Breaking News

Waye Mijina Return 12

Page 12

 

*Wannan novel paid book ne banyadda kowa yafitarmun da abuna bikasan wahalar Danasha kafin narubuta abunaba idan Kika bitardashi Kuma keda Allah*


 

 

MAGANIN INFECTION wlh wlh wlh cikin kwana ukku Zaki rabudashi domin sekinyi gudawarshi sosai Kuma bame wahalaba hakan zefita ajikinki kamar d’a yabar cikin mahaifiyarshi da yardar Allah 

 

__my twin yafad’a a gigice tareda tallaboshi jikinshi Amma ina kamar matacce Sam ba,alamar numfashi ataredashi..kuka IBFAR yafashe dashi Yana jijiga AFSAR tareda Kiran sunanshi Amma Sam kamar yanayida gawa mik’ewa dasauri tanufi k’ofar fita Yana waoyayen Dan uwan nashi harya murd’a handle d’in k’ofar sekuma idonshi yasauka akan penis d’inshi dake tsaye haryanzu sek’ara cika takeyi dawowa yayi yad’auki wandonshi dayagani k’asa yasaka mishi seda yakawo k’ugunshi wando yak’i rufewa domin yayi dak’arya yayida gaskiya Amma penis d’inshi tak’i shiga wandon ganin Yana k’ara bara lokaci yasashi barin wandon hakan yad’auko jallabiya yasaka mishi seta sauko har k’asa tarufe mishi Al,aurarshi Kar mutane susameshi ahakan Amma dudda hakan gata atsaye cikin jallabiyar ahakan yabarshi yafita yanata kuka duk jikinshi yayi sanyi dominshi itakacin gaskiyarshi AFSAR yamutu.

 

Ahakan ya,Isa bedroom d’in sheck jalaluddeen Yana zaune yana aiki a sisteam d’inshi gimbiya Shulaisa nagefenshi tana lunke kayanshi IBFAR yashigo d’akin ko sallamah beyiba.. dukansu d’agowa sukayi tareda zubamai Ido kawai gabansu na fad’uwa arasa Wanda zecemai wani abun..shiko cikin kukan dayakeyi ya,Isa gun abei d’insu kawai yafad’a jikinshi Yana k’ara fashewada kuka cikin tashin hankali sheck jalaluddeen yashiga shafa bayanshi alamar rarrashi domin kukan yafad’a yasamu yayi musu bayanin Mike faruwa Amma Ina kukan sek’ara zuwa yakeyi me shigaran duk mesauraronshi alamar tin k’asan zuciyarshi kukan kefita Sund’au kusan minti 5 ahakan kafun sheck jalaluddeen yayi k’arfin halin dagoshi daga jikinshi Yana sharemai hawaye suna k’ara fitowa cikin dakiya yace “mik’ewa faruwane Yan biyuna? Waya tab’aka minene yafaru? Ina Dan uwanka? Duk atare sheck kemai tambayar domin se tsinkewa yakejin zuciyarshi nayi..shiko IBFAR cikin sabon kukan dayazo Masa yace abei aboyna..Ido gimbiya Shulaisa datin d’azu batace komaiba tazaro cikin tashin hankali tace miyasami aboyd’in naka? Kafin yabata amsa tini sheck jalaluddeen tamik’e Yana fad’ar Ina AFSAR d’in yake? Domin tinda yaji hakan yasan Wannan IBFAR ne..k’oda kawai IBFAR kenuna Masa cikin ganin baze iya maganaba  yasa yamik’e tareda biyar Bayan abein nasu da tini yafita pert d’insu suka nufa inda sheck jalaluddeen tamurd’a k’ofar bedroom d’in AFSAR yashiga ganin baya aperlo innalililahi wa innailaihiraji un yafad’a alokacin da idonshi yasauka akan AFSAR dake kwance kamar gawa..cikin gumun tashin hankali yak’arasa gunshi Yana dagoshi tareda kafe penis d’inshi da Ido ganin wani mahau kacin cika datakeyi tana numfashi ita kad’ai zakagani kasan cewa yanada Rai.. kallan IBFAR yayi yace kamamunshi muje asibiti..ahakan suka d’aukoshi suka sakashi amota tareda barin gidan sheck jalaluddeen dakanshi yake driving Dan yasan IBFAR baze iyaba shima k’arfin Hali nekawai da tawakkali irin nashi..cikin ikon Allah suka iso asibitin Wanda kamun suzo sheck jalaluddeen yayi wayada sauran likitocin dake Nan awannan lokacin Aiko suna zuwa aka kwashe AFSAR akayi emc room dashi suka duk’ufa kanshi Amma Banda sheck domin yakasa yin komai addu,a kawai yakeyi aranshi.

