Breaking News

Namijin Zuma 42

42….

Yau kimanin 4month bataga period dinta ba, gabaki daya Basu haduwa da maman Noor sosai tinda ta fara Zuwa school din da Aeezad yasata, ita ma Kuma maman Noor kwana


biyu Aiki ya mata yawa a office, se dare take dawowa gida, big Hajiya Ake bari dasu noor, ita Kuma kullum tana Nan a falo, Sam taki tafiya gidan Alhaji Abubakar har zuwa yayi shida iyalansa su tafi da ita Amma Ina fir taki yadda, saboda kudin da zaks ke bata kusan kullum sannan ga kayan dadih masu yawa sunaci kullum Wanda Aeezad ke shigoma musu dashi, abinka da big Hajiya ba godiyar Allah, ta fetsare idanuwanta tace bazata bar gidan Aunty hafsat ba, dole Alhaji abubakar ya kyaleta sede jefi-jefi suna zuwa da iyalansa su gaidata. Yau tinda ta dawo takejin kugunta kamar ze cire, ciwo yake mata sosai, ko kafin ta fita seda yacita sosai, yamata cin kaca. yaude lubus take,tare dashi suka dawo daga school din kamar kullum yanzu hannunsa yayi garau ya warke tini Dr haphis ma ya koma kaduna bakin aikinsa,sede har yanzu Yanashan wasu magungunan. Kwance take a kan bed, se Nishi takeyi, tanata tunani tunani, ta kula a week’s dinnan big hajiya se tayita mata kallon sama da kasa kallon daba irinsa ta saba mata ba, irin kallon kwa-kwaf dinnan ta rasa me big hajiya take kallo a jikinta. “Sannu mah baby…” Aeezad dake zaune bedside, duk ya kumayin kiba yayi fresh yayi kyau abinsa. itama kanta nabeelah tayi kyau a kwana biyunnan tayi Wani irin haske sosai duk wata suffa ta jikinta ta Kuma bayyana baro-baro, tayi wata kiba,. “Yawwah…” Ta amsa tana haki, yau da kyar take cin abinci shima Dan Aeezad ya matsa ne yanzu fa gidan yake kwana Sam yaki tafiya ya barta ta huta, tin tini mutun kmr maye, danma Allah yasa har yanzu na’eema bata dawo ba, Amma a week dinnan zata dawo haka ta gaya masa dasukayi chart. Dawowa yayi gefen bed din se kallon kyakyawar fuskarta data Kuma kyau yakeyi, ta Kuma kiba sosai tako ina ta cika taf tayi kiba taban mamakin Wanda besanta bama da wuya ya ganeta, a lokaci kankani ta chanza. Sosai takejin dadin matsar da yake ma kafafuwan nata, Daman tin safe dayaga tana tafiya da kyar seya tambayeta meye, shine tace masa kafafuwanta ke d’an ciwo kadan, sbda bataso ta daga masa hankali, ko ciwon kafar ma datace seda hnklinsa ya tashi, haka Kawai taji a ranta batasan abinda ze damesa, sometimes in tana kallansa se ta dingajin nishadi a zuciyarta a kwanakinnan ta fara yadda tana sansa, ta kamu da kaunarsa, uwa uba ga axabar shaawarsa da dadin burarsa tanaji, ynzu ko kallanta ya cikayi se gindinta ya jike,sedeshi matsalarsa inya fara mata gwatso dukse ta tsani sex dinma yake kyaleta. “Wasshhh…” Ta fadi cikin alamar zafin ciwon da kugunta zuwa bayanta keyi, ta tashi zaune da kyar ta jingina bayanta da fuskar bed din ya zuba mata idanuwa da manyan nonuwanta dasuka kara ciccika ko bra bata sakawa, sbda takurata bra keyi over,. Aiko kullum tana fama da manyanta hijjabs da nikab