Breaking News

Waminal Hoob 23

M] Asmy Mom Aydah??: _*Waminal Hoob*_ 23

_Asmy b Aliyu_


Wacece matar Captain??”Tambayar da Dr .Arhaam ya jefo kenan,da sauri Ammah ke nuna Noory,tana fadin”Dr .Ya farka ne?”Yeah ya farka Kuma Alhmdullh numfashin sa ya dawo dai-dai har ancire masa oxgyen,ajiyar xuciya Ammah ta sauke.dr.Arhaam ya kalli Ammah a karo na biyu Yana fadin”Ina son Naga matarsa Hajia…….yyi Maganar cike da girmamawa ,Ammah ta kalli Noory tana fadin”taje taga doctor gabanta na faduwa tabi bayan doctor kowa yabita da kallo tareda tambayoyi aransa,Idonsa na akanta har suka karaso cikin room din,
Wanda ya dau sanyi saboda AC.doctor Arhaam yaja Mata kujera ta xauna Taki yarda ta kalli Aliyu,lokaci daya yayi gyaran Murya ya maida kallonsa kan Aliyu Yana fadin”meya faru Aliyu??”me yayi xafi haka.”meya Kai ka shiga damuwa har haka??”da xuciyarka ta buga ka mutu fa.”tambayoyin da doctor ya jero Masa kenan Yana bin Aliyu da ido ,lumshe idonsa yyi lokaci daya kafin ya budesu Akan Doctor Arhaam din,
Ya dakune Fuska lokaci daya Yana fadin”meya faru??”murmushi doctor yyi Yana fadin”meya jawo maka doguwar suma.”Shuru Aliyu yayi Yana tuna Abunda ya faru,lokaci daya ya hade Rai baya Mason tunawa,pls mubar wannan Maganar,Dr.Arhaam ya girgixa Kai Yana maida kallonsa kan Noory da tun daxu kanta ke sauke a kasa,
Ya riga da yasan halin Aliyu ba tun yau Yake aeki acikin Asibitin waxeer ba ,ko xasu kwana Aliyu waxeer baxai fada masa damuwarsa ba.”mijinki bakya basa hakkinsa na Aure ne sparm ya tarar masa a mara sosae,Wanda Idan bakuyi wasa ba xai iya haifar masa da matsala.”Idan kinyi Masa kadan yayi Aure mana.”Dr.Arhaam yyi Maganar sounding so very serious.!”da sauri Noory ta dago tana kallon doctor xuciyarta na wani irin bugawa da Kalmar Aliyu ya Kara Aure,
Shawarwari doctor ya shiga Basu dukan su kafin ya rubutawa Aliyu maganun nuka,Haka ya fadawa nooryn tayi kokari ta rika kaucewa Abunda baya so,bacin Rai ne ya haifar masa da doguwar suma.magana na karshe Akwai Abunda ke damun mijinki Akwai Abunda ya saka sosae aransa kiyi kokari ki gano koma menene damuwa tayi Masa yawa,gaf Yake da kamuwa da ciwon xuciya.”da wani irin shock Nooriyah ke kallon doctor,tattaro dukkan jarumtar tayi tana fadin”pls doctor karka fadawa Familyn waxeer insha Allahu xamuyi kokarin gyara matsalar mu, doctor Arhaam ya girgixa Kai Yana fadin”shiyasa ma na bukaci ganinki,godia tayi Masa Yana fita sai gasu Ammah sun shigo ,Ammah ta nufi gadonsa tana yimasa sannu.sai Kara wani narkewa Yake,A hada maka tea.??”,Ammah ta fada masa ,girgixa Kai yyi Yana fadin”muje gida Ammah wanka nake son nayi.”Baki bude Ammah ke fadin”wane irin gida kayi wankan Anan Mana,ko likita ya sallameka ne.ya kalli Ammah Yana fadin”baxan iya komai cikin Asibitin Nan ba,
Khaleel waxeer ya girgixa Kai Yana fadin”kin manta halin Aliyu ne Ammah ,bara naje Naga doctor Arhaam Idan da bukatar a basa sallama sai mu wuce gida,kallon kowa laylah keyi cike da bacin Rai ganin yarda kowa ya rude akan ciwon Aliyu waxeer, Khaleel ko gida Bai kwana ba a Asibiti ya kwana tareda su Ammah sai da safe ya koma gida,Har wurin doctor Khaleel yaje ya karbo takardar sallamar Aliyu saboda sanin rikicinsa, Khaleel ya jasu su duka cikin motar ferari,Layla sai cika takeyi tana batsewa,
Ammah aka fara saukewa da Ummah,
Sa’anan Aliyu da Nooriyah Yana saukesu Khaleel waxeer ya mikawa Noory din maganinsa dake cikin Leda,Yana kallonta Yana fadin”Allah ya Kara sauki xamu shigo xuwa Anjima,Amsa tayi tana masa godia cike da ladabi wani kallo laylah keyi Mata na tsana,motar Khaleel na wucewa tana kokarin kamo hannunsa ya fisge gamida nufar entrances din shiga gidan,kallo tabisa da shi lokaci daya taji jikinta yyi sanyi haka xuciyarta na bugawa.
