Breaking News

Waminal Hoob 28

Asmy Mom Aydah??: 28

Yarda Aunty Siddiqa taga Areefa mansoor ta shigo mata a gida a rude,yasa hankalin ta ya tashi ta riketa tana fadin ya naganki a


haka,Areefa mansoor ta fashe da kukan bakin ciki tana fadin”Aunty Siddiqa mutuwa xanyi idan ban Auri Aliyu waxeer ba,Farhaan Shagari ya ruguje min dukkan shirin da nayi wlhi tallahi baxan barsa ba sai na dauki mummunan mataki akansa,so yake nayi biyu bbu.”waya fada masa Areefa mansoor tana rasa abu,sai dai shi ya rasa wlhi baxan rasa shi ba baxan iya daukar wannan ?addarar ba ,tabar Aunty Siddiqa tsaye cikin parlorn ta nufi dakin da take sauka tunda taxo gidan,kai tsaye toilet ta wuce ta shiga xubawa farar fuskarta ruwa wacce ta koma ja sabida tashin hankali maganganun Farhaan taji suna dawo mata acikin kanta,bbu maganar sa da baiyi ba wacce bata tabata ba.kenan Nooriyah ta samu Aliyu waxeer cikin sauqi,shi kuma saboda son kai irin nasa ya zame kansa ya barta ita kadai aciki.wata daria ta fashe dashi,tana fadin”yanxu ne wasar xai fara baa mayi komai ba,yanxu ne xan taka dotsin da idan na cillasa xai tarwatse dukkan Rayuwar Farhaan Shagari,ta fara gamawa da matsalarsa kafin taje kan Aliyu da Nooriyah,
Fitowa tayi daga toilet taga Aunty Siddiqa a tsaye tana kallonta.
Batareda ta kalli Aunty Siddiqa ba ta dauki wayarta ta kira lambar
Bahago shi kadai zai iya yimata maganin Farhaan yanxu,bugu daya ya dauka cikin muryarsa ta dabanci yake fadin”kamar kin san garin yayi xafi yar gidan mansoor duka nida yarana bbu wata harka.”satar ma ba’a samun abun kwarai,
“Fadamin meye damuwar yanxu na share dukkan hawayenki.”dan murmushi tayi tana fadin”ka natsu bahago ka natsu da bayanin da xanyi maka yanxu bana son matsala ko kadan,Rayuwar Farhaan Shagari nakeso ka dauka cikin awa Ashirin da hudu.”Daria yayi yana fadin”wannan ba wani abun daga hankali bane,nawa ne ladan aekin mu??”dubu dari biyar,gaskiyya sunyi kadan.”bafa yau kuka saba yimin aeki ba kuma kasan halin yanayin kasar nan bbu kudi,nima kiyi hakuri kin san kashe rai ba karamar kasada bace kuma shiga gidan babban mutum kamar Alh.omar Shagari akwai hadari acikin sa,
Ki bada Naira miliyan daya muyi maneji haka nan,ina xan samu miliyan daya a yanxu.” ae kina da manyyan mutane.ke dai ki hada kudin.”da haka ta kashe wayar,da sauri Siddiqa mansoor ta karaso gabanta tana girgiza ta take fadin.”kisa fa kike magana Areefa pls kiyi komai Banda kisa.”Siddiqa mansoor ta fada cike da tashin hankali,Areefa mansoor ta xare mata ido tamkar itace babbar ba Siddiqa mansoor ba ,take fadin so kike yaje ya fallasani a wajen Aliyu waxeer ??”so kike Aliyun ya fasa Aurena kenan……..Ya fada min ban isa na kara komawa cikin rayuwar Aliyu waxeer ba ,na fita cikinta fita na har Abada……..”xan nuna masa bana da hankali,
Kiyi shiru Aunty Siddiqa baxan saurareki ba.”da haka ta dau jakarta gamida key din mota tabar mata room din,yarda xata hada miliyan ?aya acikin awa Ashirin da hudu kawai take tunani,kudin account dinta baxasu wuce dubu dari shidda ba,tunawa tayi da kudin da Farhaan ya bata,waya ta daga ta kira Aliyu waxeer.
“Baby kan manta ni kou??”tayi maganar cikin kwantar da murya,zuciyarsa yaji ta narke da tausayin Areefa mansoor shi yasan mai laifine a wajenta,baya yimata soyayyar Aure yanxu,
Haka baisan ta hanyar da xai fada mata hakan ba.”kema ae kin manta ni ya fada mata
Sounding so very cool
