ce “Ya rusa mini rayuwa Anti” Anti ta girgiza kai kawai kafin ta sauke numfashi ta ce “Idan Abraham ya lalace still ke ya lalacewa tunda uban É—an ki ne khalil, kina ganin yadda suke muguwar kama” Majeederh ta haÉ—e fuska tare da yin Æ™asa da kanta. Anti ta É—ora da cewa “Bai kyauta, bai kyauta, bai kyauta amma hakan baya nufin ki yi mummunan alkaba’i akan shi, idan ki ka ce kin barsa da Allah kaÉ—ai ya wadatar, wlh duk wanda ya buÉ—e baki ya ce ya barka da Allah to mutum ya shiga uku, no need ki yi wannan addu’ar ko dan Khalil É—an ki plx, Majeederh ke malama ce kin fi kowa sanin me ya dace da wanda bai dace ba, Majeederh Ubangiji ne ya amshi addu’armu ya dubi halin da kike ciki ya haÉ—aki da miji na kece raini, kaf familyn Khan! Babu wanda ya yi dace da miji irin naki” Ta É—an yi shiru tana Æ™ara girgiza Æ™afa ta ce “Wlh yanzu baki da wanda ya shige Abuturab, yana son ki sosai Majeederh ki yi Æ™oÆ™arin kyautata mu’amalar ki da mijinki, ki duba yadda idanun duniya ke kan ki ko? Kada ki yarda ki bada wata Æ™ofa da zaku samu matsala da mai gidanki yanzu shi yake da iko akan ki, yi na yi bari na bari, ki riÆ™e uwar mijinki hannu bibbiyu da sauran dangin miji, babu ruwanki da kowa balle a Æ™ara saka mini wani tension É—in kizo jininki yana mugun hawa zuciyarki ta buga a iska, Æ™addarar data same ki ita take ta trending a duniya kiji na faÉ—a miki bawai iya Kano ko Nigeria ba, da kin shiga Google ki Twitter za kiga shi ne the most trending news” Gaban Majeederh ya faÉ—i ta runtse Idanunta, ita kam taya zata daina tsinewa Abraham? Babban takaicinta wai É—an cikinta shi ne yaga tsaraicinta? Ya yi mata FyaÉ—e ya tuzarta ta a idanun duniya shikenan yaga komai da komai nata duk irin killace jikinta da take, takaici ya sanya ta Æ™ara runtse Idanunta ta nemi hawaye ta rasa. Anti ta ce “Kuma da kike ta tsinewa Abraham akan me? Sbd baki yadda Æ™addara ba? Kada ki tsawaita Æ™iyayyarki akan shi domin abin da ka tsana watarana shi kakewa mugun son da ba zaka iya controlling kanka ba,I am advising you as a mother and not your uncle’s wife, ko da wasa kada ki faÉ—awa kowa matsalarki sai wanda kika yarda da shi, Abuturab É—in nan ya fi Abbu a wajanki, Abbu ya kureki shi ya amsheki hannu bibbiyu da Æ™addara data faÉ—a miki yanzu ne lokacin daya dace ki kwantar da hankali ki samu nutsuwa da mijinki Majeederh” Ita dai Majeederh was speckless ta kasa cewa komai. A hankali ta ce “Anti Abbu ya tsine mini, kada na lalace” Anti ta girgiza kai ta ce “A’a in sha Allah ba zamu ga wannan rana ba, zai sakko ne, naso Abuturab É—in ya bari an É—an gyaraki amma ina, ko arba’in ma kiyi sai ki tare” Da wani irin sauri ta ce “Kamar bani da gata Anti? Yau É—in nan zan wani bisa” Anti ta ce “Hakan ma ce Allahamdulillah, gata kowa kina da shi gaba da baya” Tana faÉ—in hakan ta miÆ™e bayan ta amshi Khalil daya koma bacci tana cewa “a sauya masa suna, uba Khalil É—a Khalil?” Majeederh ta haÉ—e rai ta ce “Uwa kawai yake dashi” Anti