Breaking News

Namijin Zuma 39

39….

Washe gari da sassafe na’eema ta fita a gidan ko baccin kirki batayi ba da dare. Ta figi motarta ta fice a gidan , ta isa gidan, tasamu uwar tata ma bata tashi a bacci ba, tana can part din Alhaji sunusi, seta kai 12:am a part dinsa suna baccin safe, hajiya Rafi’ah


kwararriya ce a iya asiri Kuma kwararriya ce a fannin sarrafa d’ana miji again Kuma tanada lafazi da makirci da bariki, shiyasa asirinta ke lasting a kan Alhaji sunusin, ko ba asiri zata iya sarrafa d’ana miji saboda bata wasa da jikinta kullum cikin shan maganin mata take tana gyara jikinta tako ina, Kuma ta iya sa namiji ihu a kan gado, inde tana tare da Alhaji sunusi a part dinsa toh kullum hannunta na kan gabansa tana lailaye masa Azzakarinsa. Haka na’eema ta zauna har after azahar kana hajiya mommy ta fito daga part din Alhaji sunusi. tana shigowa falonta taci karo da na’eema zaune kallo Daya zaka mata ka tabbatar tana cikin damuwa. Tabe baki na’eema tayi datayi tozali da uwar tata, ita kullum seta dinga abubuwan yara, kamar wata budurwa. “Haba mommy, tin dazu fa naxo inata kiranki Baki dagawa, se kije ki dade a part din daddy kome kkyi masa oho, mutumin daya tsufa Amma Baki barsa ba mommy,, Kuma Kema ai bata yau bace mommy, anafa barin halak Dan kunya gaskiya hajiya mommy,,” cikin rashin tarbiya tayi mata maganar,domin duk me tarbiya bazewa uwarsa wannan maganar ba. Baki sake hajiya mommy tace “Iyeeehhhh! Dan ubanki da uwarki, an gaya miki ni irinkice dazan bari namiji ya subucemin a hannu, Aini in namiji yashigo hannuna toh yashigo kenan har abadan, be isa yasamin ciwon Kai ba, musammanma in yanada abun hannu,,…aike kin rako mata duniya wawiya, har d’ana miji kikema kuka, ni akwai d’ana mijin dazanma kuka a duniyarnan, ai wallahi sede ni in saka kukan tashin hankali dana dadih….” Cikin tsiwa Na’eema tayi hanzarin amshewa da “Inma nawa mijin ya subucemin a hannu aike kika jamin mommy, tinda kece Baki barina nasamu damar kulawa da mijina kullum ina hanyar kasashen waje, Aini wlhi mommy komi ma ya faru duk lefinki ne, gashi kinja mijina da nake azabar SO Yana nema ya zama haramiyyata…” cikin tsawa Hajiya mommy tace “Dan uwarki da ubanki me dattin talauci, wanda bakin talauci ya kashesa, shegiya mara tarbiyar ni kike gayama maganar banza da hofinnan!!? Dan bura ubanki kudin da nake nema badanke nake nema ba? Wa gareni? In ba keba shegiya yar iska se uban kumatun asara, dabadan Niba zakiyi auren ne,? har kiyi wannan kumatun asarar,, Yar durun uwar Kai, tinda na haifoki kmr na haifo matsifa ban kara haihuwa ba, duk Neman asirina gashinan ban haihu ba haka zan mutu dake kadai, Yar bura uba, da idanuwa kamar na yayan da aka haifa a ti-ti..zuwa kasashen waje yanzu kika farasa Dan bura ubanki, in kika zauna a gidan mijin ubanki yake miki? Yar iska Yar bura uba kawai ..” hajiya mommy ta balbaleta da matsifa da bala’i naeema Kam se gungunai takeyi, Kamar ta daki uwar ta-ta. har hajiya mommy ta gama matsifarta ta nufa dakinta, na’eema ta tashi ta biyota ta bata hkri sbda tana so ta rakata gun bokan datace zata kaita. Da kyar tasamu ta lallaba uwar tata tayi wanka Daman ba sallah