Breaking News

Waye Mijina Return 14

Page 14

 

*Wannan novel paid book ne banyadda kowa yafitarmun da abuna bikasan wahalar Danasha kafin narubuta abunaba idan Kika bitardashi Kuma keda Allah*


 

 

MAGANIN INFECTION wlh wlh wlh cikin kwana ukku Zaki rabudashi domin sekinyi gudawarshi sosai Kuma bame wahalaba hakan zefita ajikinki kamar d’a yabar cikin mahaifiyarshi da yardar Allah 

 

__cikin rarrashi gimbiya Shulaisa tajanyo baby jikinta yayinda hafsat rungumo muneerat itako gwaggo tarugumo IBNALL se duka fulani habiba tarugumesu harsu har yaransu tashiga Basu baki dak’yar suka samu sukayi shiru se ajiyar zuciyar suke saukewa cikin lallashi da kalama fulani tafara magana Kamar hakan…maryama IBNALL dakuma ke muneerat shin bakwasan Yan uwankune? Tatambaya tana kallansu..shiru sukayi ba wadda tace komai…ganin hakan yasa taci gabada maga cikin tausasawa “”nidai nasani cewa bazuk’i jininkuba domin zuri,ata sunasan junansu koba auratayya hak’ik’a inada tabbacin cewa dukkansu zasu rikeku amana Kuma zasu kuladaku sosai sabida kud’in jininsune sa,annan kuduba da kyau kugani dukansu bame munanan halayya wadda za,akyamaceshi akanta Kuma baduda Muni nafuska k’yawawa ne kamarku tubarakallah tomiye abun bataran anan haba k’awayena karku bani kunya Mana☺️

 

Toro Baki gaba IBNALL tayi domin duk tafisu tsiwa yadda kukasan tashin gimbiya Shulaisa hakan tatashi komai Bata batabariba…cikin k’uk’unai tace to aisu basa sanmu fiddo kawai auramusumu akayi yanzu semuje suyita wahalardamu kanar yadda yayan k’awata Mina keyiwa matarshi

 

Dungure Mata Kai ammy tayi cikin takaici tace tinda basa sanku idan ankaiku sudafaku…aa tabuda,ita hafsatu cewar fulani kana tace “”yanzudai matsalar ku d’aya Kar aje basa sanko suyita azabtardakuko? Tafad’a tana kallanta..eh Mana Kuma wlh Ni koma Waye yaci zalina ramawa Zan..kamun tak’arasa taji gub gwaggo tamake Mata Baki cikin fad’a tace waike bazayi manashiruba eyee ana magana kinayi nak’ara Jin bakinki awurin kiga yadda zanyidake… murmushi fulani tayi kana tace gado fiyakeyi lateefah duk Wannan abun datakeyi kubarta haline zanen dutse ba,inda tabaro mekamada,ita duk halayyarta ne kegareta kab shibida hakan kudena takurata.. murmushi sukayi duka suna fad’ar aa kam fulani anty gimbiya batada Wannan halin nata..itama murmushin kawai tareda meda dubanta kansu tana fad’ar Kuma d’in duka bakinku d’aya ne?

 

Atare suka d’aga kansu..cikin farin ciki tace to shikenan zakuyimun wani alkawari nacewa indai suka k’arbi Wannan aure Kuma suna sanku to Kuma zaku sosu Kuma bazaku Kara tada hankalinku akan Wannan aurenba.. d’aka Mata Kai sukayi atare

 

Tace to shikenan kowacce tasaki ranta indai sukace basanku nudakaina Zan raba auren inkuma suka karb’a to semusha bikiko☺️ murmushi duk sukayi kamar bamasu kuka yanzuba kowacce tashiga tinanin Wanda akace an aura Mata.!

 

 

Abunda yasa gwaggo lateefah tadawo gunsu fulani kuwa lokacinda tafirada ASNALL had’uwa tayida Abdul setace yakai ASNALL kunda AFSAR yake shiyasa suka tafi itako tadawo.!