Bayansa tabi ko a parlorn Bai tsaya ba upstairs ya nufa ya shigewarsa dakin barcinsa,aje ledar maganin tayi Akan center table ta nufi Kitchen tsaye tayi acikin kitchen din tana tunanin Mai bakinsa xaaya iya dauka , Fruits salad ta hada Masa da Madara cikin fridge ta saka ya danyi sanyi ta fitar tasan Bai cika son Abu Mai sanyi ba hakama Mai xafi sama-sama dae
Karshe ta hada Masa black tea irin Wanda Ammah ke hada Masa,ta xuba masa kayan kamshi tana gamawa ta gasa bread tareda kayan hadinsa,cikin minti Ashirin ta Gama jera komai akan madaidaicin tray ta nufi master bedroom dinsa xuciyarta na bugawa,da sallama ta shiga cikin Room din
Baya ciki da alamar Yana toilet ,Dan center table dake gefe ta jawo ta Dora tray din akae,fitowa yyi daure da farin towel a kugunsa sai Kuma karami da Yake goge Ruwan dake xuba acikin sumar kansa Mai kama da ta larabawa,kallo daya yayi Mata ya dauke kae duk lokacin da ya tuna Rungumar da farhaan yyi Mata sae yaji ransa yyi balain baci,xama tayi acikin doguwar soofa tana kallonsa,Bai San ta karaso gabansa ba sai yaji ta karbi towel din hannunsa tana tayasa goge Ruwan dake diga a hankali wasu Kuma sun manne da gashin dake manne da kirjinsa,fisge towel din yayi Yana fadin”ta fita!!”Yyi Maganar sounding so very Angry ,rungumesa tayi ta baya ta kwantar da kanta acikin bayansa tana shakar kamshin jikinsa haka hawaye lokaci daya suna cika idonta,cikin wata irin Murya take fadin”Are you upset with me??”kayi min fada pls fadan ka nake bukata ,ka fadamin ba dai-dai nakeyin komai ba,da Aurena Ina kula wani,Yana Kai hannunsa jikina..”pls kayi min fada fadanka nake bukata shurunka na azabtar da xuciyata Ali.”Hawayenta yaji suna sauka a gadon bayansa,A hankali ya cireta daga jikinsa .Kayan da ta fidda Masa na Shan iska Wanda Basu da nauyi ya dauka ya nufi toilet,acikin toilet ya saka kayan .ga mamakin sa Koda ya fito tana dakin,black tea ta shiga hada Masa ya xauna gefen bed Yana Danna wayarsa ,Jan center Table din tayi xuwa gabansa .ta Mika masa cup din Hannunta,karba yyi Yana kallonta sai yaji ya mutu da wani irin tausayinta,sai sharar hawaye take.kin San babban xunubin da kike kwasa na Rungumar wani da Aurenki Noory??”Yayi Maganar cikin Murya marar Amo.”dagowa tayi tana kallonsa da fararen idanunta da suka fara canja kala,
“Ba Wai Ina rabaki da Farhaan bane,ko daya kawai dai ki San yarda xakiyi mu’amala dashi,
Wani sabon sonsa taji Yana bude Mata xuciyata Wanda batasan ta inda ya fara ba,ko Maganar tasa cikin natsuwa yake yin ta.”xanyi kokari cikin satin Nan na raba Auren Nan,Farhaan yana bukatar Hakan.”da wani irin shock take kallonsa,kallonsa takeyi da sabon tashin hankalin da Yake hangowa cikin fuskarta,Hawaye da gudu suke mirginowa Akan fuskarta tamkar an Buda famfo ,wara ido yyi da sauri Yana ajey mug din hannunsa,Ya Jawota gaba daya jikinsa,cikin kwantar da