in zataje makarantar sbda azabar Kishi irin na Aeezad Kuma be yadda ya matsa ko Nan da can ba, dukda da hijjabi da nikam dinma Maza na kallanta a hakanma, sede yayita mata matsifa wata ranma yace bazata sake zuwa makarantar ba seta samu ta lallabasa da kyar yake yadda. “Sannu mommy wai har yanzu kafar ce?” Ya tambayeta fuskarsa dauke da alamar tausanta me tsananin, ji yakeyi da ana cire ciwon kafar daya cire mata ciwon ya dawo kansa. Daga masa Kai nabeelah tayi alamar ehh, tana ciza lefe sbda azabar ciwon da kugun nata keyi kamar ze fita daga jikinta haka takeji yanzu ma har bayanta takejin ciwo, ta tashi zaune ne dantaji saukin ciwon Amma se taji ma ya karu ya kuma karuwa azaba, bisa azaba, azabar da takeji baze misaltuba. Ya matsa mata kafar Yana fadin “Gaskiya muje asibiti mommy, ni bazan iya zuba miki Ido ba baki da lafiya.,,naga ciwon kafar yayi yawa Kuma gashi ko kumburi kafar batayi ba inaga irin ciwonnan ne na Cikin k’ashi,yafi zafi Kuma wlhi,,,” ya karashe Yana meji kmr a jikinsa ciwon yake. Ta jinjina Kai sbda azabar karuwa takeyi Amma ta daure tace “Base munje asibiti ba zanji sauki,,bani ruwan me sanyi SOSAI nasha pls…” Dan hade Rai yayi yace “Banace banso kinashan ruwan sanyinnan ba, shan da kike masa yayi yawa kullum ruwan sanyi, kin maidasa kmr abinci…” Marairaicewa tayi tana d’an bubbuga cinyarta ta hagu inda taji nanma ciwo yakeyi, daga kugunta zuwa cinyoyinta takejin azabar ciwon. “Dan Allah ka bani in bansha ba hankalina baze kwantaba, se inji kamar zan hauka, pls ka bani Nasha ko zanji sauki…” Aeezad yace “Yaune last day dinki ashan ruwan sanyi …” Ya mike ya dakko mata ruwan faro water me sanyi har huci yakeyi a frij ya Mika mata ta amsa da jiki na rawa, mejin qishin daya Kai azumi. ta bude ta kafa Kai ta farasha a hankali, a hankalin yake wucewa cikinta har tasha Rabin ruwan gorar,ta ajiye sauran a gefenta tana nishi, ta koma ta kwanta,, ya matso ya shafar mata duwaiwai da baya gani be taba ba, shifa a hannu yake dande yaga batada lafiya ne da yanzu Azzakarinsa na gindi yana wutsil-wutsil, Se jero mata sannu yakeyi tin tana amsawa harta masa banza, sbda tasan shiya ja mata ciwonnann, da jarabarsa da bazata kare ba. kmr an cire mata ciwon haka taji datasha ruwan sanyin gabaki daya seta nemi ciwon ta rasa, Kuma dazu fa tasha ruwan sanyin Amma be dena ba se yanzu datasha Kuma seya dena. Mikewaa tayi ta nufa toilet yabi bayanta daya Kuma cika kmr ze fashe da ido, duwaiwuka lantsan-lantsan. doguwar rigar material ce a jikinta, tinda ta fara Zuwa mkrntar yasa aka dinko matasu sunfi a kirga, sannan ya siyo mata hijjabs Egypt suma sunfi a kirga da takalma latest. taje toilet tayi fitsari, kwanan Nan tana mamakin wai meyasa har kalar fitsarinta ya chanza, itade tasan ada ba haka kalar fitsarinta yake ba,, sannan tana d’anjin gilmawar Abu a mararta, dill dill haka takeji, se bata damu bade. ta Fito daga toilet din ta kalli agogo taga har karfe biyar tayi, Daman