takeyiba, batayin sallah Sam, sena ganin ido, har kwara ita na’eema tana sallolinta sede fa tana hadasu ne tayi su a lokaci guda batayi a kan kari. Tana gani mahaifiyarta taje ta tambayi mijinta kafin ta fita, ita kuma sede ita ke juyata ko tana dakin mijinta, na’eema ta daura damarar gyara halinta itama domin tana kaunar mijinta, danta fara kula uwarta so takeyi ta balle mata nata Auren ita Kuma tana zaune a nata dakin mijin lami lafiya, ita Kuma tadinga turata kasashen wajen asara. Suna zuwa gun bokan a Wani kasurgumin daji, a saman ruwa bokan yake, Nan na’eema ta shaida masa abinda mijinta ya mata., bokan ya kyalkyale da dariya Daman an sanar dashi komi kafin suzo, na’eema ta zubawa bokan idanuwa,kallansa ma abun tsoro ne Sam bashi da kyaun gani gashi Baki kirin, Ido daya garesa, dayan ya rufe be gani dashi, hancinsa nasa kamar kofar gari, ga katan Kai, a tsaye yake cak a kan ruwa saboda tsafi, gashi gajere tsayinsa gabaki daya befi 30 ba, sekayi da gaske kake ganinsa sosai, Sam na’eema bata taba zuwa gunsa ba se yau, ita ba kasafai take zuwa gun boka ba sede uwar tazo ta Amso mata asiri ta kawo mata. Bayan bokan ya gama dariya ya kalli na’eema ya kuma fashewa da wata dariyar na’eema ta firgita ta rike hannun uwarta gam. “Mijin naki yanada mata ai kou?!” Bokan ya jefo mata wannan tambayar data matukar razanata, har uwarta seda ta razana da mamaki, fuska da mamaki hajiya mommy tace “Boka mata kuma? Ina bashi da mata, yaushe ya isa yayi aure, yana auron yata….” Boka ya fashe da dariya Yana kallon kasan ruwan da yake Kai se Kuma yace “ehh tabbas, tabbas, haaaahaaaahaaaa,,, yanada mata…” Na’eema ta hade Rai Nan da Nan taji ta tsani bokan sbda wannan karyar da yayi. “Wlhi ni mijina beda mata,,,,” bokan ya kalli na’eema ya fashe da dariya, hajiya mommy tace ”Gaskiya boka beda mata, Kuma baze tabayin Aure ba har abadan, kawai de yanzu so mukeyi a Kara mallake mata shi, Amma kana mgnr mata wacce iriyar mata kenan kake nufi? Haba boka d’an-kwakur bama irin wasannan dakai,,, inaga baka daura taurarin yata dai-dai ba…..” Boka ya kuma kwashewa da wata uwar dariyar ya jinjina Kai y daga Kai sama yace “Daman mun sani….” Seya Fashe da wata dariyar seda dajin ya amsa se kuma yace “Tabbas zamuji,,,,,ehhhh,, zamuji,,,” ya kuma fashewa da dariya hajiya mommy se kallansa takeyi ita ma kuma na’eema Se kallansa takeyi duk taji ta tsanesa kamar ta kashesa haka takeji sbda wannan muguwar kalmar Daya fadi, gabaki daya tayi nadamar Zuwa gurin bokan. “Yanzu me kukeso a muku?” Cewar bokan,. Hajiya mommy ta kalli na’eema Wadda taki magana, se ita hajiyar tace “So mukeyi a Kara mallakesa , ta yadda komi tayi dai-daine a idanuwansa, kamar de ada, kaga kaine silar aurenta dashi, to a kara damko manashi se yadda mukeso muyi dashi, sannan a kulle masa idanuwa daga kallon ko wacce mace, balle yayi tunanin mata kishiya…” Boka ya kyalkyale da dariya kawai ya jinjina Kai, ya tsugunna yasa hannu a kasan ruwan ya dakko wata laya, ya mikawa na’eema, ta matso ta amsa, ya kalleta yace “Wannan Ki jefasa a kasan gadon da yake kwanciya,,,,Amma ki bari se kina jinin al’ada kana zaki jefa layar a kasan