 

 

Tinda suka fita gimbiya Shulaisa Bata d’aga daga inda takeba addu,a kawai takeyi tana nemawa yaron nata sauk’i cikin ranta Tannan zaune wayarta dake ruri tind’azu batajiba seyanzu daya kasance Kiran na 13 yashigo wayar janyowa tayi taduba ganin mekiranra tasata d’auka tak’ara akunne tareda sallamah..amsawa  sarki zaidulabedeen yayi cikin muryar dattako yace hasken sharhaa lpyrki kuwa? Memakon tabashi amsa sekawai tafashe da kuka metsuma zuciya jin muryar mahaifin nata..shiko memartaba jikin kukanda takeyi mekunar zuciya yasakashi k’yaleta tayi abunta bataredaya katseta ga alama kukan yadad’e Yana cin ranta batasamu inda zatayi bane seda tashafa minti 20 tana kukan daga baya takama sauke ajiyar zuciyar….ganin kukan yafad’a Mata ne yasa memartaba gyaran murya kana yafara magana cikeda kalama..”mamana Mike damunki ? Mike faruwane kike kuka Ina yaranki dukansu? Wani yasamesune? Ko mahaifinsu? Duk atare memartaba ke Mata tambayar seda tasauke ajiyar zuciyar kana tace “”AFSAR ne abbana batada lpy anan takwashe komai daga matsalar AFSAR taga masa seda takai karshe kana tace IBFAR ma hakan yake Abba sedai garashida AFSAR domin ciwon AFSAR ne keb’oye nashi Amma da ace bana AFSAR tolallai na IBFAR ma tashin hankali ne inajin tsoro sosai Abba kada yarannan sukasa rike kansu da Wannan matsalar sufara Neman matan banza bana fatan hakan abun yafara wuce tinanina… innalililahi wa innailaihiraji un kawai sarki zaidulabedeen kemaimaitawa kamun yasauke aciyar zuciya cikin yadda da abunda zuciyarshi tasaka mashi yace karki damu zanyi magana da alhaji abdurahman insha Allah komai zezoda sauk’i Allah yabasu lpy… ameen y Allah Abba tafad’a cikin girmamawa..cigabada kwantar Mata hankali sarki zaidulabedeen yayi suyi sallamah.!

 

 

A asibiti kuwa kusan awa biyu ana Abu d’aya dak’yar no numfashin AFSAR yadawo sedai befalkaba allurar bacci suka Masa kana suka d’aga Dr Umar wato (sexy boss) Novel d’in mmn teddy 

 

Yakalli sheck jalaluddeen yace Dr muje office ficewa sukayi dukkansu suka nufi office d’inshi kallan sheck jalaluddeen yayi cikin miskilancinsa yace Dr gaskiya yaronan amishi aure ko yarik’a rage dumuwarshi kafin yayi auren domin yanzufa ba magani ko allurar dazatayi tasiri akanshi Kuma ayanzu Wannan ciyon daya taso Masa duk yadda akayi akwai abunda yafaru dashi wandamu bamu saniba domin sab’anin Wanda yakeyi abaya abincikenmu yanuna cewa duk wata mahad’a ta sperm d’inshi tagama bud’ewa yazo kolulowar Sha,awane yana neman rin release ne Amma beyiba Wannan ne yahaddasa Masa Wannan ciwon Kuma koyan baccida yakeyi bawai abun yasakeshi bane sabida ayanzumma penis d’inshi Kara cikowa takeyi mafi sauk’i shine kusama Masa mafita kacin yafarka.. innalililahi wa innailaihiraji un Allahummah ajirni fi musibati wa ahlikni khairan neemhaa shine kawai abunda sheck jalaluddeen ke memetawa abakinshi kamun yace ngd sosai Dr insha Allah za,asan abunyi kafin yafarka..to shikenan Allah yabashi lpy… ameen y Allah sheck jalal yafad’a tareda barin office d’in..zaune yaga IBFAR se sharar k’wallah yakeyi duk yafice hayyacinshi gaya shima Yana d’aukeda Wannan matsalar Amma ta Dan,uwanshi tab’oye tashi ajiyar zuciyar yasauke kana k’arasawa yayi wurinshi yakama hannunshi suka nufi d’akin dayake suna shiga IBFAR yasaki hannun abei yayiwurinshi yarik’o hannunshi dayajisho dasanyi sosai zuraishi Ido yayi cikin tausayi Yana kallanshi yajima ahakan kamun idonshi su sauka akan penis d’inshi tak’ara girma ba yadda yaganta daga farkoba cikin tashin hankali yak’arasa wrin tareda Kai hannu yarik’o sakewa yayi dasauri Jin yadda take numfashi afili yace aikodai jikinshine abei kallifa yadda pipinshi keyi yatambaya Yana kallan sheck kamar zefasa ihu.. numfashi sheck jalaluddeen yasauke datinda yakafesu da Ido Yana kallansu cikin tausayi..”nagani IBFAR insha Allah zesamu lpy..abei d’azufa bahakan yakeba abei narik’eka  kagayamun miyakawowa aboyna Wannan masifar