yau se 4:20pm suka dawo gidan a can sukayi sallarsu ta la’asar. Ta koma gadon ta kwanta, ya tambayeta kafar ta dena ciwo ne tace masa “A, wlhi tadena kmr an zaremin ciwon, danasha ruwan sanyinnan…” Aaeezad yayi murmushi yace “Alhamamdulillahi…to gyara kwanciyarki in zira kaciyata a gindi pls,, in d’an samu nutsuwa….Daman bukatarki nake Wlhi,burana se ambaliyar water takeyi na shaawah,,,shape din kaciyata ya kuma mikewa sambal, se zillo burana keyi a cikin wando,…. Ni wlhi sbda zaks ne Amma da tin a car zan zirara miki bura A gindi ko rabi ne, na dan soso tsokokin dadih….” Ya karashe mgnrsa yana kai hannu biyu biyu,yakaima nonuwanta, damka, ya fara lagudarsu, nabeelah dake kallansa kmr maye. Ta ture masa hannu a kn nononta dasukai mata kmr dutse Sam bataso adinga lagudar mata sy sunyi nauyi sosai. cikin matsifa tace “Waikai meyasa bakada imani ne Dan Allah? Kaide damuwarka in bude kafa ka zira, ba ruwanka da abinda ke damuna, yanzufa kuguna ke ciwo Amma naki gaya maka saboda kar in daga maka hankali, duk baka ganin hakan kaide gindi-gindi kawai sekace Kai Ka sassakamin gindin, Wannan Wani irin Abu ne wannan? Kai kullum bura a mike kmr ayu, wace iriyar azaba ce wannan kkmin pls? Dasafe ma seda Kayi yafi sau uku, da daddare kwana kake ka tashi a cikin gidinnan, ya kakeso nayi pls? Wani zubin banso Amma haka zan bari kayi , to ko banso ma yin kayanka kakeyi kai inde zakaji dadih shikenan, ni tin inajin dadin har inzo inashan wahala, wlhi wannan abu naka ya isheni gaskiya, ka jira matarka tadawo kaje kaci a can, tinda gindi ne jikina Kuma shine jikinta….” ta karshe tana turesa gabaki Daya idanshi ya rine da jarabar bktr gindi. ko a jikinsa da matsifar da take masa kokarinma rungumarta yakeyi, yaji nonuwanta a jikinsa kawai shine burinsa. Data turesa ya dago ya kalleta, ya marairaice duk idanuwansa sunyi red kmr be tabacin gindin ba Yau ze fara shi inde gindinta ne kullum jinsa yake kmr sabo, duk kuwa da hauka cin daze masa. “Dan Allah ki bari inyi mommy, nimafa da kikaga Ina miki nacinnan ba yadda zanyi ne, sha’awarki ke damuna sosai, gindinki yariga ya gama dani da burata, Nima duk damun da nake miki bayin kaina bane wlhi mommy, ba yadda zanyi ne, in banyi ba se in mutu mommy, ki temakeni yadda Ubangiji ya temakeki ya miki Arzikin gunnan ki bani inci Dan Allah mommy, ki rufan asiri,,,” ya dinga mata magiya kamar mahaukaci se shafo can da Nan yakeyi ya dawo ya shafi can cinyoyinta., ta ruresa-ta turesa, amma kmr mahaukaci be yadda ya bari ba, seda ya dinga mata magiya,. harta gaji ta sakar masa jikin badan tanaso ba, sbda ta gaji, ko na safen dayayi ba dadih taji ba sbda shi beyi kadan se yayita ci kmr yanaci da wani,bugawa yakeyi da karfi, sau goma yana lalata notikan gadon sede a kira me gyara ya gyara, Kuma duk a sanadin gwatson da yake mata ne. Tanajinsa ya gama shashafata, ya bude ya zira, a kullum inse shigeta da kyar yake shiga har yanzu jikinta gam yake, irin