gadonsa,,,hahahaha, inhar kikayi hakan Toh kin mallakesa har abadan…” Na’eema ta kalli layar ta dawo ta kalli bokan, ta tabe baki, se hajiya mommy ce ta masa godiya ta Ajiye masa kudin aikinsa a Nan inda take tsaye, kana suka bar gurin , seda sukayi tafiyar 1H daga dajin zuwa kan ti-ti, Sam zuciyar na’eema bata aminta da abinda bokan yace ba, tinda ya mata mgnr kishiya taji a ranta kawai bokan karya ne, ta faki idon mahaifiyarta ta wurgar da layar Sam bata yadda akwai gaskiya a lamarin bokanba, da tsanar bokan a ranta suka isa gidan hajiya mommy, suna zuwa ko cikin gidan bata shigaba Daman a motarta suke ita ta kaisu gun bokan ta juya ta nufa gidan mijinta uwarta nata jadda da mata yadda zatayi amfani da maganin Tace toh kawai. Tana Isa gidan ta nufa part din mijinta tana shiga taga baya nan, ta juya ta koma part dinta,tana jiran dawowarsa domin ta daura damarar tarairayar mijinta yadda uwarta keyi dukda da wuya ta iya saboda Sam bata jurewa wahala ita. Har tayi baccin dare tana jiran dawowarsa Amma Sam be dawo ba, har tayi bacci, batasan mijinta yariga ya fita a hannunta ba dawowarsa zeyi tsananin wahala.

Shikam gogan Yana gidan Aunty hafsat gun Aunty Nabeelah, tin karfe bakwai na safe yanufa gidan har karfe biyu na dare kana Zaks ya dawo dashi gidansa direct part dinsa ya nufa yama ya mance da wata na’eema. Ya shirya bacci Ya kira nabeelah a waya sbda yau yariga ya seta mata wayar daya siya mata, yasa mata sim dinta a ciki, bugu biyu ta daga tini ka ta fara bacci, ta daga ne sbdda ya mata warning kan inya kira bata daga ba wlhi ze dawo gidan komin dare. Yadinga mata kalaman soyayya har wuraren asubahi be barta ta rintsa ba,se batsa yake zuba mata Ta waya, yasa gabaki daya ta jike, Daman ya gama lugiguitarta kafin ya baro gidan gabaki daya nonuwanta azababben ciwo kawai suke mata, tadenamasa bra sbda bata isa tasa bra ba, Dan nonuwan duk sun zama kmr gyanbo.

After 2week kullum Se yaje gidan safe da rana da dare, ya zamar ma nabeelah kaddara, na’eema Kam duk yadda taso ta gansa bata ganinsa, setayita kiransa a waya baya dagawa. Se yau data kirasa taci sa’ah ya daga, tace ina yake zuwa ne Da sassafe, har dare? Ya shaida mata Aiki yake zuwa sbda bayasan dmwa kawai ya katse wayar, time din Yana dakin nabeelah Yana zaune gefen bed dinta ita Kuma tana kwance tana jinsa harya gama wayar tanajin muryar na’eema ta cikin wayar ta gane naeema ce. “Meyasa ka mata karya matsoraci?” Aunty nabeelah ta fadi fuska cike da kishi se kara gyara kwanciyarta takeyi a kan gadon, ynzu bata da aiki se kwanciya kmr ruwa. Aeezad ya kalleta yayi murmushi idanuwansa cike suke da azababbiyar shaawarta yau, yayi kokari kusan 3weeks becita ba, ya tabbatar tariga ta gama warkewa yanzu,. “Mommy nine matsoracin?” ya tambayeta Yana kure nonuwanta dake cikin riga ash color dake jikinta irin rigarnan ce ta hutu bata da nauyin Sam doguwa ce rigar har kasa, kanta ba hula sumar kannan nata tayi baje baje akan pillows, se sheki takeyi sumar tata keyi kullum seta tasheta ta gyara abunta ta nade cikin ribbon sbda ba kasafai takeyin kitso ba Amma tanasan kitson gaskiya, duk Wani Abu na gayu tanaso sosai,mommy Yar gayu ce