Murya yake fadin”kuka Kuma meyayi xafi pls ki daina karki karya min xuciya Shima yayi Maganar xuciyarsa na bugawa,dauriya kurum yake a gabanta .Ranar da ya raba Aurensa da nooriyah ya tabbata farin ciki ya ruguje masa,Noor din ta xama wani babban bango acikin Rayuwarsa,sai yanxu yaji maganganun Ammah na dawo Masa hankali.”Aliyu ko Mai Rintsi karka taba yarda Nooriyah tabar Rayuwarka,Noory Alkhairi ce acikin Rayuwarka ,Rayuwarmu ma duka .shigowar Nooriyah cikin rayuwarsa ya fara samun canji a dukkan al’amuran sa,A hankali ci gabansa da daukakarsa ke budewa,dukiar su Kuma sai Kara daukaka take da wata irin habakar Mai ban mamaki,sanadiyar nooryn,ya daina shanshanci da Areefa Mansoor Wanda yasan har a wurin Allah xunubi ne Kuma Mai girma,har bbu Kaya Yana kwana shida Areefa mansoor ,sai dai Bai taba Kusantarta ba yasan Yana rage xafi ne kurum daita ,ko anan Allah yabarsa Yyi Masa babbar niIma Wanda ba kowa xai samu hakan ba,da yaje yyi xina ya haifawa Ammah jikoki shegu fa?”da baxai taba yafewa kansa ba…….lokaci daya ta xare jikinsa cikin nasa batareda ta kallesa ba ta juya taba room din,
da wani irin Kallo ya bita ,Bata dde ba ta dawo dauke da ledar magungunan sa,ta nuna masa yarda xai Sha kowane,tamkar yarda khaleel waxeer ya fada mata,so Yake su hada ido Amma Taki basa damar haka,lokaci daya taji ya Jawota ta daga ido da sauri tana kallonsa xuciyarsa na bugawa,
Kokarin sauka take Akan cinyarsa ya hade Rai tea ya shiga hada Mata,Kai cup din yyi a bakinta ya hade Rai sosai karma tayi masa gardama.buda bakin tayi tana sha sai taji wani iri jinta akan cinyarsa ,kusan rabi tasha tareda bread din da ta gasa.ta kallesa tana fada masa ta koshi,ya ware mata ido yana fadin”meyayi saura ,ki idar da ladarki shanyewa tayi ta matsu ta daga daga bisa kafunsa jinta take wani iri haka tun safe take fama da ciwon mara,sai dai bata fadama Aliyu ba gashi maganin da take sha tabaro sa a London,tana ta so ta fadawa Aliyu musamman yarda take shan wahala idan xatayi period tamkar mai Aljannu take komawa sabida ciwon mara,haka Aliyu xaiyi ta fama daita yinin ranar daga shi har ita A wahalce xasu yini,
Shima maganinsa ya sha ya dan kwanta dan yana jin barci,
Itama dakinta ta wuce tayi wanka. kwanciyarta tayi tana jin ciwon marar dake kokarin hanata kwanciyar,tasan period dinta ne xaixo,
Tareda Batool suka shirya lunch a gidan ta,suka xubawa Ammah nata …..Ammah na ganin Abinci ta hau fada sosai tana fadin karta kara shiga kitchen wane irin Rashin hankali ne wannan,tana tunanin abinda ke cikinta kuwa??Hakuri Aliyu ya hau bata a waya yana fadin”insha Allahu xaa kiyaye nan Ammah ke fada masa xata samo yar aekin da xata rika taya nooryn kula da gida,Bayan la’asar bayan Batool ta wuce gida ita daya a daki sai juye-juye take akan marbles haka ta fara fita hankalinta,Aliyu yana turo kofar dakinta yaci karo daita tana mirgina gabansa yayi mugun bugawa , Addu’a yake Allah yasa ba period dinta bane,da sauri ya karaso yana dagota yake fadin”lafia?Are You ok.”Kusan lokaci daya ya jero mata tambayoyin hankalinsa a mugun tashe, cikinta ta fara nuna masa tana jujjuya masa ido,ina maganin ki.”da azaba take fadin”ta barosa,
