Breaking News

Wata karuwa 34


Haɗe bakinsa yayi da nata suka zube a parlourn suna matse²nsu da tsotse² saida suka kunna juna sosai sannan ta miƙe ta cire komai nata shima ta cire masa ta kwanta ta tura masa gabanta ya kawar da kai iya ƙazantarsa a gurin matarsa ya ƙare shan gindi baitaɓa shan gindin karuwa ba ganin bazaisha mata ba yasata cafkar two ball ɗinsa tasa harshe ta fara tsotsarsu da ganɗarta ya saki wani nishi me ƙarfi hakan ya bata tabbacin ya fara shigowa hannu ta kuma sanyasu a bakinta ta rinƙa jujjuyawa yana nishi yana danna kanta ta ɗago ta kama dick ɗinsa tasa a bakinta taci gaba da jujjuyata da salon cikakkun matan bariki.
Wannan rana ankar daɗi a wannan haɗuwa kamar bazasu rabuba sunci juna iyakar ci Hasina tayi ta zuba masa shagwaɓa don tasan ta gama dashi tunda yazo yaci yasha sannan ya shiga sihirtacen gindinta tasan ƙarshen Aneey yazo a wannan gda……..

******

Ba karamar damuwa Aneey ta shiga ba da rashin jin mijin nata kira ta kira wayarsa yafi ɗari daga dare zuwa wayewar gari amma bai ɗagaba daren rayashi tayi daga kuka sai sallah sallar ma a zaune takeyinta saboda cikinta yayi tsufa da ba komai take iyayi a tsaye ba.
Gari na wayewa ta nufi sashin surukanta tana shiga Mother tace “Aneey Ina mijinki ne?” Zama tayi ta rushe da kuka tace “nima shi na fito nema Mom jiya fa ni kaɗai na kwana a sashina gashi inata kiran wayarsa tana shiga amma baa ɗagawa” sosai Mom ta shiga tashin hankali tace “To meye yake faruwa dashi ne nima na kira wayarsa bai ɗaga ba” kuka Aneey ta rushe dashi tace “na shiga uku Mom Ina mijina don Allah a nemomin shi wlh inason mijina kada wani abu ya sameshi nasani shi ba ma’abocin sanya waya a silent bane sannan ko zaiƙi daga wayar kowa Indai ƙalau yake bazaiƙi daga tamuba Mom kisa a bincikamin lfyr mijina ita nakeson ji wlh…..”
Dafa kanta Mom tayi tace “insha Allahu babu abinda zai faru dashi sai alkhairi ki kwantar……” Shigowarsa ce tasasu miƙewa Aneey taja wata doguwar ajiyar zuciya ta nufeshi da sauri ta kama hannunsa ta dudduba jikinsa taga ƙalau yake har wani ƙamshin turare yakeyi sai ta faɗa jikinsa ta rushe da kuka ta buɗe baki cikin In…ina tace “Ba…bani….da kowa bayan ubangijina da Manzonsa a duniya sai kai sai ɗan da zamu haifa duk ranar dana samu tasgaron kulawarka jigata nakeyi mijina ka tausayamin kasani kaine almakashin daya datsemin igiya ɗaya dana ta’allaƙu gareta ta farin cikina dama Babane kaɗai gatana shi kuma jinya ta jingineshi Prince ko zan rasa komai a rayuwata karna rasaka don Allah kada ka sake azabtar da zuciyata da wannan salon zansha wahala…..”

 

Ɓanbareta yayi a jikinsa yaja tsaki tare da tureta yace “Dalla Malama ki dakatamin da wannan ɗan iskan surutun naki da bashi da ma’ana ni zaki tsara ki yaudara waima uban wa yace ki dameni da kira haka an faɗa miki Ni yarone ko ance miki zan ɓata ne? To bari kiji na rantse da Allah duk ranar dana ƙara fita wani dalili yasani kwana kika dameni da kira wlh sai kin koma gdan ubanki sakarya kawai mara lissafi….”
Baya tayi da sauri tace “Abdu Ni…. Ni kake zagi? Meye laifina cikin damuwa da abinda yake mallakina kaiɗin fah nawane ni kaɗai kaine kayimin wannan alƙawarin meye aibu danna damu da mallaki……” Ɗauketa yayi da mari tayi baya taga² zata faɗi Mom ta riƙe ta da sauri tare da ɗauke shi da marin shima tace “Ubanka nace Little meye yarinyar nan tayi maka wacce kalma ta faɗa mara daɗi cikin kalamanta da zaka sanya ƙazamin hannunka ka mareta wlh karka ƙara waima tukunna ina kaje?”
A fusace ya juya ya fice yana cewa “Akanta kika mareni Mom to ta zauna dake karta dawo sashina wlh bana ƙaunar ganinta zan iya yanke hukuncin da bazai yiwa kowa daɗi ba a gdannan”……….

 

*SANARWA DAGA ALƘALAMIN OUM HAIRAN*

 

_Assalamu alaikum_
_Barkanmu da sfy da fatan kuna lfy_

 

_Alhmdllh Dukkan shirye-shirye sun kammala online class ɗin mu na *DOMINKI ƳAR GATA* zai fara a ranar Litinin 15/12/2021 ajin na wata ɗaya ne akan Naira 500 idan ta PC kikeso kuma 1000k ne kada ku bari a baku lbr._
_Zamuke koyar daku abubuwa da dama kamar Haka_
_1- Sirrin gadonki domin siye zuciyar mijinki ba boka ba malam_

_2- Kishiya ƴar’uwa_

_3- Yanda zaki gamsar da mijinki koda bakwa tare_

_4-Tarairaya_

_5- filin sama ruwa_

_6- yanda zaki haɗa magungunan da zasu dawwamar miki da ni’ima batare da kin kashe manyan kuɗaɗe wajen haɗawar ba._

_7- Zamu koyar daku yanda ake gamsar da master ta hanyar wasanni batare daya shigeki ba_

_Zamu koyar daku yanda ake dafa ƴan shila na masu jego, da gumbar yar gata, da wasu fitinannun haɗe² na manyan mata._

_8- Akwai filinmu na tsafta wato ado da kwalliya_
_Hhhh kada fah kuce oum hairan zata koya muku kwalliya wlh Ni yar aƙidar zero make-up ce珞_

 

_Akwai filin ƙamshi inda zamuke koyar daku turaruka farar humrah baƙar humra brow humrah kulacca dadai sauransu._

_ga me buƙatar shiga zai biya ta wannan account ɗin 3184512451_ _Fauziyya Tasiu First bank_
_Idan baki da account zaki iya tuntuɓata ta whattsAp number 09013718241 pls only WhatsApp ne wannan bana amsa kira dashi._

_Don kira domin samun ƙarin bayani zaku tuntuɓeni ta wannan number 09031307566._

 

*Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkin san siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,Mungode*

 

•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*WATA KARUWAA* Na kuɗine ,Zafafa ne Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU✨ MASU HASKAWA* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA’AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800

_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba’a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000

•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•

_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi’u. GTbank_

Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932

Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265

•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•

*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265

♡♡ “`Sai munjiku Masoyan Amana….ShareShareAnd ShareHabibties Allah ka barmu da masu sonmu“`♡♡

 

*OUM HAIRAN*
[12/20, 11:23 AM] Oum Hairan&Affan:

No comments