gindinnan ne da ita da ake kiransa dame mukulli, irin wanda da namiji ya gama amfani dasu ya fita se kofar ta koma ta rufe gam. Yana fara mata gwatso ya fara Wani irin ihu da gurnani kmr Namijin saniya, har Yan falo sunaji, yanzu fa in Yana cinta sede big hajiya in tana falo ta tashi ta koma daki, sbda a week dinnan ihunsa na yawa, ko nabeelah ta kulle masa Baki se ihun ya fita, se yayita ihu ya buga gwatso da karfi sosai,sbda dadin da yakeji nata a wannan satin yafi Nako yaushe, ta Kuma dadih, ga uban ruwa ta kumayi, ruwanta durinta ya karu, sede kaji burarsa na facal facal kawai a cikin gindi,a satinnan sam be Barta ta huta ba,wata rana ma sede a makare take zuwa mkrntar sbda azabarsa tacin gindi shiko gajiya bayayi, jikinsa ko ciwo baya masa, seya wuni ya kwana yana Abu daya, itakam tanada tabbacin yau shiyasa mata wannan ciwon kugun jarabarsa tayi yawa, daman ta jima ma tanajin ciwon kugun.

bashi ya sauka a gindinta ba, seda yayi awa uku, karfe takwas da Yan mintoci ya sauka a kanta, Nan fa ciwon kugu ya dawo sabo dal,,ya dinga mata godiya ya dauketa zuwa bathroom sukayi wanka, Suka fito Suka gabatar da magriba da isha’i, a zaune tayi sallar da kyar, Suna idarwa kmr jira takeyi ta kama kwarara amai a kan daddumar Kmr zata amayar da Yan hanjinta, Nan da Nan ko ina a jikinta ya saki, idanuwanta sukayi res over amai ta hanci ta Baki. a gigice ya tashi daga daddumarsa , ya dawo inda take tana aman, Yana fadin “SUBHANALLAHI! MOMMY AMMAI KIKEYI!?meya faru haka! SANNU MY LOVE, SANNU MOMMYNA..wayyo Allah sannu mommy,,,” ya jawota jikinsa taci gaba da kyalala aman a jikin jallabiyar jikinsa, har tagama amayar da komi na cikinta, ta koma se kakari takeyi kawai, jikinta yayi Matsifar weak ta rike kugunta gam da 2hands dinta tana fadin “Kuguna,,,ze…bude…” Da kyar ta iya mgnr jiki na rawa ya mike ya gyara gurin datayi aman cikin hanzari ya gyara mata jikinta ya chanza mata kaya, Yana fadin “Asibitii zamuje gaskiya,,sannu mommy, wannan aman Ya whlr min dake,,,” gabaki daya ya rude,ya chanza mata kaya ya chanza jallabiyar jikinsa , gabaki daya tayi lugub se yanda yayi da ita, ya sunkumeta ya goyota a bayansa, byn yasa mata hijjabi, suka fito falo, big hajiya na daki, yaga bega zaks ba gashi mota na hannunsa, koda hannunsa ya warke har yanzu beyi driving ba, zaks ke jigida dashi. A kofar fita falon Sukayi kicibus da Aunty hafsat tadawo daga Aiki tana ganinsa da nabeelah a baya ta tabbatar ba lafiya, ki takalmi babu a kafarsa, tayi hanzarin tambayarsa meke damunta? Ina be bata amsa ba sema yace “Bani car key dinki..” ta Mika masa, ya amsa ya fice a falon ta bisu da ido,. Ganin datayima aunty nabeelah ya daga mata hankali Dan haka cikin hanzari, ta kwalowa big hajiya kira ta fito sanye da hijjabi, aunty hafsat ta shaida mata yadda taga Aeezad goye da Aunty nabeelah a baya ba lafiya. Big hajiya tadau sallami tana fadin “Rashin lafiya Kuma? Bayan ba jimawa Naji Yana ihu alamar saduwa