 

“Kaizan tambaya IBFAR domin Dr Umar yace abun yafina koyoshe Nan yakwashe yadda Dr Umar yacemai yagama IBFAR kana yak’ara dacewa idanba mutin yasamu abokin kauda damuwarshiba ba yadda za,ayi yakai Wannan condition d’in sabida hakan kagayamun gaskiya IBFAR ko AFSAR yafara Neman matane bamu saniba?

 

Ido IBFAR yazaro ☺️來 tareda toshe bakinshi yace innalililahi wa innailaihiraji un yanzu baka yadda damuba abei ? wlh Allah abei aboyna baya neman Mata ko kad’an basaga gabanshi dudda yakeda Wannan matsalar wlh Allah abei ka yadda dani dudda cewa muna azabtuwa Amma bamu tab’a kawowa aranmu zamu sab’awa mahaliccinmu ba mizesa AFSAR yazaunada Wannan matsalar abei indai Yana neman Mata? Aida tini yawuce wurin Koda y’ammatan dake cewa suna sanmu wlh Nima ketsayawa nabawa mace hak’uri idan tadamemu sabida nasanba aurenta zamuyiba Amma wlh AFSAR baya ko kulasu balle ko maganarsa susaran samu.!

 

“”Nikaina bana tinanin hakan awurinku kumana yadda daku  sedai abunda Dr yagayamun yasakani rud’ani IBFAR nima Dr ne nasan abunda ka,iya kawo Wannan matsalar doline akwai wani abun Amma miyakawo Masa Wannan ciwon? ya,akayi kaganshi cikin Wannan yanayin? Karkacemun Kuna tare Wannan abun yasameshi domin hakan bazeyuba kadaure kagayamun gaskiya yarona kodan musamawa Dan uwanka mafita kafin farkawarshi yanzu inasan saura awa 6 yafarka sabida k’arfin allurar kayi tinanin akan Wannan matsalar komai ze,ita faruwa dashi idan yafarka ba mace ataredashi yak’arasa zancen Yana kafe IBFAR da Ido Yana nazarinshi.!

 

 

Shiko tinani yashigayi Akan abunda yafaru tin lokacin shigowar ASNALL har izuwa lokacin data fito daga d’akin aguje se alokacin k’wak’wallar warshi tahasaso Masa wani abun Ido yazaro  arazane yanafad’ar wacce baby Kuma take nufin nabata? Mi AFSAR keyiwa ihu alokacin suna tareda ASNALL?

 

Ganin yadda yayi dakuma abunda yake fad’a kamar zararre yasa abi kamo hannunshi cikin rarrashi yace miyafaru da ASNALL IBFAR? Wace babyn kake amagana akai? Duk atare yakemai tambayar…nisawa IBFAR yayi Yana zubda k’wallah yashiga bawa mahaifin nasu lbr tin lokacin da ASNALL yashigo da yadda tasameshi atinaninta na AFSAR ne dakuma yadda AFSAR d’in yafigeta sukayi bedroom d’inshi harlokacin dayarik’a jiyo AFSAR d’in da yadda ASNALL tafito arazane har izuwa lokacin dayashiga bedroom d’in da yadda yasami AFSAR ba Kaya ajikinshi..

 

Innalililahi wa innailaihiraji un shine kawai abunda sheck jalaluddeen ya,iya fad’a cikin tashin hankali kenan idan tafahimta akwai wani abun tsakanin ASNALL da AFSAR wandasu Basu saniba kenan zeyi magana kenan wayarshi yad’auki rurin neman temako d’auka yayi yaga mahaifinshine ke kiranshi alhaji abdurahman kafiya d’auka yayi yakara akunnenshi taredayin sallamah.. amsawa alhaji abdurahman yayi kana yace ya jikin AFSAR d’in? Domin sarki zaidulabedeen yagaya Masa abunda ke faruwa yanzu shine yakira gimbiya Shulaisa tak’ara take gayamasa suna asibiti.

 

 

Dasauk’i sosai Abba Amma akwai matsala gaskiya.. shikenan badamuwa Allah yakawo mana sauk’in matsalar sheck yanzu zaku iya d’aukoshi ne? Domin yanzu zamu nufi nigar nasaka sauban yabema Mana ticket…to shikenan Abba se ad’aukoshi kawai idan lokacin tafiyar yayi zamu sameku afilin jirgi domin befarkaba.. shikenan badamuwa Allah yabashi lpy.. ameen ya Allah sheck jalaluddeen yafad’a tareda yanke wayar.!