bata sake cewa komai ba ta fice daga bedroom É—in. Grandpa na zaune a parlour shi da wasu manyan mutane, ya É—aga kai a hankali idanunsa ya sauka akan Abraham dake tsaye kamar kurarre ya zubawa gefe É—aya jirkitattun idanunsa wanda sukai wani kala. Grandpa ya kalli mutanen ya ce “This discussion has come to an end. We will meet tomorrow morning at the office” Suka miÆ™e tare da kwasar ducoments sukai waje, Grandpa ya miÆ™e yana isa inda Abraham ke tsaye frm head to toe yake kallonsa ganin gabaÉ—aya ya sauya kamar bashi ba, ya yi sanyi ba zafin ran nan, shi ya É—auka da gaske ya samu matsala a Æ™waÆ™walwar shi, shi ya sa bada shawarar kai shi can asibitin mahaukata ashe depression ne kawai. Zai kama hannunsa ya ji ya ce “I want a plane that leaves in an hour to Germany” Grandpa ya yi murmushi, so Finally ya haÆ™ura da Majeederh kenan? Ya haÆ™ura da auren Mamin tasa? Ya ce “Right now my grandson” Wayarsa ya É—auka ya yi danne-danne na wasu daÆ™iÆ™o kafin ya ce “Done, nan da 30 minutes jirgin zai tashi daman” Abraham bai kula Grandpa É—in nasa ba ya nufi upstairs kai tsaye, Grandpa na zaune ya ganshi ya fito cikin sabuwar shiga nrml shiga ya yi ba wacce ya saba ba, Camouflage-print cargo trousers da Gymashark sports t.shirt kansa na nan a hargitse har gefen goshinsa duk ya cukurkuÉ—e amma hakan bai hana wani irin Æ™amshin perfume É—in Boadicea The Victorious fita daga jikinsa ba, ya shiga sakkowa daga upstairs É—in fuska kamar ya ce ya shiga uku, hannunsa zube cikin Aljihu sai ka É—auka wani babban mutum ne he just 20yrs ko gama rufata bai ba. “Ka shirya tafiya wajan Denial kenan?” Ya yi masa banza, murmushi Grandpa ya yi tare da miÆ™ewa yabi bayansa, back seat suka shiga bakiÉ—aya driver ya jasu zuwa airport sai da sukai nisa ya ce “Grandpa” Ya ce “Yes dear” Ya É—an yatsuna fuska sosai ya É—auki seconds bai ce komai ba sai da sukai nisa sosai ya ce “About the Gang team, Where’s Taj?” Grandpa ya yi shiru sai kuma ya watsa hannu yana É—aga shoulder’s ya ce “I don’t know where he is, after you left the country, the Gang team was gone” Abraham ya yi shiru yana buÆ™atar ganin Taj, ya ji ina yakai al’Æ™awarin da ya yi masa na wasiÆ™a? Ina yakai envelope É—in? Har suka isa airport Abraham bai sake ko buÉ—e ido ba balle magana, suna isa jirgin na shirin rufe Æ™ofa bai tsaya jin me Grandpa zai faÉ—a ba, da sauri sauri ya shiga taka steps É—in benen har ya shiga yana shiga Æ™ofa ya rufe, Grandpa ya yi murmushi yasan Abraham fushi yake da shi, yana kuma fatan this time around ya samu daidaito da mahaifinsa Denial. Yana tsaye har jirgin ya tashi kana ya shiga mota yabar wajan shi ma… Maman Alpha ce zaune ita da Anti sai Yaya Bilkisu a hankali ta ce “Daman komai ya yi farko yana da Æ™arshe, gwara Majeederh muna ganinta munga Irin Æ™addarar daya faÉ—a mata,amma É—an uwanta ba? Babu wanda yasan duniyar da Alpha ya shiga” Ta faÉ—a cike da damuwa. Yaya Bilkisu ta ce “Allah ba azzalumin bawansa bane, sai dai