Tayi Rolling eyes dinta ko ba komai ya fada mata magana mai sanyi,cikin shagwaba take fadin”baby kudi nake so,aunty Siddiqa ta sakani a gaba lasses na dauka wurinta tun last month.”nawa ne kudin??dubu dari biyar.”duk me kika saya da kudi har haka,ta turo baki tana fadin”har shoes da bag,ya tabe Baki kamar Yana ganinta yake fadin”amma ki kiyaye gaba yanxu babu kudi a kasar nan,
Xan turo maki xuwa Anjima,Yar Hira suka taba ya kashe wayar wani murmushin takaici tayi tana fadin”Yau ni Aliyu waxeer ke fadawa kudin da na tambaya a wajensa sunyi yawa…wani kwafa tayi ta tada motar,kara taje banki ta fara hada kudaden su bahago nan da yammah.”
Tun safe da tabar Room dinsa bata kara komawa ba,tana gujewa duk wata tambaya da Aliyu waxeer xaiyi mata,kusan 12 ta sauko kasa ga mamakinta komai na break fast Bai taba ba…..sai taji duka bbu dadi,hada masa tayi a madaidaicin tray ta nufi master bedroom dinsa ,ga mamakinta xaune yake kan bed Yana Danna waya,kallo daya yayi mata ya wani dauke kai.cikin sanyi murya ta gaishesa bai amsa ba kuma bai ko kalli inda take ba,tambayar kanta take ko lfy,hadadden kudin gyadan da tayi masa ta shiga xuba masa cikin mug ,Amsa yayi a fusace yayi jifa dashi akan marbles,lokaci daya ya sauka kan bed ya dawo gabanta yana girgiza shoulders dinta yake fadin”Meya kaiki gidansa??waye ya baki ixinin fita kije ki hadu dashi,ya fada yana daka mata tsawa ,hawaye suka fara Rolling akan fuskarta,Ya hade rae sosai yana fadin”karki yimin kuka karki fara.”
Cikin kuka take fadin”a waya ya Kirani ………nan ta fada masa mai Farhaan din ya fada mata,kallonta kawai yake.daga nan kuma sai mai ya faru,Allura yayi min ban san kuma meya faru ba.”Ya dafe kansa zuciyarsa na bugawa da wani irin kishi Yake fadin.”baki ji canji a kasan ki ba,ta girgiza kai tana fadin”bataji komai ba,yana girgiza kansa yake fadin”idan har yayi maki wani Abu baxan taba yafe maki ba noory laifinki ne laifinki ne,yayi Maganar cikin tsawa gamida shigewa toilet,
Hawaye na bin idonta take binsa da kallo,
Itama ficewa tayi daga dakin,kusan 2 Areefa mansoor ta ha?a kudaden su a wajen gari ta hadu dasu bahago ta damka masu jakar kudin tana fada masu ,da sun aekata abunda ya kaisu su bar garin a daren ,kar a samu matsala sallama tayi masu ta dauki hanyar gida,sai kusan 4 ta koma gidan Siddiqa mansoor ,ita dai Siddiqa har lokacin bin Areefa mansoor da ido take,duk jikinta ya gama yin sanyi.
“Dama kin saki jikin ki ki cigaba da al’amurranki Aunty Siddiqa Dan bbu Wanda xai canjani haka bbu wanda ya isa ya tsayar dani akan hukunta Farhaan Shagari,gobe ki tambayi mijinki sae muje wajen malamin naki,
Bayan la’asar tayi shirin tafia gidan Ammah ,har lokacin Aliyu na dunkule a daki kishi ya hanasa fitowa itama bata kara bin takansa ba,ta window din dakinsa yake hangota tana kokarin shiga mota baki bude yake kallonta,ina kuma xata je??”Yarinyyar nan kuwa tana da Hankali.”ta manta meya faru daita jia,
Da sauri ya dauki waya ya kira daya daga cikin securities dinsa yana fadin”kar su bude mata get duk wanda ya bude a bakin aekin sa,tana tayin horn bbu Wanda ya motsa,Baki sake take bin su da kallo
Fitowa tayi daga motar ta nufesu tana tambayar su lfy ko get din ya samu matsala ,