tanasan ado komi nata perfect ne. “Eh kaine matsoracin,,,,malam tashi ka tafi kaje gun matarka daka mata karyar kana zuwa aiki,,,,” aeezad ya tsureta da idanuwa ynzu ma cikin kishi tayi mgnr, dayaga kishinsa kwance cikin idanuwanta se yaji Wani irin dadih mara misaltuwa a zuciyarsa da gangar jikinsa, ya fara tunanin ynzu mommy ta fara sanshi tinda tana kishinsa. “Mommy kin fara sona kou?’ ya tambayeta idanuwansa na cikin nata, ta dauke idanuwanta daga cikin nasa ta shafi sumar kanta tace “Allah ya kiyaye nasoka, kaida na raina da hannuna, a gabana aka maka kaciya mexanyi dakai…” murmushin gefen kunci yayi yace ”Wato yanzu bakinki ya bude da rashin kunya kou mommy? Sbda kinga na barki har 2weeks da dawowarki gidannan ga 1wk da kikayi can, kusan 3weeks ban ciki ba,ina daurewa ne Amma Ina cikin azaba, Wlhi kawai na barki ne sbda na kula bakijin dadin jikinki ga yawan bacci naga kinayi, tausayi kike bani, Amma wallahi yau sena ci gindinki mommy,,,,” nabeelah ta zaro idanuwa tace “har da Wallahi?ban warke ba Fa,,,,” ta fadi tana narai-narai da idanuwanta kalar tausayi. “Wallahi ko baki warke ba, yau sena ciki mommy, ai sede Kiyi hkri kinji, wlhi yau se burana ta dangana da gindi gaskiya, nagaji da hakuri, 3weeks yau ai wlhi kinma warke,….” Ya karashe Yana mikewa tsaye Daman riga da wando ne a jikinsa marasa nauyi irin na hutawannan ne, Nabeelah ta dauki sallami ta tashi zaune ganin Ya cire wando dagashi se gajeren wando. “innalillahi wa’inna ilaihirrajun,,,Dan Allah Dan Annabi SAW ka rufamin asiri , …” Aeezad Daya cire riga again ya kalleta yace ”Waike meye haka mommy? da anyi mgnr zanyi gwatso seki hau cewa in rufa miki asiri,,,” nabeelah da idanuwa suka fara raina fata bata mance da wahalar data shaba a first night, tini duk jikinta yayi laushi tubus sbda tsoro,da razana. “Kayi hkri pls, period nakeyi,,,” Aeezad yayi murmushi yace “Ni zakima karya mommy? Hmmm wlhi karya kkyi ai dase na Gane a face dinki,,,,ke niko period din kkyi zanci hakanan, tinda ba cire kaya fa wlhi sena tsoma mommy…” Ya karashe hadi da isa ga kofar shigowa dakin ya kulleta, nabeelah ta tashi tsaye, ta rasa ma yaza tayi da rayuwarta yaude tasan tashiga uku da wuya in beyi ba, Daman yanata kawo hari ita ke hanawa ta rufesa da magiya, ita da kanta tasan da wuya Yau magiyarta ta ceceta. Tanaji tana gani ya rufe kofar ya dawo, ya hau kan gadon tana tsaye, ya zubo mata idanuwa Hadi da fiddo burarsa daga cikin wandon boxers din jikinsa,se kallanta yakeyi, ya hadiye yawu yace “Wlhi mommy I miss you, ina tsananin bukatarki, sau daya fa naciki a rayuwata, yanzu ji nakeyi Kmr ban taba cinki ba,…” Ya karashe da Hadiye yawu. nabeelah dake tsaye tace “Kayi shiru kar aji wannan mgnr iskancin da kakeyi pls, ko ka manta a gidan Aunty hafsat muke? Big hajiya ma tana Nan, duk suna falo, ka rufamin asiri pls karka dagamin hankali, in Kace zakayi sex hankalina tashi yakeyi,,” “yaufa sede in tona miki asiri mommy wlhi sena ciki, sede Kiyi hkri kawai,,Wlhi gindi nakeso,” Ya cire boxes dinsa duka se kara laikayar kaciyar burarsa yakeyi, nabeelah ta kalli time taga karfe goma da rabi ne nasafe,ta dawo ta kallesa taji kamar