 

 

Da sallamah suka shiga dakinda aka ajiye AFSAR dakine babba bedroom da perlo akan makeken gadon dake d’akin AFSAR yake kwance Yana bacci seda yakan motsa lokaci zuwa lokaci.. IBFAR kuwa Yana tsaye wurin bathroom d’in d’akin mahabeer nazaune Yana jiranshi sufito masallaci kowannensu fuskarshi ba walwala ga dukkan alamu sunsan abunda kefaruwa..ganinshi datayi atsaye yasa tayo cikinshi da gudu tana fad’ar oyoyo yah AB mom ce..Bata k’arasa ba tayi shiru tana kallansa sabida gocewarda yayi cikin sauri karta rungumeshi tinda yanzu ita d’in matar aure ce..narai narai tayida idonta zata saka Masa kuka cikin sauri yace kinga autar mama ba AFSAR baneni IBFAR ne..Ido tazaro kana Tasha shagwab’e fuska cikin muryar kuka tace yaya nifa baganeku nakeyiba kayi hak’uri to bazan k’ara cema yah AB ba kaji yah IB na Dan Allah kabani babyna inasanta Allah nayi missing d’inta kaji inaso naji numfashinshinta ahannu duba kaga hanayena kullun ita sukeso suji please… yah salam 臘autar mama banibane kebaki baby nibanmasan babyn dakike magana akaiba AFSAR ne Kuma gayacan akwance tinlokaci daki gudu kikabarshi bayada lpy hary…kasa k’arasa maganar dayakeyi yayi saka makon Jin muryar AFSAR Yana fad’ar wayyo Allah naa ahhhh my angel please karki Dena Dan Allah kimun inaso please dad’i najeki kinji karki tafi kibarni Dan Allah wayyyo marana zata fashe kaciyana zafi ahhh my twin help me please karkabari tagudu ahhh sanbatu kawai yakeyi Wanda daji kasan baya hayyacinshi… k’wallar data zubuwa IBFAR yashare kana ASNALL datayi mutuwar tsaye tana kallan AFSAR idonta cike tab da k’wallah..nuna Mata AFSAR d’in yakeyi yace kinganiko Kinga halinda Kika jefashi acikiko ASNALL ? Yayankinefa yake rokar Abu agunki Kika kasa yimasa har Kika jefashi cikin Wannan mawuyacin Halin bedubicewa ke d’in kanwarsa bace beji kunyarkiba har ya,iya cire kayanshi agabanki kina k’ank’anuwar yarinya Yana neman d’auki agareki Amma kikak’i te makonsa shin so kikeyi kikasheshine?? Daseda Kika nuna mishi zakiyi kasakamishi Rai daga baya Kika gudu kobakisan yanada matsala bane? ko lpyr shi qalau kakiyimai hakan zeshiga mashala balle gayanda yake why ASNALL why Zaki kashemun aboyna?

 

Ido kawai ASNALL kezarewa tana toshe bakinta 來dakuka kesan subuce Mata…shiko cikin taikaicin abun dayakeji yace sa,annan kidameni da fad’ar wata baby kinasan baby Kika gudu kibarta amasifa nikaina damuke Yan biyu nuda AFSAR bantab’a ganin girmanshiba ko penis d’inshi se asanadinki sabida mutinneshi mekunya da b’oye suturarahi Amma ke yabayyana Miki.. shuru yayi Yana hurzarda iska me zafi kana yace zokiga yacanyo hannunta dak’arfi yakawota Dede bed d’in da AFSAR ke kwance Yana sanbati tareda mimik’ewa alamar zefarka…nuna Mata setin penis d’inshi yayi dake tsaye k’aumun yace kingako yanzu ga babyn Nan Koba,itace kiketa damuna akantaba to gatanan yanzu agabanki ruwankine kisan yadda zakiyi kikatada mujinki kamar yadda kikayi yashiga Wannan yanayin ruwankine Kuma kibarshi yamutu Amma kisani ko mutuwa AFSAR yayi kece Kika kasheshi Kuma karkiyi tinanin za,abarki sa,annan karki sake kiyimun kallan AFSAR kisani Koda baya raye….yana Gama fad’ar hakan yafice yabi bayan mahabeer datini yafar d’akin tun lokacin dayaga tayi wurin IBFAR.!

 

 

Durk’usa ASNALL tayi agaban shi tana fashewada matsanancin kuka seda tayi me isarta tatashi cikin sauri ganin tana wani bank’arewa idanunshi Kuma sunbud’e Amma suna burkicewa kamar zesuma cikin tashin hankali kalaman IBFAR suka shiga dawo mata.. *yadda kikayi yashiga Wannan yanayin hakan zakiyi kifiddashi* ..ai cikin sauri tajanye rufenda kejikinshi tadayaye jallabiyar data rufe penis d’inshi atake kuwa tabayyana rufe idonta tayi dak’arfi tana rok’ota da hannunta kana tasetata abakinta koganin girmanta batayi sabida tsananin tashin hankalinda take ciki bakinta tabud’e tareda….

 

 

 

Yakuke ganin za,ayi Wannan chaskalen Anya kuwa ASNALL Baki ganganci ba樂樂 hummm to gamudai gani gaskiya IBFAR kalamanka sunyi tsauri dayawa karfakasa muyi abunda bashi bane to

 

 

 

 

 

Autar alheri ✍️

No comments