Ya girgiza kai cike da tashin hankali yake fadin,kin san yarda kike wahala meyasa xaki barosa.mikar daita yyi tsaye dole subar gidan nan yanxun nan,Yasan Ammah xata xo ganinsa bayan magrib haka ma Batool na iya dawowa kowane lokaci dan ya lura yanzu wani shiri take da noory ……..Hijab ya saka mata kayan su ya ha?a na kwana ?aya acikin karamar trolley ya Kai mota ya dawo da sauri ya ganta durkushe tamkar mai nakuda ya girgiza kai rakin Nooriyah na basa mmki dagota yyi ya rikata suka bar gidan,
Tun a mota ta fara yi masa ihu tana dafe bayanta da takeji tamkar ba nata ba,koda suka isa can gidan nasa.shiya fito daita daga motar har ta fara ficewa daga hayacinta kan lafiyayyen bed dinsa ya kwantar daita ya cire Hijab din jikinta,
Waya yyi a waxeer pharmacy ya tura masu sunan maganin,
Baifi minti biyar ba aka kirasa akan bbu shi .kashe wayar yyi ya zauna gefen bed ya cire doguwar rigar jikinta daga ita sai farar vest da dan short shima fari sol.”hannunsa ya axa kan cikinta yana shafa mata a hankali hawaye take tana jujjuya kanta,haka ta shiga wullah kafafunta ihu ta shiga xubawa abun daria abun tausayi,ihu take tamkar xata tada gidan,Hade bakinsa yayi da nata a hankali yake tsosar bakin still hannunsa na kan mararta yana shafawa shiru tayi tana karbar sakonsa gefe kuma ga azaba,Wani irin abu yakeji dauriya kawai yake,vest din dake jikinta ya idar da cirewa,ya kafe na shanunta da ido wanda sun dde suna cika masa ido,yana son macce mai halittar manyyan na shanu,sabanin Areefa mansoor da bata fiye manyyan na shanu ba,
Hannu yasa yana murxasu a hankali yana jin wani irin yanayi da bai taba tsintar kansa aciki ba,
Jin wani irin dadi na xiyarta noory yasa ta shiga bankare masa ddin takeji tunda ga cikin kunnuwanta har cikin tafin kafarta sae kara danna kan Aliyu waxeer take a wajen,
Wanda shima gaf yake da rasa control dinsa,bakinsa ya kafa ya fara sha batareda tunanin komai ba,ihu noory ta fara yimasa tana juya kanta side by side wani irin fitsari takeji wanda ya hade mata da wani irin ciwon mara,Yana jin yarda bbc dinsa tayi wani irin mikewa tunda yake a rayuwarsa bai taba jin dadin na shanu ba kamar yarda yake jin na noory yanxu,yarda take juye-juye yana kara saka sa cikin wani irin yanayi ,wani irin barcin wahala ya dauke nooryn lokaci daya,idonsa ya bude da suka dde da canja kala yana kallon kyakkyawar fuskarta ,
Tuno farhaan Shagari yasa gabansa yyi mummunan bugawa ,
Da sauri ya mirgina gefe yana dafe kansa da ya damesa da ciwo,haka yana jin marar sa na wani irin ciwo tamkar xata fice .