ma yake da ita..wannan jarababben jikannawa aiko cin da yakewa yarinyar Nan ya isa yasata rashin lafiya, mutum kmr ya biya sadaki,.” Aunty hafsat tace “Ban tambayeki ba pls kuyi shiru..ba abinda na kiraki ki gayaminba kenan… kizo mu bisu a baya kawai, Dan dagani asibitin zasuje jikin ya tsananta..” big hajiya tace ”Toh..” aunty hafsat ta dakko Wani car key din suka fito harabar gidan tini Aeezad yasa nabeelah a mota yaja motar sun fice a gidan zuwa asibiti,. ba bata lokaci aunty hafsat da big Hajiya suka shiga wata motar suka bisu a baya, Allah yaso be bace musu ba. Direct Aeezad Wani babban prvt hospital ya nufa da ita, ba bata lokaci doctor ta dubata sosai, danyaki yadda namiji ya dubata, duk inda de sukayi aunty hafsat da big Hajiya na biye dasu. Doctor Maryam ta dubata sosai, dattijuwa ce tasan aikinta, har scanning aka mata. kana daga bisani tasa mata drip aka bata daki Nan da Nan Wani bacci me mugun dadih ya dauketa se sauke ajiyar zuciya takeyi, sakamakon Allurar baccin da aka saka mata a drip sbda doctor ta fahimci bata samun bacci sam, harna jininta na neman ya hau. Aka bawa nabeelah dakin kwantarwa. Aeezad ya kama hannunta ya rike me drip din, big hajiya da aunty hafsat suna kan kujerar 2ct a zaune suna kallon iKon Allah Aeezad de ya kama hannu ya rike. Aunty hafsat se kallon Nabeelah takeyi an cire mata hijjabi, ita se yanzuma ta fara ganin kibar tata, da Kuma yanayin yadda jikinta duk yabi ya bude, gashi tayi Wani irin mugun fari fawww abinka da farar mace, jikinta yayi Wani tubus, harta da skin din jikinta ma ya chanza Yayi Wani irin fresh, zuciyar Aunty hafsat ta yanke ta fadi, a ranta ita kadai tasan me take tunani, Addu’ah tashigayi Allah ya tabbatar da Alkhairi ta kalli Aeezad daketa faman kallon fuskar Nabeelah har yanzu hannunta me drip na cikin nasa, se sauke ajiyar zuciya takeyi a hankali,. “Doctor ta fadi meke damunta kuwa?” Aunty hafsat ta tambayi Aeezad,. Girgiza mata KaI yayi Hadi dacewa “Aah bata gayami ba, tanade gwaje gwajen ne, kinsan ciwon kugu takeyi sosai, general check of nace a mata, zuwa Nan da 12:am, zata shigo ta gaya mana meke damunta, Allahde yasa ba Wani k’ashin bane ya karye a kugun nata,,ni wlhi shine ma abinda naketa Adduah, banasan ganinta cikin yanayinnan na ciwo hnkalina a tashe yake .” A hnkli yake mgna gudun kada ya tasheta a bacci. Aunty hafsat ta tausayama Aeezad din jin yadda ya karashe mgnr kmr ze kuka. “Karka damu Allah ze bata lafiya, insha Allahu khairan…’Allah de ya bata lafiya..” Aeezad da big hajiya suka amsa da “Amin ..” itafa big hajiya ta riga ta gano komi tin wata dayan daya wuce kawai de taja bakinta ne tayi shiru, ita koda cikin yake shege a gareta tanaso, sbda tana kaunar ganin tattaba kunnenta na gurin Aeezad, ta tsani naeema sbda bata haihuwar. Ko d’an shegene ta shirya ansarshi da hannu biyu biyu, duk tsiyar big hajiya tanason yara sbda ita ba yaranne da ita ba haihuwarta biyu kawai bata Kuma wata