ta fashe da kuka, ta juya a guje zata nufa toilet, Aeezad dake kallonta yasan gudu takeso tayi yace “Wallahu mommy in kika shiga toilet dinnan bazan tafi ba har dare a Nan zan kwana, Kuma sena miki cin dayafi na farko Amma yanzu in kika nutsu kika bani da kanki, toh zan miki a hnkli mommy har in kawo Kuma bazan dade ba zan sauka,,, inko banyi ba kin shiga uku gar big hajiya sena kira dakinnan Kuma in ciki gabanta.,,” jin abinda yace Kuma tasan ze aikata dan haka ta juyi ta zubo masa Idanuwanta wadanda ke kara kashesa Daman kwana yake Yana tashi da mafarkin ta bashi yaci, jiya mafarkima yayi wai ta masa doggy style ya zira bura Yanata mata gwatso, Daya tashi seda yayi wankan tsarki. “Ka bari se gobe, semuje gidanka muyi a can pls, sbda nasanka ko a wasanni ihu kakemin, gudun kar Wani yajimu pls mu bari goben..” Aeezad ya tsureta da Ido waishi zatama kalaman yaudara tayi masa wayau,. “Bazan bari goben ba,,,,mommy kizo Pls nifa mijinki ne bawai Zina nake dake ba, aurenki fa nayi…” Nabeelah taji kmr ta fashe da kuka ta kasa motsawa daga inda take. “Kizo pls I promise a hnkli zanyi, Kuma bazan jimaba zan sauka,,” ya fadi cikin kwantar da hnkli beso ya daga mata hankali saboda so yakeyi yaci sosai. still taki motsawa daga inda take, shi Kuma duya kagu yaji nonuwanta a cikin hannayensa, babban dadin Kuma yaji burarsa cikin gindinta. “In kika bari na taso, wlhi da karfi zan miki, Kuma sena tara miki jamaah..” Cewar Aeezad daketa aikin lailayar burarsa har yanzu,. “Dan Allah Karka taramin jamaah ,,,tinda dole seka zalinceni…” Ta fadi kmr zatayi kuka kawai bata da yadda zatayi ne. “In kika nutsu bazan tara miki jamaah ba, A hnkli zanyi,,,ki cire kayanki kafin ki karaso pls mommy, wlhi na kosa nashiga gutsunki, Anya Mani basawa kawai zanyi ba…” Ya fadi a rikice har idanuwansa sun cicciko da kwallar jaraba. Ta tsaya taki cire kayan yace ”duk abinda nace kidingayi da Mommy in ba hk ba inna kamaki zaki wahala wlhi…Ki cire rigar jikinki da sauki pls ..” Cikin hanzari ta cire ta ajiye rigar kasa Sbda yadda yayi mgnr ma tsoro ya bata. Daman ba bra jikinta Kuma ba pant, ita ba ma’abociyar sa pant bace sede in tana period, ko inzata fita. Harga Allah bataso yacita a gidannan Amma ba yadda zatayi, dole ta bashi in ba hk ba seya tara mata jama’ah ko ya kwana gidan tashiga uku, a haka ma ta kasa fita falon gidan tinda ya dauketa ya dawo da ita gidan sbda kunya, sede aunty hafsat kullum cikin jirya take dakin tana kawo mata abincin safe dana rana dana dare, inko ta tafi Aiki sede tasa masu Aiki su kawo mata, Big hajiya Kam Baki ya mutu yayi murus tinda Zaks ya cikata da kudi bata sake cewa komi ba sede komi tagani ta kallah tayi shiru kawai an siye bakinta da kudi. “Wowwwww!! Wowwwww!! Wowwwww!!’ Aeezad yashiga fadi da yayi tozali da kyakyawar surar jikinta ga Kuma nonuwa da yakeso available Yana ganinsu lantsan lantsan kannan yayi red sosai duk sbda azabar damun da yake musu ne yasa yayi jajawur dashi,Nan take yaci gaba da wow wow kamar motar ambulance, inyaga jikinta hankalinsa tashi yakeyi se taji kmr anasa mata shocking. “Karaso pls mommy zoki gwalemin na zirrara miki kaciyata pls,, wlhi dukna kagu gindi nakeso nashiga,,,ssssshhhhhh!!! Wassshhhyooo mommy wlhi burana na bukatar gindinki !!!,,,”yashiga sambatu har ya fara dalalaar da miyau kamar mayunwajin daya shekara beci ba besha ba. Nabeelah ta nufo kan gadon ganin yadda ya rikice ko bata nufo ba zezo ya sameta inda take sbda ya rikice sosai. Tana karasowa ya cafki nononta na hagu da bakinsa kamar karamin yaro ya kama mamular kan nononta a cikin bakinsa Hadi da tsotsewa, ya daura hannunsa a kan dayan nonon nata na dama se shafosa yakeyi daga kasa zuwa sama zuwa tsakiyar kaciyar nonon nata,. Ba jimawa ya kara gigicewa ya fara gurnani Yana nishi-nishi kmr me haihuwa. Nan take ya rikita hankali da lissafin mommy, sbda ya iya Shan nono sosai, inde yanasha mata dole ta rikice, ji takeyi har tafukan kafafuwanta na rad’ad’i Hadi da zugin azabar dadih, brain dinga na daukan zafi da sanyi a lokaci guda, numfashinta ma kansa dayake fita na dadih ne Nan take ta sakar masa komi, tini gindinta ya jike yayi sharkaf, me neman kuka ne aka jefesa da k’ashi. A hankali ya gangara da hannunsa zuwa kan cibiyarta, yashiga lailayar Ramin cibiyarta, still bakinsa na Kan nononta yaki saki, se zuqaa yakeyi kamar yana zuqar mata rayuwa, azabar dadin da takeji ya isahhhh ya shahara, Nan take kowa ya kuma rikicewa,gashi se wasa yake mata da cibiya,. Ya gangara da hannunsa zuwa mararta wadda ke baibaye da kwantaccen gashi, yashiga wasa da gashin marar tata, sound din nishinta ya chanza ta kasa daurewa sbda dadih seda tayi ihu tace “Wassshhhh dadih,,,na jike!!” kalmar data fadi ta karshe ta Kuma kashe Aeezad a fagen sha’awah, ya gangara da hannunsa ya tabo belin gindinta, ta sake chanza launin nishinta ta jijjiga Kai na zallarh azabar dadih tace “Ka tabomin makurar dadihnahhhhhh!!!ssssshhhhhh! Wassshhtohhhh! azabar dadih!,,,sssssshhhhhhh!!” Ta kara danna bakinsa kan nononta, gabaki daya ta fita a hayyacinta, bata da wuyar tadawar sha’awah. Yadinga wasa da d’an-tsakanta, Yana lailaya Yana jijjigasa da yatsanshi, se sambatu take tana ihu, wasu uban ruwa se feshi sukeyi daga Ramin gindinta. Aeezad ya isar da yasarsa kofar gindinta,ya saki nannauyar ajiyar zuciya, Nan take ya dauki vibrating at one time ya fara ringing, ita yake tabawa Amma yafita rikicewa shi kawai burarsa yakeso yaci a cikin namomin gindinta. Ya cire bakinsa a kan nononta, ya kwantar da ita ya saka pillow a kasan duwawukanta, gindinta yayi sama sosai, ya tsurawa halittar gindinta Ido, ta warke sbda tanada kyaun jiki, shide idanuwansa ta warke ya nuna masa, al’aurarta nada tsananin kyau, tanada babban belin gindi, shi Kuma yanaso sosai,. “Wassshhhh duri gidan ruwahhhh!!” ya fadi Yana hadiyar yawu dukya kagu yasa mata bura amma so yakeyi ta jike fin yadda ta jike yanzu,ynzunma ta jike sosai dai dai ya shige yaci Amma so yake ta Kuma gigicewa. ya saita bakinsa kan gindinta ya kama lashe mata belin gindinta Daman Nan ne madakatar dadin, ya dinga karkad’a matashi da harshe, yatsanshi na korar gindinta Yana wasa da kofar durinta, still Kuma bakinsa na Kan kaciyar gindinta Yana lashewa yanata karkad’asa. Ba karamin tashin hankali shaawah tashiga ba, takai hannayenta duka biyu