Wani irin numfashi ya shiga ja dakyar yaja kafafunsa xuwa toilet still bbc dinsa bai kwanta ba,Ruwa ya sakarma kansa Yana sauke wani irin numfashi ,yanxu haka Farhaan xai kasance da Nooriyah idan sukayi Aure???”wani irin kishi mai zafi yaji yana lullube masa xuciya .Idan wani ya kasance tareda noory bashi ba xae iya mutuwa.yafi karfin minti talatin a toilet kafin yyi wanka ya fito,
Kallonta yake tana barci cike da kwanciyar hankali,
Wani irin sonta yaji yana kara shigarsa,
Haske yaga wayarsa nayi dama ya riga ya sakata a silent ganin Mai Kiran yasa gabansa ya fadi dakyar ya saita kansa ya daga.Kira nawa nayi maka Aliyu??”kuma a ina kuka je mun tarar da gidan babu kowa,
Ya langabe kai gamida kwantar da murya yake fadin”Amma bana son hayaniya muna a guest house dina.”Yana Jin sautin murmushin Ammah ta wayar kafin tace muke yi maku hayaniyar kenan .”da sauri ya katse Ammah yana fadin”Ba haka bane,
“Ka bani Nooriyah itama wayarta kashe,
Ya dan sosa kai tuno ddin da ya gama sha yanxu yake fadawa Ammah tana barci,
Ammah ta girgiza kai tana fadin “Idan ta tashi ka kira,kuma xan turo mata Batool koda tana bukatar wani abu,da sauri yace karki turota Ammah ,
Ni xanyi mata idan tana bukata.”xaro ido yyi bai ma san a fili ya fadi kalmar ba,da sauri ya kashe wayar,
A daren ma basuyi barci ba sabida ciwon marar noory din,sata yyi duka acikin jikinsa yana karanto mata duk addu’ar da taxo bakin sa,sai kusan Asubah duka suka samu barci ,wanda yasa ya rasa jam’i….
Wajajen karfe 8 na safe noory har tayi gyaran gidan,tayi wanka koda ta tashi period dinta yaxo sai dai tana dan jin ciwon baya,haka ta daure tayi gyaran gida ,Ammah ta riga ta kirasu A waya akan nooryn karta kuskura tayi wani girki xata turo driver da abincin karin su,tana ta zama a parlorn kasa taki komawa sama,duk lokacin da ta tuno abunda ya faru itada Aliyu a daren jiya sai taji wani iri,haka wani irin kunyarsa taxo ta tsaya mata a rai,tana jin karar fitowarsa da turarensa da ya fara xiyartar hancinta tayi saurin dunkulewa acikin soofa,gamida lumshe idonta tamkar mai barci,a hankali ya daga kafafunta ya xauna gamida dora kafafun nata kan kafafunsa yana jan kyawawan dogayen yatsun kafafunta,da sauri ta bude ido tana kallonsa, eye’s dinsa yyi Rolling Yana fadin”dama nasan ba barci kike ba,Runtse idonta tayi kafin ta budesu a hankali lokaci daya kuma ta mike xaune ,good morning Yar baka.”hope you slept well in d whole nyt.”I’m feeling much better,
Ta fada cike da jin kunyarsa haka ta kasa kallonsa,hannunsa taji akan shoulder dinta kafin tayi magana ,ya Jawota zuwa jikinsa duka,bai bata damar magana ba in a second Ali yyi merging lips dinsu wuri ?aya,bata san mai yasa ta fara mayar masa da martani ba tamkar yay mata asiri,
Jin tayi hannunsa na yawo ajikinta,wani irin tsoro ya shigeta lokaci daya,tuno farhaan Shagari kurum yasa tayi saurin cire bakinta cikin nasa,samun kanta tayi da dora kanta kan chest dinsa,Ta fashe da wani irin kuka mai cin rai,idan ta rabu da Auren Aliyu waxeer mutuwa xatayi ,wani irin xaxxafan so takeyi masa. Bai hanata kuka ba hugging dinta yyi slowly ,Yana Dan shafa bayanta shima zuciyarsa na bugawa.

_Gareku masu karanta min book yan bati wlhi tallahi har dunia ta nade baxan yafe hakkina na dari biyar ba kin ciwa Kanki wuta dake nake wacce karnuka suka gama lashewa xuciya!ku cigaba da karantawa for free Ni kuma baxan fasa Allah ya isa ba.!”_

Littafin waminal Hoob na kudi ne #500
Account Details
0004157137
Jaiz bank
Asma’u Buhari Aliyu
Katin wayar MTN.ta wannan lambar#09060259200
Shaidar biya ta wannan lambar#08086207764

No comments