ba, ynzu haka daki Daya suke kwana dasu Noor da nasmah tana kaunarsu sosai tanasan yan tattaba kunnenta ko uwarce ta dakesu ranar se big hajiya ta wuni tana tsinkewa maman Noor, ko uban ne ya dakesu ranar seta wuni tana aika masa da zafi part dinsa, tana fadin besan darajar yara ba. Kafin nabeelah ta farka aeezad ya fita ya siyo mata duk abinda yasan tana iya ci dama wanda bazata iya cinba, Sbda doctor tace a nemi abinci kusa, inta farka a bata Wani Abu tasa a bakinta ko yayane. Allah Allah yadingayi yadawo,Yana dawowa dai dai 11:30pm, ya tadda ta farka, se sannu big hajiya da aunty hafsat ke mata, har yanzu de kugun nata ciwo yake mata, Amma tasamu sassauci kadan, sannan taji dadin baccin datayi.. Ya karaso ya rungumeta Yana mata sannu, securities se shigowa sukeyi da ledojin Dayayo siyayyar ciki, suka gama suka fice a dakin Aeezad duk yabi ya kakkare nabeelah yadda bazasu ganta ba, Amma sun mata ya jiki aunty hafsat ta amsa da dasauki. “meke Miki ciwo ynzu mommy?” Aeezad ya tambayeta. A hnkli tace “Kuguna da kaina…” Duk tayi ligi ligi kmr wadda tayi 1month tana jinya. Ya duba agogo yace “Yanzu doctor zataxo ta kara dubaminke mommy, in Bakiji yadda kkeso ba semu chanza asibiti, ko kuma bar kasarma in kaiki inda za a dubaminke sosai mommyna, ki kwantar da hankalinki Nima ciwon na tabani mommy, sannu mommyna mgnin kukana, sannu farin cikin rayuwar Ahamad Sunusi. .” Ko kunya beji yake mata wannan kalaman a gaban big hajiya da aunty hafsat, se tabasa nabeelah keyi alamar ya bari akwai mutane a dakin, Amma kmr tana Zugasa se famar rungumota yakeyi yana jawota jikinsa. Ya lallabata taci ayaba, se Kuma taji ayabar ta mata a baki Dan haka taci sosai, tana gama ci doctor Tashigo dakin, nurse na biye da ita da file din da aka budewa nabeelah a hannunta. Suka gaisa da Doctor , nurse ta gaidasu Hadi da tambayarsu yame jiki suka amsa da dasauki. Doctor ta matso kusa da gadon nabeelah ta tambayeta ya jiki nabeelah ta amsa da dasauki. Doctor ta tambayeta yanzu meke damunta? Nabeelah tace kugunta ke cowo..’ doctor tace ze bari insha Allahu, yawan sex ne ya kawo haka, nabeelah tayi kasa da kanta, su big haiya aka kara bude kunne. Doctor ta kalli aeezad tace “Kaine mijinta?” Aeezad yace “A,…” Doctor ta bude wata yar takadda data rikota a hannunta se Kuma ta amshi file dn dake hannun nurse ta kalli nabeelah ta kalli Aeezad, idanuwanta na kan Aeezad din kana tace “Amma kasan tana dauke da ciki na tsawon wata hudu da kwana daya kou?” nabeelah tayi hanzarin kallon doctor jin abinda tace cikin matukar kidemewar gigicewar fitar hankali me tattare da fitar hayyaci Wanda ke bayyane da tashin hankali karara a kan fuskarta, Nan da Nan ta firgice a zabure tace “CIKI!!!!!!????” da karfi tayi mgnr idanuwanta kaf a waje, takai hannunta na hagu ta dafe kirjinta yayinda zuciyarta tayi wani irin mummunan bugu har sau biyu.

 

This book is 1k 08101626484

[7/18, 8:25 PM] SAFIYYA: NAMIJIN ZUMA

No comments