ta toshe bakinta sbda kar tayi mugun ihu kowa yaji, dadin da takeji tana iya mugun ihu gabaki daya jamaahn gidan ma suji, Kodan mugun dadih Nan da takeyi in yana lagudarta batajin zata iya kin basa jikinta inya bukata, ya kuma rudata sosai yau, sbda Yana kasheta da dadih, bata iya control se gurnani takeyi tana kara turo masa gindin sosai, ta kama bakinta ta rufe gam-gam, jikinta se rawar dadih yakeyi, se zare Ido takeyi, ji takeyi kmr tana cikin jirgi Yana yawo da ita a sararin samaniya,. “Ba..abinda…yakai…Shan…gindi…dadih!!’ ta kasa daurewa seda ta saki bakinta ta fadi, ta kasa rufe bakinta, se sambatu takeyi tana ihu-ihu. ”kana shanyemin….rayuwata…wasssshhhyohhhhzuciyata!! Wassshhtohhhh gindihhh! Belina! Sssssshhhhhhh!! Ggggggggghhhhhhhhhhhhhh!!!wayyohhhh durinahhhhh!!!!” Ya cire bakinsa jin ihun da takeyi yayi yawa beso ta kawo bura yakeso yasa mata sbda yafijin dadih inze cita beso ta kawo harda hakan ya kara masa jin dadih first time Daya fara cinta, kafin mace ta kawo tafima namiji dadih,. Jin ya cire mata bakinsa a cikin gindinta bayan tana tsaka dajin dadih, Ta zubo masa Idanuwanta dasukaci kukan dadih suka gaji, sunyi jajawur, cike suke taf da jarabar d’ana miji. Ya gwale mata kafafuwa ko gani bayayi sosai, yayi knell a kan guiwowinsa ya kara dago duwaiwukanta a kn pillow din, ya matso da gindinta sosai saitin kan burarsa,. Ganin hakan yasa ta tsorata , bata mance da azabar dataji a farko ba, ya rike cinyarta Daya gam yadda ba halin ta matsa, sbda a halin da yake ciki inta matsa be gama cinta ba yana iya suma. ya Kai kaciyarsa saitin kofar shiga gindinta, ya fara gogawa a hnkli a hnkli ya shiga gogar gindinta da kan kaciyarsa, seda ya lunshe Ido tsantsi da tsantsi sun hadu,. Ita kanta seda ta sauke ajiyar zuciya, sbda azababben dadin daya ratsata, skin to skin, ruwan yauki nata kwarara daga burarsa haka ita yanata kwararowa Daga gindinsa. “Wassshhhh gindinki ruwahhhh bazan jureba mommy, bazan iya daurewa ba,,,Wassshhhjjjjjjjj!!Tsantsiiihhhhhhhhsssssssshhhhhhjjhj! Ruwaaaaahhhhhhhhh!” ya fasa ihu Hadi da danna kaciyarsa can cikin gindinta a hankali a hankali, da temakon tsantsinsa da tsantsinta. Nan fa taji Wani irin mugun zafi ya ratsata ta zaro ido tana fadin “meye haka Aeezad ? Wayyo kace baza kamin da zafi ba Kuma Naji zafi… innalillahi wa’inna ilaihirrajun!” ta fashe da kuka, sbda jin yadda ya shige mata gindi, duka burarsa ta shige be rage saura ko kadan a waje ba, dukda a hnkli yasa Amma ji tayi kmr da karfi yasa mata,. Wani irin dumi me gard’i ya ratsa masa kaciyarsa zuwa Yan golayensa. Bayan ya gama shigewa da burarsa gindin nata tsaf, yaji Wani mugun dadih, Wanda yafi nada jijiya da namomin tsantsi sun hadu. “kinfi rannan dadih!!!!!! Me Kikasha pls? Wayyohhhh! Kece mamana ! Wlhi kece mamana! Wasshhh! Mommy!! Zanci! Zan motsa burana, zanyi gwatso, zanyi wasa da burana a gindinki!!….” Ya mata rumfa kawai ya fara moving duwawunsa da burarsa inside her pussy, Wani irin dadiih ya kuma kashesa Ashe rannan ba dadih yaji ba yau yafijin dadih ninkin na ninkin, dadin ma me rikitar da Yan hanji da mara da kwakwalwa, se sambatu yakeyi, a hnkli a hnkli Yana mata gwatso se kara gwatso yake mata, Yana gaba Yana baya. Nabeelah Kam azabar zafi kawai ke ratsata, kwallah takeyi kawai tana fada masa ka ciremin pls wlhi da zafi,,, zafi nakeji!’ Gashi tanajin Abu har cikin makoshinta, zafin da takeji sosai ne Amma gaskiya bekai zafin ranar daya fara cinta ba, yau made akwai zafin sosai sbda ji take yauma kmr Yana sa mata Attarugu, ita tana kwallah shikam sambatu yakeyi yanata kara gwale mata cinyoyi Yana ci mata gindi, Wani irin Nishi yakeyi da ihu me ban tsoro, tabbas da ace kofar dakin ta banza ce da har Yan compound se sunji wannan ihun da yakeyi yanacin gindi Yana ihu kmr tana cire masa jijiyar burar tasa gabaki daya daga jikinsa. Se ihu yake mata a saitin kunne kmr ze kashe mata dogon kunne, gashi se zizzira mata bura yakeyi lungu da Sako a cikin gindinta, da karfi yake cinta yanzu, har gadon amsawa yakeyi, itakam tin-tini jikinta yariga ya gama amsawa tayi kwallar harta gaji, tayi innalillahi yafi a kirga,,ta kulle bakinta gam sbda burarsa da takeji tana barazanar faso mata makogaro zuwa bakinta, gashi gabaki daya yake ziraro mata ita, be rage ko kadan a waje,. Seda yayi awa biyu, Yana mata gwatso da karfi kana ya kawo Yana ihu Yana kwalo mata kira, ya bata kyauta yafi a kirga har kyautar burarma seda ya bata gabaki daya,, gabaki daya ya gama gajiyar da ita bataji a jikinta akwai saurar mamora,. Daya kawo yaki fita a gindinta, Kawai yaci gaba da cinta, tayi masa magiya kan ya barima ta huta, Amma Ina bejinta sede Kawai gwatso yakema gindi Yana masa Wani irin mugun ci Kai kace Yana ci da Wani ko ance masa gindin karewa zeyi, yaci gaba da mata mugun gwatso har ya sake kawowa , nanma yaki sauka ya canzata zuwa Doggystyle, Ya zira mata bura yaci gaba da cinta ba karamin mugun dadih ta masa ba, abinda yaji baze misaltuba a gaskiya goho da dadih, Amma shi yafijin dadih daya cita a face to face, wato Daya mata rumfa yafijin dadihn haka. Be barta ba, seda yacita sosai a gohon yayii kawowa ta uku,kana Ya kyaleta badan ya koshi ba, inze shekara Yana cinta baze gaji ba,gindinta nada dadin da baze ginshesa ba. Kadan ya rage bata Suma ba, ya jawota jikinsa yadinga mata godiya dasa albarka, ta masa banza, ya sunkuceta se toilet sbda anata Kiran sallan la’asar ne lokacin. Sukayi wankan tsarki ya gasa mata jikinta sosai, ya dakkota suka dawo dakin, tana mamakin yadda yake daukarta da hannu Daya ko nauyinta beji. Yasa mata kaya ko ina a jikinta ciwon yake, ga wata azababbiyar yunwa tanaji, ga bacci tanaji sosai. yasa kaynsa Sukayi sallarh azahar da la’asar Sam beson hada sallah sbda yana jawo matsifa da bala’i,sede beji Kiran sallar azahar din bane, lokacin Yana can duniyar tsokoki da dumin cikin duri.

 

Manyan mata Akwai kayan gyaran Aure, ku gyara jikinku, Akwai hadin amare, Akwai garin gamadidi, in kikayi using dinsa kin fita zakka a cikin mata, sannan akwai matsin gamad’id’i na mallaka ne ta kara zaman lafiya a dakin aure ba a bawa me kishiya, mata ku kula da jikinku, marabarki da tsohuwar mace kula da farji, kuzo kuse kaya a kan farashi me sauki. 08101626484*

This books is 1k 08101626484

This book is 1k 08101626484

NAMIJIN ZUMA

No comments