 

 

Kallan gimbiya Shulaisa tsoho yayi yace shikenan tashi kushirya kikira lateefah muhadu a filin jirgin da,ita nagayawa mijiki..to Abba shine kawai abunda gimbiya Shulaisa tafad’a tareda mek’ewa tanufi pert d’inta…. ASNALL kuwa tinda tashiga d’akin granny take kuka kamar ranta zefita har muryarta ta disashe idanuwanta duk sunkunbura kallo d’aya zaka Mata kagane tana cikin tashin hankali Takoma abar tausayi granny tayitayi da,ita akan tagayamata Mike faruwa tak’i seyanzu tashigo tatasa agaba tafito domin tsoho yace da ita da muneerat za,ayi tafiyar dudda ba,ayi musu hutuba  hakan granny  tataso k’eyarta agaba suka nufi filin jirgin ko shiryawa batayi amotama gimbiya Shulaisa dataganta seda gabanta yafad’i tayita tambayar ta akan mi,akamata Amma tak’i fad’a daga karshe kuka tasa Mata seda taga mama zataci ubanta amotar kana tayi shiru tareda lafewa jikin mom tana sauke ajiyar zuciyar.

 

Koda suka Isa filin jirgin tunisu sheck jalaluddeen sun iya har ansaka gadonda AFSAR ke kwance acikin jirgin IBFAR natsaye yahad’e hannayenshi akirji kanshi ak’asa Yana tinanin hukuncinda abei zayanke…suna fitowa daga motar gaba dayansu idon ASNALL yasauka akan IBFAR dake tsaye da irin kayanda tarabuda AFSAR fige hannunta tayi dagana mom dagudu ta,Isa gun IBFAR tareda fad’awa jikinshi tafasheda matsanancin kuka.. IBFAR jinta kawai yayi ajikinshi bemasan lokacinda tazoba hannusa ze cireta ajikinshi Amma yak’asa sabida tamakal,kaleshi Kuma se kukanga takeyi nafitar hankali… dukansu mutanen dake wurin Ido suka zuba musu suna nazarinta abei ma dake gefen IBFAR kallonta kawai yakeyi domin shiyayiwa IBFAR nunida karya rabatada jikinshi dak’arfi yabarta sabida itama hankalinta atashe yake…itako cikin kuka take fad’ar please yah AB kayi hak’uri Dan Allah wlh basan zakaji tsowo hakanba Allah bansan zaka cutuba dabazan guduba Dan Allah kayafemun Kaka tafi kabarni wlh Allah zanyima zanyiwa babyna abunda kakeso ko yanzunema kayafemun yayana Dan Allah tak’arasa zancen tana k’ara fashewada kuka me tab’a zuciyar me sauraro tareda Kai hannunta kasan wandonshi tana Neman Kama penis d’inshi..Ido yazaro  abunda yake zargi ya tabbata kenan tareda saurin rik’e Mata hannun cikin dakiya yace shikenan k’anwata nayafe Miki basekinyi komaiba ayanzu Kinga akwai mutane afilin jirgi muke Kuma su abei na ganinmu kinji…kukan shagwab’a tasaka tana k’ara shigewa jikinshi tareda gogamai manyan nonuwanta tana fad’ar nidai inasan babyna yah AB Kuma ai kace zaka bani,ita? Yah salam臘 IBFAR yafad’a aranshi ganin shima tana neman sakashi amatsalar kamun yace””eh nama bani k’anwata bakinasoba? Eh inaso sosai Kuma zansha maka sosai bazan guduba.. innalililahi shikenan ngd yanzu kiyi shiru muje Kinga tafiya zamuyi yafad’a Hana Kama hannunta suka shiga girji ya,ajiyeta kusan mom kana yakoma inda aka,ajiye AFSAR Yana tinanin maganganun ASNALL….shiko abei da duk abunda kefaruwa a idonshi Kuma yanajin komai dama yayi hakanne danya tabbatar da abunda ake zargi..nusaya yayi Yana yiwa Allah godiya daya fargardasu abunda keshirin faruwa acikin zuri,arsu tinkamun yafaru ganin yadda gabaki d’aya ASNALL ta makance Bata ganin kowadake wurin se IBFAR datake tinanin AFSAR ne allah me iko yafad’a tareda shiga cikin jirgin…tsohoma dake hangensu dudda bayajin musuke fad’a tinanin mafita yakeyi kawai aranshi ahakan jirginsu yad’aga zuwa k’asar Niger….

 

 

 

Idan Naga zazzafan comment zakuga zazzafan update, akasin hakan Kuma kusan mize biyo baya senayi kwana 5 banyi update ba yawwa.!

 

No comments