bawan daya zalunci kansa da kansa, Allah kuma baya É—orawa bawa abinda ba zai iya da shi ba, sai dai bawa ya ribaci Æ™addarar daya jawa kansa, mu duka muna addu’ar Ubangiji ya dawo da hankalin Alpha zuwa gida kullum da shi nake kwana nake tashi ki duba shekara nawa yanzu?” Maman Alpha ta yi shiru tana wani irin murmushin takaici Anti ta ce “Haka ne, In sha Allah yana nan lafiya ma” Kafin su yi magana suka ji sallama da mamaki Anti ke kallon Latifa Omar wacce ta shigo É—auke da damuwa bayan sun gaisa ta ce “Anti don Allah ku yi haÆ™uri dan gane da reported É—in da na yi a gidan jarida, raina ne ya É“aci duk yadda na yarda da Majeederh nake kareta a gaban jama’a da iyayenmu amma hakan bai hana taci amanata ba, na É—auka Majeederh tana sane da cikin jikinta ta rufe ni shi yasa raina ya É“aci, Apparently I a made misunderstanding, without stopping to research the matter, ku yi haÆ™uri plx” Yaya Bilkisu ta ce “Allahamdulillah, tunda kin gane kuskure ne, kuma ke É—in aminiyya ce ta gari ga Majeederh” Ta Æ™ara basu haÆ™uri kafin ta shige bedroom É—in da Majeederh take ciki. Ta sameta zaune riÆ™e da Baby Khalil da idanunsa yake buÉ—e ta Æ™ura masa idanu, tayi murmushi ta ce “Mai jego” Majeederd dai bata ce komai, Latifa ta shiga bawa Majeederh haÆ™ura Exlty yadda ta bawa su Anti hadda kukanta, ganin Majeederh bata ce komai ba ta ce “Plxx Bestie let by gones be by gones sharrin shaiÉ—an ne” A hankali tana rufe ido ta ce “No bad” Tana jin a ranta tabbas sharrin shaiÉ—an É—in ne, tunda ta yarda da Latifa ita É—in Æ™awar arziÆ™i ce wacce samun kamarta zai wahala musamman idan ta tuna har mijinta ta bata opportunity na aura, ta Æ™ara lumshe idanunta damuwarta biyu ce a yanzu yadda abu ya tsine nata ya kureta kuma ya cireta daga cikin yaran daya haifa ya sadaukarwa da duniya ita yafi komai É—aga mata hankali, idan ta tuna wai little É—an data raina da hannunta shi ne ya yaga rigar mutuncinta sai ta ji zuciyarta ta mata nauyi bata jin daÉ—in komai a duniyar, tana fatan mutuwarta ta risketa amma da alama kamar yanzu ta saka hannu a fata na rayuwa, suna É—aki su Anti kuma na parlour suna jiran har dare ya yi Abuturab ya zo tafiya da matarsa…. Zaune take tayi wani irin zama kamar zatai sujjada ta yafa wani jan mayafi akanta, mutumin dake gabanta ya ce “Ke la’ananniyya ce, ke muguwa ce, yake azzaluma me kuma ya kawo ki yanzu bayan sharaÉ—in da nayi miki?” Ta Æ™ara sunkuyar da kai tana shakkar haÉ—a idanu da mutumin sbd muninsa bakinsa har wani hayaÆ™i yake ta ce “Kamar yadda ka sani tun farkon zuwana wajanka akan Aminiyyata ne, ta hannun damana, bana buÆ™atar duk wani cigaban ta tunda na fahimci ta fini komai na rayuwar duniya, tana da kyau tun muna raya ta tashi da farin jini duk da baa ganin fuskarta, wannan dalilin yasa na da Æ™ushe wannan farin jinin nata, danginta na sonta tana kare mutuncinta, ta fini ilimi nesa ba kusa ba, har tazo taci gasar Kur’ani ta duniya, na mayar da ita mujiya a wajan maza, ban