Aliyu waxeer yana tsaye jikin window yana kallonta,cikin girmamawa yake fada mata maigidan ya bada umurnin kar a bude mata ,cike da bacin rae ta juya ta nufi entrance din shiga gidan, parlor ta sami Aliyu tsaye yayi yana kallonta.”xan fita kuma xaka saka a rufe kofa tamkar wacce ke xaune gidan yari.”tayi maganar bbu walwala a fuskarta ,daukarta yayi cak!”sai dakin barcinsa tana so ta xille masa ta kasa,
Kwantar da kanta tayi cikin kirjinsa gamida fashe masa da kuka mai cin rae kukanta yake ji har cikin zuciyarsa,bai direta a ko’ina ba sai kan bed dinsa,Hijab din jikinta yake kokarin cirewa ta rike hannunsa hawaye kwance akan fuskarta take kallonsa,ya ware mata ido yana fadin”lfy ta girgiza kai tana fadin”.pls bana so,ya dage kafada yana fadin Ni kuma ina so,ae shi wanda kika bi zuwa nasa gidan Allah kadai yasan inda hannunsa ya kai cike da mugun bacin rae take kallonsa,ya cire Hijab din jikinta Yana kallon plain gown din dake jikinta,A fusace taxo xata sauka kan bed din ya fisgota ya rufeta cikin kirjinsa ,.
Xatayi magana yayi saurin hade bakinsa da nata wani irin kissing bakinta yake,
Yana zagaye hannayensa akan kugunta ,ya kusan minti goma yana shan bakin nata.kafin ya janye bakinsa yana kallon yarda jikinta ya mutu,ya kara matse ta cikin jikinsa.cikin Muryar Rada yake fadin fadamin da ina da ina ya taba a jikin ki.” na taba yanxu na mori sadakina,shi saurayin naki ya taba a banxa baran tana Ni mai igiyoyin auren a wajena,shigewa tayi cikin jikinsa ta fashe masa da kukan shagawaba,baki ya bude yana kallonta,
Kafin ya fara yawo da hannunsa cikin jikinta ,
Hannun sa ya tura cikin bra dinta Yana murxa cwt love dinsa,wato na shanu,
Jin su a cike jin yayi tamkar ya some Mata,
Sai ga noory ta dawo bbu riga kokarin balle bra din Yake ta saki ihu tana kare kirjinta,
Marairaice mata yayi
Yana fadin”pls xan sha ko sau daya ne,yarda yayi mata ya bata tsoro tamkar ba Aliyu waxeer ba mai tsare gida ,make masa kafada tayi a tsorace ta shiga jada baya,kafafun nata ya jawo da sauri ya kwantar daita karfi ya saka ya fisge bra din,
Ya kafa bakinsa a wajen ya shiga sha,
Ihu ta shiga sakar masa,tamkar xata xauce wani irin fitsari takeji.matse kafafunta ta shigayi,dadi yaji yana kai mata har cikin kunnenta,yafi minti Ashirin a haka da sauri ya saketa ya kwanta gefe yana sauke numfashi,da sauri ta sauka kasa ta dauki rigarta tana kokarin ficewa daga Room din ya fisgota Yana fadin ina zaki??”
Shaye da toka da turo baki take fadin”dakina xanje…….”Ya dauketa cak!”xuwa toilet dinsa yana fadin wanka xamuyi tunda kin bata wanka.”tana dukan kirjinsa take fadin”Ni da wanka na. wankan me kuma xanyi,ya tabe Baki Yana fadin”oh really??”duk ddin da kika sha duk ihun da kika tayi min acikin kunne,kice baxa kiyi wanka ba.”shi ke magana itake jin kunya, pant dinta yake kokarin cirewa dan tabbatarwa ta saki ihu,tana xare ido take fadin”Aliyu baya da hankali da gaske yakeyi………..bai saurareta ba sai da ya saukar da pant din,kasa bin pant din kawai yake da ido yarda ya jike .kasa kallon sa tayi cike da wata irin kunyarsa wacce bata ta?a ji ba,juya masa baya tayi gamida fashe masa da wani irin kuka,Jawota yayi duka ajikinsa yana kissing din bayanta,nan ma sai da suka bata lokaci kafin sunyi wanka yana dawo wa sallar magrib suka nufi gidan Ammah…

“Kuyi hakuri da wannan dan Allah ina busy……

*Allah ya Isa Duk wacce ta karanta bata biya ba….*!”

Account Details
0004157137
Jaiz Bank
Asma’u Buhari Aliyu
Katin wayar MTN.ta wannan lambar#09060259200
Shaidar biya ta wannan lambar#08086207764

No comments