san tana da ciki ba kai ne ka fara ankarar dani, a sanda na koma gida bayan na bar nan sai dana kashe dubu É—ari biyu na maganin da zai zubu mata da jinin al’ada duk dan kada ta gane, sannan ka Æ™ara yin aiki da jinin zai dinga fita duk wata, kai ne ka sanya Aljanu kwantar da jiki, kuma kai ne kasa Aljanu suka tashi cikin kuma suka haÉ—a É—an cikin motsi duk da yana cikin Æ™oshin lafiya, kai ne ka hana likita ganin cikin Majeederh, kullum results zai nuna she’s good….” Da sauri mutumin ya ce “Tsinanniyya la’ananniyya dai na yi mana turanci a nan ko na turÉ“uÉ—eki ki zama toka ko É—an akuya” Jikinta na rawa ta kwaso wata ashar ta maka alamar ban haÆ™uri ta ce “Kuma ni na Æ™ara rura wutar son da takewa Abraham har take sake masa jikinta, kada ka manta kafin aikin yanan ya ci sai dana zubar da É—an cikina babu adadi, kai ne ka sanya na fara bin mata Æ´an uwana sbd duk aikin da kake mini akan rusa rayuwar Majeederh, kai ne kace na sanya mijina ya aureta yadda zan fi jin daÉ—in durÆ™osar da rayuwarta kai ne….,” Ya yi saurin dakatar da ita da faÉ—in “To cikakkiyar azzaluma Ubangiji ba zai barki ba, lallai zaki girmi abinda kika shuka yanzu na haka wani cikin ne dake gashi nan ina Kallonsa a Æ™asan mararki kuma ya zama dole ki zubar da shi” Gaban Latifa ya faÉ—i ta sha cikinta tana lumshe idanu ta ce “Zan zubar idan zaka mini abinda nake so” Ya ce “Bayan mugwayen abubuwan da kikai mata me kike buÆ™ata yanzu?” Ta ce “Kada ka taÉ“a bari Abuturab ya kusance ta balle ta haihuwa har É—an ya samu gadu, kada ma su haÉ—a gado har abada sannan ina son sanin waye MIJIN MALAMA na gaske??

Littafin mijin malama na kuÉ—i ne. Ka biya ka karanta hankali kwance rubuta zan yi a nutse ba skipping yadda za ku ji daÉ—i har a fara zuba love soon☺️☺️☺️08119237616

 

*Aunty Zee MOM MUJAHID KATSINA*
*08162859027*

*INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK WANI DATTIN MARA SANYIN KASHI CIWON BAYA CIWON KAFA JIN ZAFI YAYIN MU AMALAR AURATAYYA FITAR FARIN RUWA MAI WARI KAIKAYIN GABA TUSAR GABA WARIN GABA KURAJEN GABA KURAJEN JIKI KAIKAYIN JIKI RASHIN HAIHUWA BASUR MAI TSIRO CIKIN IKON ALLAH ZAIMAGANCE MAKI/MAKA ZAKIJI DADIN MAGANIN SANYINNAN SOSAI A BANGAREN GYARAN AURE BA A MAGANA DAN ZAI SAUKAR MAKI DA NI IMA ZAKI JI SHA AWA KODA SHA AWARKI TA DAUKE ZATA DAWO KIJI KE KIKE MARMARIN ABAR KEDAI KINEMI AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA*
4k

*MAGANIN GYARAN NONO MAI TADA KOMADAR NONO DA DUK WATA TAMOWA TA* *JIKINKI NONUWA ZASU CIKO SOSAI ANMA BANCE ZASU TSAYABA WANNAN MAGANI ANGWADA ANDACE HANZARTA KI MALLAKI NAKI YAR UWA 8K*
*TAREDA MAGANIN CIRE TUMBI DUK INDA KIKAI KAMAR KIN KUSA HAIHUWA AITA TAMBAYAR KI WATA NAWA IDAN KINSHIGA MATE KIZAMA KAMAR BABARSU DAN ALLAH KIZO KIJARABA 7k *INA AIKAYA KOWANI GARI DA YARDAR ALLAH INBAKI SHIRYA BA KIBARI KI SHIRYA SAI KUNZO NAGODE KAYAN* *AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA*
*KI TUNTUBENI A WANNAN LAYIN*
*08162859027*

No comments